Uncategorized

MATAR UBA 31

“What I mean is that I can feel it”

“Feel what”

” I don’t know but I have a weird feelings that you are trying to back stab me”

Murya na rawa Tace “Back stab you? Yanzu Baraka kina ganin Ni zan cutar dake ne?”

‘daga kafad’a tayi Tace “Who knows?” Hannu tasa ta d’auki wayar ta dake ajiye a gefen ta ta shiga latsawa, kana ta ‘dago Kai tace “Yanzu dai kina so kice min kin daina harkar bariki Kennan ko?” Ta cigaba da danna wayarta Kamar ba ita tayi maganar ba.

“Eh inshallah na bari kema ina so ki bari,sabida mun Zama d’aya so nake mu gudu tare mu tsira tare”

“Hmm Nana Kennan nifa na Riga nayi nisa bana jin Kira, ya kamata ace zuwa yanzu kin San ko ni Wace Ce , bani da tausayi bani da imani,zan iya ‘batar da mutum don biyan bukatana”

Ajiye wayar ta tayi tace “Kin t’aba tunanin zan iya kashe kawata? Kin San dai duk kusancina dake baki Kai yanda muke dake ba, na kashe ta ne sabida ina kishin nasarar da take Samu a rayuwarta, rayuwarta na tafiya dai dai yanda ya kamata yanda Kika San itace ta ke tsara tsarin Rayuwar ta”

“Fine Ashe kin San rayuwarta Normal yake tafiya, to shine banbanci mumuni da Mugu”

Dariya tayi tace “Na Sani wallahi ni muguwace tunda Sadeeq ma nice na kashe shi”

Zaro Ido tayi tace “ban gane ba Sadeeq accident yayi ko ba haka ba?”

“partially” sai ta kwashe da dariya, cikin tsoro tace “Baraka tell me what I don’t know, kina nufin ke Kika kashe shi?”

“Eh mana, wasu kud’ad’e na bukata a gunsa ya hanani,Babu yanda banyi dashi ba nayi fushi, fad’a m, Shagwab’a duk yaki shiyasa na cire birkin motar tasa,mtsss Sadeeq Wawane wallahi akan 10mil ya Rasa ransa”

“Inna lillahi wa Inna ilaihirraji’un, Baraka Akan 10mil Baraka kinfi karfin 10mil ko a Lokacin Yana raye a Rana d’aya kina iya samun 5mil Amma Kika kashe shi?”

“Ke Dallah malama na kashe shi Kuma na kashe banza, nan ma ba fad’a Miki yanda akayi Anisah ta mutu ba,da Kuma me zakice?”

“Sanar dani”

“Hmm bayan mun fita dake mun ma Isa wurin party na tuna na bar karamar wayata a gida Kuma akwai call d’in da nake jira sai na fita na dawo gida ina dawo wa na tarar da parlour a hargitse har bed doom dina, hakan yasa na gane kud’i take nema, idan Asiyah na kusa bana iya cutar da Anisah, kin tuna maganin da Boka ya bani yace nasa mata a abinci tana mutuwa zan Samu ciki na haihu?”

“Eh eh eh na tuna”

” Gooood to shi na d’auka na same ta a kwance a d’aki na bata Tasha ganin zata iya fad’a wa Asiyah na bata Abu Tasha na yanke shawarar karasata kawai”

“Ban fahimce ki ba, karasata ta yaya?”

“Uhmnn pillow na danne shigiya na kashe ta dashi, cikin ruwan sanyi ta mutu, Allah sarki sai sunan Asiya take Kira ta kawo mata a gaji Amma Asiyah tayi Mata nisa, daba don hakan ba da ban haidi Safiyya ba, Baki ga kamannin ta sak na Anisah ba?”

“Eh sosai ma ai jini d’ayane”

“mtsww matsalar suce wannan Kinga Safiyya ma Kamar Yar tsana take a wurina ina rage zafi da ita duk sanda sha’awata ta tashi na sauke su a kanta, bazan boye miki ba na tsani ganin ta sabida kamar da take da Anisah,yanzu tana auran Hashim Shikenan zan San yanda zan raba shi da numfashin sa na kwace dukiyar sa, daga Nan barin kasar zanyi na Fara sabuwar rayuwa”

Jinjina kai Nana tayi tace “A gaskiya kinyi nisa sosai Ashe akwai abubuwan da ban sani ba har haka?”

“Barakace fa ko kin manta da wa kike magana ne?”

“a a ban manta ba”

“Yanzu mayyar Nan nake so na ga bayanta da nayi niyar kashe ta a Daren yau,but sai naga Hashim sun dai daita tsakanin su da Safiyya Kinga Kennan burina ta kusa cika ita Kuma Asiya sai na lalata rayuwarta, Kawata kin San mene ne?”

“A a sai kin fad’a”

“Wallahi kwanakin Nan hankalina ya koma Kan Asiyah, Kinga yanda nonuwan ta suka ciko kuwa wallahi inaa mararin su, so nake Nasha su”

“Asiyar da Kika tsana?”

“Eh ita,ita sha’awa ina ruwanta da tsana?”

“Hakane Babu Kam”

Wayar Baraka ne ta Fara ringing Murmushi tayi ta d’aga tana picking 

Tace “Alhaji na har ka shigo?”

Banji me akace ba naji Tace “Toh gani Nan zuwa”

Katse wayar tayi Tace “To malama Ni fita zanyi”

“To nima gida…..” Hango Asiya tayi a saman stairs tana kuka hakan ne yanuna Mata cewar taji hiran nasu.

Hannun Baraka tayi da sauri ganin tana kokarin kallon abinda take kalli. Tace “Muje ko?”

Ba ta jira amsarta ba taja ta suka fita.

????????????????????????????????

Please Vote and comment

[ad_2]

Previous page 1 2

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button