NOVELSUncategorized

RAGGON MIJI 66-70

66

Kamar karta dauka tai ta maza ta dauka takara akunne cikin fada yace “wayace ki mata karya?ke zaki iya dawomata da virgininty dinta ne ? “
Murya sanyaye tace “in mutum na aikata laifi kayi iyakar kokarinka wurin dawo dashi kan hanya yanzu idan nace mata bazata dawo dede ba zata shiga tashin
hankali sosai maybe ma shedan yakara ingizata ta cigaba amma yanzu nasan zatayi kokarin bari kuma hankalinta ze kwanta “
Fahad yaja dogon tsoki zuciyarshi na zafi bazaka taba gane yadda yakeji ba se wanda yataba samun danuwanshi acikin mugun hali, yace “ta tayar da hankalin nata mana kikai mata wayar bari nadawo zataci ubanta ne”
Faseelat tace “a, a plsss karka mata maganar dagani se ita mukayi maganar bazanji dadi ba kuma zakasa ta cikin zullumi ka barta plsss “
Yakara jan tsoki yace “dukkansu aure zaai musu kowa yahuta”
Faseelat tace “sede safiyya da ita din amma ai salma bata isa aure ba duka fa yanzu take ss1”
Yace “har itadin aita fara menses da anmata aure am very sure bazatai shekara bata haihu ba “
Faseelat tadanyi dariya tace “to ai basuda mazajen se yaya? “
Yace “nanda dan lokaci duk zan samar masu maza, masu bakin jini kawai “
Faseelat takara yin dariya tace “Dan Allah karkayi haka auren dole bakaramin illa gareshi ba baida wata faida barinshi shine mafi aala mata nawa ne sukebin maza da aurensu saboda basusan mazajensu nide nan sheda ce, nawa ne suke guduwa subar auren, nawa ne suka kashe mazan wasu har su tsufa kiyayyar nanan wasu Sun fada lesbians dasauransu kasani bafa temaka musu ne zakai ba tilasta su su auri wanda bashi ne zabin zuciyarsu ba, ko ita lady in batason wannan din abarta har tasamu wani kagade yanzu istimnai ne kawai nangaba ko abun zewuce haka kabi asannu ahankali karkai gaggawa”
Yace “to naji malama, amma kibata shawara taso shi ta rufawa kanta asiri “
Faseelat tace “karka samu damuwa insha Allah zata amince “
Yace “alright bari nabarki kiyi bacci seda safe ki shafamin kan princess “
tace “I will do as u said take care “ta ma wayar kisss ta kashe  taja doguwar ajiyar zuciya batai tunanin zeyi sauki haka ba, takai hannu ta taba wuyanta rau yake da zafi, har yanzu takasa fadamishi batajin dadi saboda karta dagamai hankali,tasha pcm ta shiga toilet sede tai alwala da ruwan dumi ta dawo ta shige duvet tana ma kyarkyata ,
Fahad ya dade yanata nazari akan abinda suka tattauna da faseelat se tunanin Mansura yake fuskarta she look decent amma tana aikata aika aika ,
Seda yafara biyawa ya yo masu take away sannan ya nufo gida yariga yasan Aisha tana can tana risgar kuka,
Yana shiga gidan direct bedroom dinsu ya nufa tana zaune kan praying mat tunda tagama salla take gun zaune kanta jikin gadon ta kwantar dashi tana ta hawaye,
yaje ya dora ledar hannunshi saman carpet din da take ,batare da ya sauya kaya ba ya haye kan bed ya kwanta rufda ciki yanajin takaicin aisha saboda shi anashi ganin yana kokari sosai da ze fiddo duk maitar shi akan faseelat dase zuciyarta tayi blasting,he don’t know when and how wutar son faseelat kullum kara ruruwa take azuciyarshi, she’s beautiful kind and obedient ,dutiful she have good heart as well more of it is she’s better than zuma in bed ????he must be blinded ,
