MY LADY BOSSNOVELS

MY LADY BOSS 1-10

Wani irin mazurai Ɗan Asabe yake yana son magana ya kasa ,gashi baxai iya nufar Lauratu ba ,don gyefen ta mucciya ta ajiye , da wuƙa kuma yanda take faɗi yasan tabbas da gaske tana iya aikata komai….wani irin kuka ya rushe dashi yana faɗin wayyo a wannan daren , ita kuma tana sa dariya har da kama ciki yau town ɗin nata ne.

Miƙewa yayi tsaye yana kama buran sa da hannun sa yana cewa ” Lauratu yau xakiji daɗi ki taimaka mini”. Da gaske tayi maganan tana kallon shi kaman xataji tausayi sa , cikin sauri ya ɗaga mata kai. Dariya tasa tana cewa ” To naji Amma sai ka fara mun tsalle tukunna na mintuna sha Biyar sannan.

Wayyo Lauratu bazan iya ba mutuwa zanyi kamin lokacin…To shikenan ka bar shi baka matsu bane. Ganin ta juya n masa baya yasa Shi saurin cewa zanyi zanyi …baki na rawa haka jikin shi duka , hjyn buran sa kuwa yanda take wani irin zillo fat-fat-fat ba’a magana.

Tsalle yafarayi sama , tana kallon sa tana dariya , nan taga Ɗan Asabe na sama dogo a sama ga kaciyar sa sai lilo takeyi tana zillo gama….dariya takeyi shiko sai gumi yake haɗawa…Matsawa tayi dab dashi da wuƙar ta da mucciya a hannu ,zama tayi a gadon tana miƙa hannun ta kaman zatayi masa wani abun daɗin , nan yaƙara saito da kaciyar tasa gaba , kamawa tayi da wani irin ƙarfin ta ,tana matseta iya ƙarfin ta ,wanda yasa ɗan Asabe sa ihu ,kinsan ƙarfin mace dana miji ba ɗaya ba , ganin yana shirin durmishe ta yasa ta ɗaukar muchiyan nan ba imani tana ƙwaɗawa a gaban sa jikake rammmm……Ya faɗi ƙasa warwassss a sume.

Da gudu Lauratu tasa hijabi tana ɗaukar akwatin ta , tana buɗe ƙofa ƙarfe ukun dare..ɗakin Su Sumayya ta nufo ,wanda cikin barci sukaji bugun ƙofa…miƙewa Safna tayi tana tashi Sumayya kamin suyi hurujin cewa waye ne???. Cikin murya ƙasa kar mutane suji Lauratu tace ” nice. Da sauri a tare suka nufi ƙofan suka buɗe…ke lafiya Laurat? Safna ke mgnn tana kallon Lauratu dake gumi…na kashe Ɗan Asabe”. Wani irin zaro ido Sukayi a tare suka haɗa baki wurin cewa ” Kin kashe Ɗan Asabe!!!

Ke kwaso mana kayan mu a yau mu nufi tasha mubar garin nan , Umma !!? Sumayya ke maganan tana nufar Umman ta haɗi da tada ita , Safna tana kwasar kayan ta da suke a kimtse tun jiya…..

A zauren gidan ne Safna tace to yanxu ina muka nufa? Arewa”. Kai tsaye Sumayya ta basu amsa suna ficewa gidan a duhun nan…………….


Tafe take cikin shigar riga da wando ta ɗaura doguwar jallabiya akai , ta yafa mayafi ƙarami , Diyaana lafiya me yakawo police station da wannan yammacin? .

Rintse ido Diyaana tayi kamin cikin Muryar ta wanda ya fashe a bariki tace ” Mai kuka gani a fuska ta? . Ƙare mata kallo ƴan sandan da Dpo sukayi nan suka ga shatin mari…. Kamin su bata amsa ne tace ” Miji na ne yayi mun wannan dukan , don haka na zo ne a kama mun shi , akawo shi a saka shi a magarƙama , ayi masa ligi-ligi na kwana uku yana dukuwa a hannun ku , da kaina zan zo belin shi. Ta ƙare maganan tana buɗe jakarta haɗi da ɗauko kuɗaɗe kimanin dubu biyar tana ba DPO , ganin haka kunsan ƴan sanda da kuɗi da kuma tsaya ma mace , cikin hanxari DPO yace ” Aje aka mo mijin nata a sashi a sell a yi ta dukan sa na tsawon kwana uku kaman yanda matan shi ta umarta”…………..

