HALIN GIRMA COMPLETE HAUSA NOVEL

HALIN GIRMA 7

Tashi Musaddik yayi ya sake daga kayan, kafin ya fara sawa yana cigaba da mita. 

” Kanka akeji wallahi.” Moh yace yana cire agogon hannun sa.

” Ka cire watch dinka please, anything da zai sa ta zama suspicious, I don’t care idan kowa na gidan su yasan ni waye, amma ita? Da marikiyarta will be the last da zasu sani, surprise ne me kyau nake son basu dukka, sai dai kowanne da yadda surprise din zai zo masa.”

” Wicked soul.” Musaddik yace yana jefar ta watch dinsa akan mirrow

” What ever!” Yace yana yin gaba yabi bayan sa yana jin dadin kayan jikin sa, babu nauyi shawai shawai amma kuma ba zai yarda Moh din yasan ya ji dadin kayan ba.

A daidai shagon aka daajiye su, yace su je chan in da suka saba jiran sa su jirashi zai kirasu. Duk da basu so ba amma haka suka tafi suka barsu, Musaddik ya dinga jan tsaki suna tafiya a k’asa har suka isa kofar gidan. Wayar sa ya ciro ya kira ta, tayi ta ringing bata daga ba,

” Bata daga ba.”

” Da ka kirata tun kafin muzo ai.”

” Wannan ba matsala bace, bari kaga.” 

Ya kwankwasa gate din kafin ya dan tura shi suka shiga, dai-dai lokacin Khalil ya taho zai fita sukayi kichibis, wani kallo ya bisu dashi irin na sama da k’asan nan, kafin ya tuntsure da dariya sosai, hakan yayi bala’in bata ran Musaddik da dama chan baya daukar nonsense.

” Malam lafiya zaka kalle mu kayi dariya?”

” Lafiyar kenan, sai dai kun makara, dan gida ya shiga ya fita ya gama tabbatar da komai akansa, sai abi wani sarkin dan an riga an gama magana kuma su din ba kananan mutane bane da zasu sauya maganar su.”

” Kana nufin?” Musaddik yace a zafafe

” Ina nufin kamar yadda na fada mishi ne a baya, Iman matata ce an riga an gama magana rana kawai ake jira a saka mana.”

Wani kallo Moh yayi masa da ya saka Khalil shan jinin jikin sa, amma sai ya dake ya cigaba da gaggayawa musu magana. Muhammad be ce komai ba har ya gama, ya juya ya fice ya barsu a tsaye kamar mutum mutumi.

” I have no option than to show him my real identify, idan yaso duk abinda ya biyo baya yayi kuka da kansa ba da kowa ba, karfe nawa ne appointment dinsa?”

” Da safe ne, goma kamar.”

” Owk Allah ya kaimu.”

” Amin.” Musaddik ya amsa ransa na sake baci akan abinda Khalil din yayi musu

HALIN GIRMA

Hafsat Rano

WAIWAYE……ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_*

*ZAFAFANKU BIYAR ????????????????sune suka sake dawo muku da wasu nau’in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA*

*_SANIN HALI…..yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_*

*GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi*

*JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE*

*_DEEN MARSHALL???????? Mamuhghee_*

*_HALIN GIRMA????????hafsat rano_*

*_TAKUN SAƘA????????billyn abdul_*

*_SO DA ZUCIYA????????miss xoxo_*

*_ƊABI’AR ZUCIYA????????huguma_*

*DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR…ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL*

2????????400

3????????500

4????????700

5????????1000

*Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin*

6019473875

MUSAA ABDULLAHI SAFIYA

keystone bank

Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number

08184017082

*IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU*

09134848107

_*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*????????????????????????????????????????

#team zafafa biyar .

___________

[ad_2]

Previous page 1 2 3

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button