Aisha tai shiru takurawa ledar gabanta ido tanajin karin takaici yau ko dan hakurin da yake bata bazata samu ba,
Takara hawa sosai tai zaune taki tashi wasawasa har 11:30 amma be tashi ba kuma beyi shirin bacci ba kuma da alamu ba barci yake ba, tafara bawa zuciyarta hakuri “ki daure Aisha kitashi kije ke kibashi hakuri mijinki ne fa masoyinki  ko zaki barshi ya kwana acikin bakin ciki? “
Ta tashi jiki sanyaye ta cire hijabin jikinta ta ta dauke dadduman tafita kitchen few minutes ta dawo da plate da spoon da fork tazo ta ajiye ta bude fridge ta dauko ruwa ta dawo tazo ta zauna gefen gadon ta dora hannu a samanshi murya sanyaye tace”yaya kayi hakuri dani plssss, nasan inada kishi amma ina kokari wurin danneshi, kayi hakuri akan abinda nayi dazun insha Allah bazan sake ba but ka tausayamin yaya ka rage wani abu wlh inajin matukar ciwo a zuciyata “
Yayi shiru bece mata uffan ba ko motsi ma baiba idanunshi a lumshe,
Ta kwanta kan shi tace “I’m sorry bazan sake ba I promise you “
Murya dishe yakira sunanta “Aisha! Tashi ajikina karki kara tabamin jiki nima “
Ta tashi zaune ta zaro ido cikeda mamaki yaushe yayanta yafara zuciya da abin?
Tafara hawaye ta riko hannunshi tace “Dan Allah kayi hakuri karkayi fushi dani bazan jura ba “
Batare da ya damu ba yace “leave me alone please”
taki sakin hannun bare ta tashi tace “plsssss yaya farin cikinka shine nawa kayi hakuri katashi wlh bazan iya bacci ba awannan halin “
Ya tashi zaune yana kallonta yace “bakison farin ciki na Aisha da kinason farin ciki na da kinso faseelat she’s my happiness inasonta sosai ke kuma ba wacce kika tsana se ita, is she not my wife don me bazanyi waya daita ba, tell me for how many times nake hugging, kissing feeding naki in front of her amma take hakuri ita batada kishi ne kome? “

(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());

Aisha hawaye suka cigaba da kwararowa fuskarta wai faseelat is his happiness duk soyayyar data nuna mishi for long periods of time amma lokaci daya ya manta daita,
Zuciyarta na tafasa tace “kadena yimin kome agabanta while nima kadena mata agabana kuma in ita zata iya hakura ni bazan iya ba kuma daita ce a matsayina da abinda zatai se yafi haka “
Hawaye masu zafi na cigaba da zubowa tace mai “nagode sosai yaya da irin wannan soyayyar da kakemin a yanzu inafata anan gaba bazaka manta ni ba kamanta duk soyayyar dana nuna maka, I must hate that girl saboda ita hasken rayuwata ya bace, thanks u so much yaya for everything “
ta sauka daga kan bed din ta fita adakin tana kuka ta koma other bedroom ta zauna kan kujera ta cigaba da kuka hannunta dafe da zuciyarta dake ciwo takoina,
Fahad yayi kasake yana tunanin maganar da yaga ya mata he felt very bad, Aisha bata cancanci haka agunshi ba ta soshi ta mishi biyayya matuka bekamata so da bacin rai ya rufe mai ido ya furta mata wadannan Kalaman ba,
Yaja tsoki (tsoki master????) ya tashi yabita tanata risgar kuka ya shiga yana tsaye yajawota ya rungume yanajin tausayin ta sosai yakankameta kam kam ,
Aisha tana kuka tace “I love you yaya sonka a jinina yake dashi nataso tun yarinta plssss kamin koda digon wanda nake maka ne kafin na mu…”
Ya rufe mata baki yanafadin “shitttttttt”!!!
