HARIJI COMPLETEHARIJI COMPLETE HAUSA NOVELNOVELS

HARIJI 27 AND 28

27&28.
Hariji
Oum Aphnan✍????

Duk yanda ummi taso ta gujewa maganar auren quliya abun yaqi yuwuwa saboda yanda ummah ta kafe kai da fata saita Aure sa
Don haka dole ta baiwa quliya dama ya turo yanzu har an tsaida biki sati uku masu zuwa,saidai yace tsinkensu baya so kurum a kawo masa amaryarsa abj

Hajara sosai tayi murna da auren ummi ko banza a rage yi masu kallon sheqeqe su ga yaran matsiyata talakawan lis ubansu dan tasha ,tsohon me saida Kayan miya a da…

Hajjo keken maxa yau kamar yanda suka shirya appointment da galadima zasu had’u a guest house dinsa dake sardauna crescent,haka ta kasance gayu tayi sosai Cikin manyan shiga Wanda ta aro su a wajen wani saurayi ta mai laundary shop na en gayu da suke kawo masa wanki shi kuma in tazo just saboda ta soshi haka zai barta ta darji kalar kayan da taga dama ta tafi In ta gama ta kawo masa ya sake wankewa ya kaima masu kayan.

Zaune ta riskesu su biyu a dakin manyan mutane dasu duk sun tallabe tunbi suna kallon wani series

Tsayawa a bakin qofa tayi tana faman taunar cingam gamida gyara zaman bariman hancinta dake walwali kamar indiya
“Aah manya gatan wasa, barka qaraso daga ciki
Qarasowa ciki tana girgiza tana gallaro qirji ,tana sarqe kafarta Cikin dan uwarsa ta sigar Jan hankali ،ta samu kujera can nesa dasu ta zauna, sannan ta sauke mayafinta zuwa saman hannunta ,nonuwan ta suka fito 6aro 6aro Cikin net din kwalliyar rigarta
“Alhaji Ina yini nku”.
” lafiya klou manyan babes kina cin duniyarki fa hajjo
Wani fari tayi masa da ido “hhah alhaji ai Ku kuka ‘daure mun gindi Nike bura uba na… Daga nan ta sauke qwarar idonta akan dayar cikumar alhajin mai tsananin fad’in rai fuskarsa har maiko yikeyi tsabagen ruwan marasa mutuncin masu kudi duk karuwancin ta da kwarkwasanta bai ishesa kalloba
A take taji ta qyasa sosai takeson su qulla halaqa mai qarfi dashi amma ta yaya?? Sam bataji amsar da galadima ya bata ba Saidai ta tsinkayi bakinta tana tanbayarsa
” Mr. G , wannan abokin ka ne “
“Eh ciroman shantali kenan ,ga sarauta ga mulki na fad’a maki su keda fada halan kin sanshine
Dan yamutsa fuska tayi cikin nuna halin ko in kula ” uhm uhm ,saidai halan bayi magana da matane?
Daka masa duka yayi a kafada “Jairi sai iya cin duri sarautan tasane ta motsa kurum
Da sauri ta dage masa hannu ” aah aah bar dukanmun kafadar babana ,gaisuwata ta musamman ne tsakanin baba da dota ,ina yini babana ” kai wannan kuwa wata irin yarinyace da shegen shishigi ya raya a ransa Wanda hakan ya tunxura ransa da son hada ido da ita
Caraf idonsu ya sarqe Cikin na juna ,aikuwa kyar kyar take kallonsa bako qyaftawa tana dad’a luma qwarar idonta cikin nasa ,kowa ya kasa fidda idonsa a cikin na dan uwarsa ,sirrin kwallinta na me gida idonka idona ,a take ya fara tasiri a jikinsa
Saida don kanta ta janye idonta gamida sunkuyar dakai tana kakkange fuska da Bayan hannunta hmmm dady na kenan har kasa naji kunyarka,ba irinku muke biba..

Murmushi yayi ya waiga yina kallon galadima “Abokina wannan yarinyar badai tsiwa ba to ai tsufar tamu a iya jiki na amma alkalamar zam zam take ko zaki jarrabata ne?
Galadima sassauta fuska yayi ” aah waje Na tazo inason in huta gajiya a kan ta ka bari tayi maka zuwan kanta…
“Haba in na kyaleta ai sai ace na latsu saifa munyi taji ya Nike…
A take suka sarqe da gaddama tsakanin galadima da ciroman shantali

” aah gindina bayi hada fad’a kowa zai samu kuyi a hankali nidai inji jakkata tayi nauyi


Tim6ir sukayi dukkansu ukun ,tayi kwance galadima yina qwaqular gindinta ,shikuma shantali yin a mulmula na shanunta da ta lailayeshi da mai mai dauke da magunguna
Saida suka murji juna sosai sannan galadima ya mike ya manne da jikin bango itakuma tazo tayi kamar ta yi goho ,ta saka gindin cikin bakinta tana lashewa tana zungurarsa yina wuce mata har kusan maqoshi
Shikuma ciroman yanda tayi masa goho ta botsaro masa lafiyayyun duwawunta da sukayi faska faska saboda shan maganin qarin qugu ,haka yasa hannu ya cafkesu yina lailayawa ya danqo zabgegen buran sa ya dirma mata cikin gindinta wani kara ta saki ta rumtse gindin galadima katamau a bakin ta tana sha da sauri da sauri shima ya fara motsa gindin cikin bakinta cikeda qwarewa yawun bakinta yina masa wani irin yauqi dakesa shi jin ko a cikin gindi yike ,don haka ya saki jiki ya fara zura mata bulaliyarsa a baki culll cull ba qaqqautawa

Shima ciroman ba a barsa a baya ba haka ya bude mata wuta yina yi mata susa da buransa me tsayi da kauri ……

Haukace masu tasoyi dad’i yayi mata yawa ,da sauri ta fincike gindin galadima a bakinta tana masu sambatu
“Wayyo don allah Ku ringa haduwa kuna cina a tare wallahi namiji d’aya yayi mun kadan saidai biyu ko sama da haka ahhhhhhhh…..
Ta kara jefawa a baki tana tura shi gefe da gefe…

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button