Hausa Novels

Zee Baby Book 1 Page 32

????????32*

….arikice Daddy ya isowa yace”kamashi mu shigar dashi mota su uku suka kamshi abinka da garjejen kato mahabeer hankalinsa amugun tashe Nuhu ne ya ja motar Suka nufi hospital su Ahmed da kawu Saminu ismagal sukabi bayansu hankalinsu atashe Daddy har zufa ke keto masa ya rumgume Sardauna Wanda babu alamun rai jikinsa suna zuwa aka kawo gadon marasa lafiya aka kwantar da Sardauna kai tsaye akayi emergency dashi domin ceto rayuwarsa Dr Nabeel ne tsaye akansa domin ceto rayuwarsa aiki yame yawa ko gun daurin aunran baijeba su Daddy sai kai komo suke hankalinsu atashe yanaso ya kira ghaisha amma ya tsoron yada hankalinta zai tashi mutika ghaisha da Sardauna sai Allah Su Ahmed bandar Najib yakub hadeem duk atsaitsaye suke hankalinsu atashe Daddy ya kalli mahabeer da yayi wani iri dashi”inaso kubarsu su sha’aninsu saboda khadija idan taji akwai matsala insha Allah zai farka lfy kubari muga farkawarsa kawu Saminu yace”Allah ya tashi kafadunsa ismagal yace” Amin awa daya cur Dr Nabeel yayi akan Sardauna cikin ikon Allah ya farfado cikin haiyacinsa Allurai ya hada ya saka masa drip

da idanu Sardauna kebin Nabeel kusan sa ya zauna ya kamo hannusa”don girman Allah doctor meye ya hadasa maka ciwon zuciya wlh Allah kakusa kaiwa, matakin karshe zuciyarka dab take dabugawa kayi kokari kabata abinda takeso wlh nayi mutikar tsorata kuma nayi mutikar mamaki da ka farka cikin Haiyacinka saboda nide tare nake dakai banga wani Abu yana damunka ba karshema yau ranar farin cikine to meye kake mugun so da yakusa ajalinka to agaskiya ka kiyaye kacire damuwa kuma kayi kokarin mallakar wannan abun bari na kirawo su Daddy namusu bayani domun agagauta bakashi ya mike da sauri Sardauna ya rike hannusa cikin dakiya da, nuna jarumta yace” Dr zauna muyi magana zama Dr Nabeel yayi Sardauna yace” don Allah karka fadima kowa cewar inada ciwon zuciya Amana kuma abunda kake cewa inaso wannan duk babu shi ya kare saboda ta mutu bata duniya kuma in Allah yayarda zan cireta araina daga yanzu maganar da nakema ta haramanta agareni na dauketa amtsayin gawa aguna wlh bazan sake mata kallon wacce naso ba har abdan dan ta haramta agareni saboda inada mugun kishi bazan tab’a son abin wani ba wlh na shafe babinta arayuwata ” Dr wacece hannu ya daga masa”ba damuwarka bace ni bana magana biyu tunda nace banaso banaso don haka kacewa su Daddy yunwa ce ta jiri ya kwasheni na fadi jini kuwa kace habone nayi dama yunwa nasa haka banaso hankalinsu ya tashi zanyi kokari aje dinner dani zuwa anjima “zaka iya kuwa Dr? Murmushi Sardauna yayi” wlh zan iya insha Allah yanzu kawomun maguguna

Nasha masu saka kwarin jiki mik’ewa, Dr Nabeel yayi ya fito su Daddy na tsaye suka taresa kowa tambayarsa yake murmushi yayi” Daddy Alhmdllh kawai yunwace tasa da yaji rana ya fada kuma kasan tanasa habo Nuhu yace”kai haba jinin fa daga bakinsa ya fito da sauri nabeel yace” eh anayin haka muje kuga ya tashi lfy drip ne na saka masa rigai rigai suka, Nufi dakin yana kwance yanajin sun shigo ya bude idanu yana musu murmushi Mahabeer ya rumgumeshi “sannu Dr wlh naji tsoro sosai ashe yunwace Daddy ma rumgumeshi yayi Nuhu namasa sannu kawu Saminu yace”Faisal kabar zama da yunwa kaga yada na tsorata kuwa Ahmed idanu ya zumaba Sardauna sam bai gamsuba yasan akwai matsala Sardauna ne zai hana afada musu Dr Nabeel yaje ya hado maguguna da abunci mairai da lfy Dole Sardauna ya saki jiki yaci suna hira da yan uwansa da aboka’sa da iyayansa yasha magani sukaci gaba da hirasu cikin ikon Allah zuwa la’asar yaji dadin jikinsa sosai Kiran sallah da akayine su Daddy suka tafi suyi sallah suzo su a tafi dukansu suka fice Ahmed kadai ya tsaya drip din jikinsa ya cire yaje ya dauro alwalla Ahmed ya kallesa” tsakaninka da Allah me yake damunka wlh babu wata yunwa murmushi Sardauna yayi “wlh abonkina banida matsala nima haka naga na fadi Dr yace yunwace ya fada yana hawa saman darduma ya tayar da sallah Dole Ahmed yaje ya dauro alwalla yayi sallah shima suna gamawa su Daddy suka shigo harda Dr Nabeel ya sake duba Sardauna saboda har yanzu baidawo normal ba dande ya matsa ya tafine