“nima inasonki sosai matata kiyi hakuri what I told you is not from my heart bakina ne kawai ya furta amma ba daga zuci bane, u r my first love kece nafara so kuma I value the love u do to me, kidena kiran mutuwa idan kika mutu ni inyi yaya? “
ta cigaba da kuka he don’t have to lie at all kobe fada ba afili maganarshi take,
Ya dagota daga jikinshi yana kallon fuskarta yace ” I love you so badly kece bugun zuciya ta Aisha ur my heart stop shedding ur golden tears,”
ya saketa yayi kneeling kasa da fuskar tausayi yace”im very sorry for all I have done to you now and before plss forgive me my wife “
Ta sulale kasa ta rungumeshi tana cigaba da kuka tana kai mishi kisss takoina sannan takara rungumeshi wani abu yaji yana zubo mai a gefen ido he don’t know meye yasa hannu ya lakuto ya duba it’s tears ya lumshe ido ya bude, hes deeply in love with faseelat amma kuma he love his Aisha too,
Yakara matse ta yana fadin” sorry “
bayan wasu mintoci tai shiru tana ajiyar zuciya ya dagota ya ma fuskar ta kisss ya dauketa just like baby ya fita daita,
a bedroom ya ajiyeta akan bed ya bude take away din ya shairr da yasiyo ya hau gadon yafara bata a baki, ta rika karba tana taunawa kamar filajin,
Tana cikin taunawa ya shafo gashinta hannunshi na kanta ta Kalle shi yace “I love you my heart beat “
Tadanyi karamin murmushi ta dauki spoon takai bakinshi ya bude baki yanata kallonta ta zuba mishi abinci a ciki, ya lumshe ido harda sauke ajiyar zuciya ta kurama beautiful face dinshi ido ta kai baki tai wa gefen cheek dinshi kisss,
Ahaka suka gama cin abinci ya dauketa suka tafi toilet sukai wanka cike da love acan yasamu yadan….. Sannan suka fito,
Shi yajawo mata wata pink rigar bacci yasamata yasa nashi sleeping dress sannan suka kwanta ya jawota ya dorata saman cikinshi,, ba dadewa tai bacci tana ta ajiyar heart, hannunshi a zagaye daita ya dora dayan ma yazagaye ta ya rumtse ido,
Har cikin dare faseelat batai bacci ba har cikin kasusuwanta takejin zafi haka tai kwance tana ta istigfareee,
Da asuba zazzabin ya sauka se kuma zuciyarta datai ta tashi ta shiga toilet taita amai batsaya wa, ta galabaita sosai tasamu ta watsa ruwa dan taji karfin jikinta tai alwala tazo tai salla tai kwance kan carpet takasa tashi ta tayarda su Mansura ba shiri bacci ya dauketa,
har Mansura ta tashi tai salla tana ganinta kwance tasan batajin dadi tawuce kitchen yi musu breakfast,
Se 8 ta farka tabude ido taga haske tangaram ta tashi tanajin juwwwa ta fita kasa, da nufin shiga kitchen ko step bata gama sauka ba ta zauna ta dafe kai cikin muryar wahala ta rika kwalawa lady kira “Mansura!  Mansura!! Mansura!!!!! “
Mansura tafito daga kitchen dasauri tana amsa kiran faseelat ta mika mata hannu tace “temakamin kikaini daki juwwa nake gani”
Cikin tausayinta Mansura ta kamata ta tashi ta kwantar da kai kan kafadar Mansura idonta a rufe suka hau sama har kan bed tasamu ta haye kan bed din ta kwanta,
Mansura tace “sannu anty Allah yabaki lpy bari nakira umma nafada mata ta turo family doctor namu “
Faseelat tace “karki fadamata anjima kadan zan warke duk kwanakinnan haka nake amma da rana ana dan samun sauki”
Mansura tace “Dan Allah anty kibari inkira ta kar wani abu yasameki jikinki fa da zafi sosai “
Faseelat tace “zan warke ina amira ki tadata hakanan “
Mansura tace “to amma anty aibaa wasa da lpya ni zankira yaya nafadamishi “