#SHARE FISABILILLAH

Littafin na kuɗi ne normal group ₦300 vip group ₦500 spc ₦1000 zaki iya turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account details…6037312299 Mohammed A’isha keystone bank Idan Vtu trnsfer ne kiyi ta wannan number 09061466409 zaku na iya fara payment ɗin cox free page ba da yawa xanyi ba…

Aunty Aisha Mmn teddy
[9/14, 7:00 AM] Aunty Aisha Mmn Teddy????: ????️MY LADY BOSS????️
(Romantic and comedian)

      Free page
          .......8


 Marubuciyar:

(1)Bafullatnn ruga
(2)Ƴar aikina
(3)Walijaam
(4)Ƴar waye
(5)Gidan kwarata
(6)Gidan zaurawa
(7)Ƙwaryar sama
(8)Bintoto
(9)Ƴar maula
(10)Habibi da’iman
(11)Dijama ƴar fulani
(12)kawaliya
(13)Ƙwartn manya
(14)Zuma da maɗaci
(15)Taɓarah
(16) Siyasata
(17)My Lady Boss


Idan kin San kan ki baxai ɗau abun dake ciki ba,bazaki iya jura ba ,don Allah kar ki karanta ki dawo mun da zancen kutumelesi…ban san wani kitimurmura labarin Romantic ne????haka kema idan kin san zaki saya ne don ki fitar mun na yafe ki adana kuɗin ki, kar ki fitar mun adawo mun da zancen gntlw…..masoya na billions naji saƙon nin ku gareni ina gdy Allah yabar????

Free page na dab da ƙarewa,Zai ƙare a page 10 inshallah…ku hanxarta wajen biyan kuɗin littafin LADY BOSS domun jin daɗin ku na cigaba da karanta wannan labari , kin shirya biya?? Na shirya! To yanda tsarin biyan ya kasance… Regular payment ₦300 vip payment₦500 special payment ₦1000…zaku iya turo da kuɗin ku ta wannan asusun bankin 6037312299 Mohammed A’isha keystone bank…ko kuma ki tura katin MTN naki ta wannan number 08081202932…Idan Vtu trnsfer ne ki tura ta wannan MTN number 09061466409 sai ki tura da shaidar biyan ku duka ta wannan WhatsApp number 08081202932 asha karatu lafiya…

SADAUKARWA GA MUTAN ZAZZAU gami da godiya ga masoyana billions ko trillions ne gdy duk????????


Miƙewa Diyana tayi tana fichewa daga Station tana mawa ƴan sandan godiya suma suna mata , tare da jajanta wannan hali nata ,macen zata kawo mijin ta Station a wannan marraba ai abun mamaki ne da kallo.. Diyaana kenan ita take koman ta a cikin gidan mijin ta yarinya ƴar shekara ashirin da huɗu ,ko wani nauyi ita ta ɗauke a wuyan ta…. Hattara mazan wannan zamani masu hali irin na Ɗan Asabe da kuma mijin Diyaana , ba ko wacce mace bane take haƙurarra , wata in tayi haƙuri wata bafa zatayi ba…mu dingi kyautatawa matan mu sai gidajen Auren mu ya dauwama cikin farin ciki da annashuwa .


Kwanan su biyu suna tafiya daga Lagos zuwa Zaria , wanda a hanyan su na isowa gab da garin Zaria ne suka ga abin da basu taɓa gani ba, shine Fashi da Rana tsaka …. Salati Sumayya tasa tana faɗin dama na faɗa maku wallahi mu gudu , kuɗin hannun mu zasu ƙwace dama sauran na mutane…Harbin tayan Driver n nasu akayi , wanda don dole suka tsaya moton na wani irin kugggi a kwalta…..Alamu sukayi da su fito , wanda cikin salati tare da kalmar shahada kowa na moton nan yayo waje…..Ciki harda Su Sumayya da suka gama tsarawa kansu abinyi a ƴan sekanni.

Fitowan su ke da wuya , wata mace da ta rufe fuskar ta da Shadow spce ta kalli mazan ƴan uwan ta biyu tana cewa ” Ku leƙa ko da saura…jin haka yasa su nufan moton don su leƙa , Safna ne dake bayan ta aƙwance ta miƙe cikin sanɗa tana maƙurar wuyan ta , wanda motsawa takasa yi alama take mawa sauran amma ina sam basu luraba. Sumayya ce ta saɓa Umma suna yankan daji da basu san inda zasu dosa ba…..Laurat tayo bayan su, ganin haka yasa mutane miƙewa kowa yana cin hanya ,wannan ya an ƙarar da sauran ƴan fashi , bugata Safna tayi da moton tana bin hanyar dasu Sumayya suka bi….wani irin harbi suke yi na kisa , don da dama sun sami mutane wasu kuma sun shaaa!


Wani irin dariya ne Addiya taji ya ɗauki ɗakin da take zaune ,wanda faɗin ƙawatuwan shi ba’a magana “. Cikin gusassar Muryar sa ta marasa imani da tsoron Allah taji ɗakin ya amsa da amon Muryar sa kaman haka” Hjy Adiyya har kin manta mune gomnati , don kina ɗan wannan matsayin taki ta ƴar majalisa shine zaki turo aga baya na? . Mu da mulki n mu muka baki! Cikin wani irin jan rai da rashin tsoro tare da dakewa tace ” Kaci nasara a wannan karon , kasha da rayuwar ka , amma bance maka gaba zaka kuɓɓuce daga hannu na ba…. Wallahi indai ina raye Ni Addiya sai naga bayan malamai matsubbata irin ka ,Ni Addiya ba’a cuta na!

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button