Dole ya sallamesu suka tafi gida domun shirin zuwa dinner dan bayaso ya batamusu jin dadinsu barinma yada yaga mahabeer na dauki haka suka shige motocinsu suka nufi gida can gida kuwa anci ansha ancashe almajiraima yau sunsa anyi bikin yan gata zee baby anyi rawa har angaji yanzuma suna uwar daka ana shiryata zuwa dinner dan Sardauna yasa mahabeer yace ya kira amare su shirya ummi Raiyan ce da kanta ta carcada ma zee kwalliya ta kece raini wani ubansu material ne bleu colour ta saka Wanda ya fito da asalin kyanta ya amshi fatarta dinkine yayi mugun amsarta doguwar rigace wacce bayan tayi tsini ta saki harshe hannu dogone kai fadin yada dinkin ya tsaru da kwalliyar bata lokacine mekaratu dedeta da kanka ummi ta fito da yarta babu karya tasha sarkar zinare wuya da hannuwa ghaisha ce ta shigo wani irin dadi takeji yada taga zee ta dawo cicakar mace rumgumeta tayi tana dariya”momy sarauniyar mata dariya karfin hali tayi dan tunda taji an d’aura mata aure gabanta ya tsananta faduwa sai Addu’a takeyi su hafeeza ne suka shigo sun saka ankon material d’insu mai shegen kyau “ghaisha ki bamu Aron surukar taki mana ga angwaye can sun fito wlh yaya mahabeer ya hadu ba karya amma yaya Sardauna ya fishi haduwa gasucan sun tafi goruba road shida abokansa daukan Aunty Nisha zee gabanta ne yayi mugun faduwa kirjinta ta dafe ta saita nutsuwarta ghaisha tace”nima shine nazo kiranta hafeeza ai na rigaki ganin kwalliyar yarana, saida, sukazo NASA musu albarka duk fah sun tafi maza muje ni zan rakaki har mota ummi dariya tayi ta rike da jakar zee wacce jikinta yayi sanyi binsu kawai take amma hankalinta na gun Sardauna so take ta gansa ko taji sanyi can harabar gida motocine biyar suka rage ta ango da amarya sai abokansa Dr Sardauna ko shima da tawagarsa, sun tafi gidansu Nisha suna isa bakin mota ghaisha ta bude mata mota ta shiga mahabeer na zaune ghaisha ta duko ta bata Jakarta “ga Amana nan dan kirki dariya mahabeer yayi motar ta rufo musu su hafeeza na motar abokan ango get aka bude musu motocin suka bar gidan suka nufi *Makera hotel* zee tunda ta shigo batacema mahabeer kalaba shiko tunda yaganta ya gigice ya dimauce kanta ta had’e da gwiwa tanajin kunci batasan ko na menene ba mahabeer ya sanya hannuwansa ya janyota jikinsa” my zeena matata meke damunki murmushi na kakalo na kallesa na shagwab’e na boye kaina kirjinsa ” my zeena yau zamu kwana guri daya kina farin ciki ya fada yana shafata kai na daga masa na rumgumesa gam matseni yayi yana sabke ajiyar zuciya ya dago kaina ya tallaboni kawai sai jin bakinsa nayi anawa yana tsotsa cikin zafi zafi idanu na zuba masa sam ban hanashiba saide mamaki nake sam babu wani tests d’in yawu lami salam babu sweet irin na Sardauna ni banajin wani yanayi bakina na zare ya kara rikoni ya had’e bakinmu barinsa nayi yaci GABA da tsotsa idona na rufe sai nakeji kamar madacine yawunsa shiyasa sam banyi kokarin tayasa ba har muka iso gun dinner tsayuwar motar da najine yasa na bude idanu har yanzu bakina yake tsotsa ya zura hannusa cikin rigata yana murzamu boobs dina wani zafima nakeji bakina na zare anashi ” my heart munzu kayi hakuri har muje gidanmu ko? na fada cikin sakin fuska yaji dadin maganata saida ya kara mulmulamun nippel ya ciro hannusa daga rigata ya gyramun wuyan rigar motar aka bude mana muka fito

1 2Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button