Faseelat ta dafe kai tace “kincika kafiya nace kibarshi shima hankalinshi tashi zeyi idan yaji kuma bawani ciwo ne sosai ba “
Mansura ta juya ta nufi dayan bedroom din tasamu amira tafito wanka ta wuce kitchen  ta ida aikinta tanajin ba dadi, tana gamawa takoma dakin faseelat tambayarta ko zata iyacin supergetti omelette da tayi,
Kwance tasamu faseelat ta rufe da bargo tana ta kyarma abun yabawa lady tsoro yadda taga tana makyarkyata,
Kafin tai magana
Wayar faseelat tafara ringing karo na hudu,
Mansura taje ta dauka ganin fahad ne,
murya sanyaye yace “honey yau ko gaisuwar safe babu kuma ina kira anki dagawa? “
Dasauri bakin Lady na in ina tace “yaya anty fa bata lpy tun kwana ukku da suka wuce take rashin lpy taki bari afadawa kowa jiya amai ta wuni yau kuma gatanan kamar ma bata cikin hayyacinta zazzabi ya rufeta “
Hankali tashe yanajin kamar ya bude ido ya ganshi kusa daita yace “u r very stupid seki shiru miye amfaninki ne wlh in wani abu ya sameta se jikinki yagaya miki nonsense”
kittt ya katse kiran hannu na rawa ya latso number marry ya danna mata kira,
Ringing 3 ta dauka takara akunne be jira gaisuwar da take mai ba yace “plsss go-to my home matata bata lpy nikuma bani gari I don’t know actual abinda ke damunta ki temaka kije ki dubamin ita kiyi bakin kokarinki doctor “
Doctor mary tace “okay don’t worry she’ll be fine “
Ta katse kiran tana ma hospital tafito tataho gidan,
Mansura ce tabude mata tashiga ciki tana ta sauri, suna shiga ta yaye duvet din da faseelat ta rufa tafara gwadata jikinta yayi zafi sosai ta Kalli Mansura dake tsaye tace “sister ki samo ruwa da small towel kizo kina shafa mata ajiki “
Mansura ta juya ta shige toilet,
Mary ta duba tafin hannunta ta bude idonta ta duba ta debi jininta sannan tai mata allurai ta tashi tafita ta koma hospital don yin teste din jinin da kuma siyo wa faseelat drugs,
Mansura ta debo ruwan tazo tana shafawa faseelat amira ta zauna tahade kai da gwiwa tana kuka sede Mansura keta rarrashin ta,
Acan japan fahad nagama waya da Mary hankali tashe jikinshi na bari ya kira deputy nashi bayan ya dauka yafada mai yanada patient matar shi bata lpy she’s seriously ill dole ze dawo Nigeria ya dubata yaga condition nata saura kwana hudu shi yazo yaida covering aikin, badan Mustafan yaso ba ya amsa mai,
seda yafara kiran daya daga cikin maaikatan jirgi yafada mai akwai jirgin daze tashi karfe 5 na yamma,
Sannan Fahad yaja mota se gida, ya shiga dasauri Aisha ta tashi tsaye tana kallonshi ganin duk baya cikin natsuwarshi, tace “yaya lpy de ko? “
Ya yamutsa fuska yace “faseelat ce bata lpy sosai to nariga nasa aimana booking yau zamu koma Nigeria “
Aisha ta zaro ido tace “aikin fa? “
Ya harareta yace “ana maki maganar lpy wake ta aiki bari naje na shirya mana kaya “
ya juya ya shige bedroom yafara masu parking Aisha takoma tai zauniyyarta ta turo baki gaba tace “dan Rainin hankali macen da jiya tananan tana zuba maka iskanci yau kuma ace bata lpy dukkabi ka rude kamar ance maka ta mutu mtssww “taita dumi itakadai,
Fahad na cikin hada kaya wayarshi tafara ringing ya dauka da sauri ganin mary ce,
cikin farin ciki tace “congratulation sir ur wife is one month pregnant”
He don’t expect this nankusa 1month ai kwanakin auren ma ne, he hate pregnancy saboda yana hanashi jindadin rayuwa but he’s happy his queen zata haihu nanda 8month,
Yayi murmushi yace “thank you doctor kinada tukwici me kyau inafatan ita she’s now safe ?”
Marry tace “she’ll be well very soon tanada white fever amma bata  bukatar asamata jini zan kaimata wasu drugs yanzu insha Allah zasu temaka sosai but sede hakuri shigar karamin ciki “
Jin tace jini hankalinshi ya kara tashi yace “OK thanks you but kicigaba da kulamin daita I’m on my way to night “
Marry tace “u don’t have to worry I will do my best “
Yace “thanks “ya kashe kiran,
He’s happy one side one side kuma he’s not saboda matsalar da cikin yafara zuwa daita yana wahalar mishi da mata,
Yana murna yakira umma, umma dake driving ta dauka tace “son gani ahanyar gidan yanzunnan Mansura take fadamin faseelat ba lpy “
Yace “ehmm umma” yana sosa kai ya cigaba da cewa “ai doctor tace she’s 1 month pregnant “
Batare da jin kunyar maganar ba Umma tace “alhamdulillah this is good news gaskiya dole naiwa doctor din kyauta Allah yaraba su lpy I’m very happy “
Yace “thanks u “
Ya rage murya” umma plsss ki kulamin daita inanan dawowa anjima da daddare”
Umma tai dariya tace “wato ma bazaka iya hakurin 4days dinba to yayi Allah yakawo ka lpy “
Yace “amin thank you “
Yakashe kiran yana farin ciki sama sama yafita pallow yaje ya zauna kusa da Aisha yanata murmushi,
Aisha ta kalleshi tace “ya me jikinne “ganin yanata dariya shi da keda patient,
Fahad yajawota jikinshi yace “dasauki doctor nacan na kula daita, she’s4 weeks pregnant “
Gaban Aisha yayi mummunar faduwa nan da nan zuciyarta tafara zafi,
Se tunanin baya ya fadomata tunda taga yadda fahad yasha wuya itama tasha wuya ga cikin amira shiyasa taje akasa mata implant na 2 years, bayan 2years saboda fahad yakara jindadi ta koma aka cire akasamata na 5 years, wanda shi bema sani ba kuma be damu da rashin haihuwar ba sedaga baya yagane be kuma mata fada ba,
Seda yayi 4years jin ze kara aure taje ta cire gashi haryanzu shiru ba ko alamun cikin gashi mommy batasan da maganar ba da hanata zatai, gashi yanzu daga shigowar faseelat zata haihu su zama daya, hawaye suka gangaromata tai sauri ta share kar ya gani tace “I’m happy Allah yabata lpy “
Yace “amin my heart beat “ya mata kisss,
Shiru sukai Aisha nata tunani itama so take tasamu cikinnan,
bayan wani lokaci bacci ya dauke faseelat se bayan azahar ta tashi batama san umma tazo ta tafi ba ta kurawa pop din dakin ido setaji kamar motsi a maratta ta kai hannu sama tai tunanin ko period zezo ta tashi zaune cike da dauriya,
Tana ta kokarin tashi su Mansura suka shigo amira taje ta rungume faseelat tana fadin “anty karki kara kyarma irin dazun kinbani tsoro “
Faseelat tai murmushi tace “bazan sake ba princess “
Mansura tana faraa tace “sannu anty ya jikin? “
Faseelat ta kalleta tace “dasauki “
Mansura tace “to me zakici? Dan kisamu karfin jiki kisha magani “
Faseelat tace “bakina babu dadi ki hadomin tea da dan lemon tsami insha “
Mansura ta fiddo ido waje tace “anty so kike kiyi kisan kai? dukkanmu munata murna zamu samu baby daga gunki “
faseelat tace “bangane ba “
Mansura tai dariya ta kalli amira tace “tell her “
Amira tace “umma ta cemin zaki haifamin kane nanda 8month aide anty triplet kikamin alkawari ko?”
Farin ciki ya mamaye ruhin faseelat itace ke dauke da jinin fahad she’ll become a mother soon dadi ya cikata,
Ganin tayi shiru amira tace “ko anty “
faseelat tace” eh daughter “
Amira ta cigaba da murna,
Faseelat ta kalli lady tace “Ashe umma tazo? “
Lady tace “eh kuma tace duk abinda kikeso kici afadmata, zogale, goruba, kwakwa, dinya, danmalele, danwake, dan na rogo, lubiya ????ds”
faseelat tai dariya tace “lady bakida kyau “
tana dariya tace “Allah anty nasan abinda masu ciki suka fi so kenan “
Faseelat tace “umma bazatai wahala ba kije kiyimin tuwon semo miyar kuka daddawa tai yawa acikin miyar kila naci “
lady tace “angama uwar triplet “har ta juya ta dawo tace “yawwa anty kar namanta yaya anjima zasu taso nasan zasu iso nan cikin dare “
faseelat tace “tasowa kuma mikomin waya ta “
Lady tamika mata wayar ta fita,
Faseelar tai dialling number fahad cikin doki ya dauka, yace “my happiness ya jikinki kiyi hakuri baby na wahalar min dake inanan zuwa muyi jinyar tare “
Cikin sautin muryar marassa lpy faseelat tace “hero nasamu lpy kayi zamanka shiyasa ban fadamaka ba since kabari kaida aikin ka “
Ya bata fuska yace “bazan bari ba din saboda wani aiki can seki bar kanki cikin ciwo for many days bakifadamin ba banji dadi ba karki sakemin haka “
tace “Tom Allah yahuci zuciyar yan maza “
Yayi dariya yace “kisha maganinki  kisamu lpy kafin nazo plsss “
Faseelat ta lumshe ido aranta tace hero kenan dukda ban lpyar?

(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());

Afili tace “naji sauki Allah yakawoku lpy bari naje nai salla yanzu na farka “
Yace “kikula da kanki bye “yakashe kiran,
Ta dafa mararta tanajin tsoro inde har ze rika yin sex daita kamar yadda ya sabayi tuni cikin ze zube, ta jinjina maganar shi ta tashi ta shiga toilet tai wanka tafito tai salla taci tuwon da Mansura tai mata sosai tasha magani taje tai brush ta fito tazo zata fara gyaran gidan,
Lady nagani tace “anty Dan Allah kibari ni nama mance da gyaran yanzu zanyi “
Ta amshi kayan tafara mopping,
Faseelat ta koma ta zauna ta lumshe ido, ummi ce tafado mata tunda tatafi kullum se takira ta, tana zaune tace lady takawo mata wayarta,
bayan takawomata ta kira ummi, ummi ta dauka tanafadin” yar albarka yanzu nake shirin kiranki naga yau haryanzu baki kiraba “
Faseelat tace”ban lpy ne ummi amma naji sauki ya ibada? “
Ummi tace “alhamdulillah, bade typhoid din bace ko?”
Faseelat tace “uhn uhn cewa akai ihnn “
ummi tace “inajnki “
“ummi inada ciki 1month”ta rufe fuska tanajn kunya,
Kuts kuts lady tafara dariya faseelat ta juyo ta harareta tai sauri tabar wurin tana ta abinta,
Ummi tace “masha Allah naji dadi sosai nima zanyi jika Allah yaraba ku lpy yabaki masu albarka “
faseelat tai shiru azuci tanata fadin Amin Amin,
Ummi tace “bari na fadawa alhaji sena kira maman baby “
Faseelat tai dariya ta ajiye wayar,
Da laasar mary tazo takara dubata tana fadin “sannu madam Allah yabaki lpy inkintaci haihuwa ki haifo me kyau  irin wannan “ta nuna amira,
Tunda yafadama Aisha maganar ciki take cikin tashin hankali tai wannan tunani ta kwance tai wannan brain dinta ma bata barta takira mommy ba,
Karfe biyar jirginsu ya taso while nasu musty har ya sauka japan ,
Daurewa faselat tai suka hada masu abinci itada lady
yau mada dare ta danyi zafin jiki amma ba sosai dukkansu sunkasa bacci suna zaune sunata kallo,
Karfe 12 faseelat ta tashi tayo wanka tasaka sabuwar sleeping gownt purple bata ma taba sa taba tafito lady ta kalleta ta dauke ido tana murmushi zamanta gidan takara daukar courses sosai,
karfe 1 saura suka iso umma yakira driventa yaje ya daukosu, yanata zumudi dandanan ya kalli agogo he is so eager ya ganta jiyake kamar sunyi shekara dubu basunan,
Aisha na kwance kan cinyarshi har suka isa gidan sukai horn megadi ya bude suka shiga ciki,
kasancewar su lady suna kallo basuji ba itako faseelat tundazu se kunnenta su rika jin kamar horn data leka setaga wayam shiyasa yanzu tai kwanciyarta,
har suka fito a motan driver ya fara fiddo musu luggage dinsu hannunshi sar gafe akan kugun Aisha suka nufi kofa baya tunanin idonsu biyu yasa key ya bude ya tura suka shiga,
Da shigarshi kamshin faseelat me rikita tunani ya dokarmishi hanci, faseelat ta mike tsaye tana kallonshi shima yanata kallonta duk ta fada takara haske over itama setaga ya danyi rama,
Amira ta ruga ta rungume mommy dinta tana murna Aisha ta rungume diyarta tanajin kewarta,
Lady takurawa su faseelat ido ta kalli wannan takalli wannan,
Dukansu suna ta kallon kallo kowane da faraa fuskarshi,
Ya bude mata hannuwa alamun tazotai hugging dinshi ,
Ta make kafada ya langwabe kai alamun plss dinnan,
Takara makewa ya daga kai yajuya ze koma,
Tuni ta manta ciwon jiknta ta ruga ya juyo yaga tana tsaye din ya ganta tafe yakara ware hannu tazo tafada jikinshi ta makalkaleshi,
Shima ya makalkaleta gam,
Aisha zuciyarta ta harba tana ta tariyo rungumar batare da bata lokaci ba taja amira sama,
su lady kau anyi tsaye ana kallon show ????
*wannan pagyn nakine F i value the love u r showing to me baki online amma kullum cikin kira na kike all most every time thanks for the love Allah yakara mana son juna I know ko bayan angama buk dinnan u will read the document just smile when u sees ur page and kikara sona fiye da da ????I  love you more and more*
[8/8, 10:20 AM] SHALELE: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
    *(SHALELE)*
???????? *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*????????????
 *
We are bearer’s of so golden a pen????
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden pen????
Be hold our words
A product of our pen????
 *Savour our words
For it will cause you no pain.????
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
67
*Banga dalilin da zesa mutum ya rika karanta abunda yasan baya koyarda komi se iskanci ba , idan har ragon miji iskanci yake  koyarda ke kidena karantawa ko dole ne se kin karanta,tunda akwai iskanci aciki Adena bi plss ,bazan fasa rubuta fahad ya tsotsi faseelat ba ahakan naga damar rubuta kayana,kuma inke baki fahimtar komi wasu na fahimta kuma kar adena zagi na acigaba baya karamin komi se lpy*????????
Ya saki ajiyar zuciya yanajin natsuwarshi ta dawo jikinshi na dan lokaci tana jikinshi tace “I miss you badly Hero “
Yawa hair dinta kisss yace “me too honey “
Yayi breaking hug din ya sungumeta zuwa sama tai kwance akan jikinshi,
Mansura tabisu da kallo takoma ta zauna tace “muma de Allah ya gwadamana namu ahaka ????
Asaman bed ya shimfidar da ita ya kwanta gefenta fuskokin su suna kallon  juna sunata sakin murmushi fahad ya dora hannu saman hancinta da yakara fitowa saboda rama yace “yace u have change “
Ta lumshe ido ta fadada murmushinta tace “like you duk ka rame why? “
Yayi murmushi yace”ya kk tunanin zan samu kwanciyar hankali bana tare dake, dakyar nake bacci saboda tunanin ki “
Tai murmushi ya tashi zaune ya jawota jikinshi ya zura hannu a rigarta ya rika shafa mararta to above yana lumshe ido yace “thanks u I’m very happy da cikinnan plss kihaifamin cuties twins masu kamarki “
Tai dariya tace “noo zande haifama baby boy kasamu friend”
Yayi dariya” but kinsan de kinmana alkawari zaki haifamana triplet nida princess seki haifo mana 2 girls one boy “
Tace “ni banyi alkawari ba”
Yarika mata wani kallo
Ta zare hannnunshi tafara kokarin cire masa riga tanacewa “nasan kagaji sosai muje nama wanka kaci abinci kayi salla ka kwanta kahuta “
Ya harareta “ni nacemiki nagaji? To nivbawata gajiya jikina”
Harta ida cire masa rigar ya jawota jikinshi yana shakar kamshin jikinta yace “bari nafara gaisawa da baby na sannan muji dadin wankan”
Seda gabanta yafadi tai yake tace “ban lpya wlh dauriya kawai nake “
Yana dariya yace “toki kara daurewa dan a matse nake “ya kamo face dinta ze cafke mata baki,
Tana zare ido tai sauri tace “Dan Allah kamin a sannu ba sosai ba ni I’m scared “
Ya saki fuskar ta yana kallonta da mamaki yace “kinajin tsoro nane is this your first night? kibarni in samu natsuwa plssss I miss your sweet HQ”
Ta hadiye miyau me daci ta daga mai kai ya kara rike fuskarta yace “don’t be scared I will do it gently u just cooperate”
Yakai baki kannata ya fara kissing dinta passionately, itama she miss him so much takama mai,
Yana cikin sucking din HQ dinta ta fara zuciyarta ta rika tashi tafara kakarin amai ta toshe bakinta da hannu,
Gabadaya ya rikice idanunshi Sun kankance saboda bukata ya dago yana kallonta taja gefe ta ruga toilet ta fara kwara amai ,
Yaja tsoki ya kwanta agadon yabi toilet din da harara,yanajin haushi kamar me,
Har ta gama aman tafito dafe da cikinta ta kwanta kanshi tana lumshe ido tana meda numfashi ,
shida ze mata sannu se yafara fada “waike wace irin yar kauye ce daga yin aure ko wata baaiba zaki samu ciki ,sekace wadda bata waye ba kinzo kin fara amaye amayan banza da wofi duka yaushe akai auren one month amma wai kinada ciki one month don kawai ki takura ni ina laifin kibari senan da 2 month amma yanzu duka duka me na kwasa “
Ta sauka akanshi cikin kasalalliyar murya tace “hero cikin naka dana dauka shine kauyanci? kaida zakaiwa Allah godiya, nikam ina cikin farin ciki marar misaltuwa da wannan kyautar da Allah yamin kuma bandamu da wuyar da nake ciki ba koda zan mutu ne inde zan haihu to nagode ma Allah “
Yaja tsoki “u r not serious ne da kike fadin mutuwa saboda ciki ,kuma kigama amaye amayen ki kizo kibani hakkina “
Tai dariyar karfin hali ta matsa can gefe ta kwanta ta juya mai baya tace “sede kai hakuri bazan iya ba Allah nagani kuma baze kama ni da laifi ba, nasan kaima kanason cikinnan amma kake batarai saboda yau kadai ai ba  haka zaaita tafiya kullum ba, da ka sameni a kwance mana mana fa ahakan zakayi? “
cikeda takaici yaga samu yaga rashi yace “is better na sameki a kwance seda kika gama rikitani sannan zaki fara kakarin banza, thank God ba ke kadai na mallaka ba I have my Aisha zata kashemin kishirwata”
Ya tashi yana niyyar sauka ta riko shi se hawaye sharr tace “haba hero yanzu seka tafi kabarni bayan kasan nadade ban saka a ido ba ita kuwa kullum kuna tare, wlh dan bani lpy ne nace maka haka amma kasan kullum cikin shiri nake”
Zuciyarshi tai sanyi ya koma ya zauna duk abinnan dukansu they are naked ta jawo hannunshi ta dora saman boob’s dinta tace “kazo kayi duk yadda kakeso amma kasani cikina shine buri na a yanzu shi nake fatan gani a rayuwa ta plss karka bari yasamu matsala “
Tabashi tausayi ya zare hannunshi yace “I will not going to harm my baby na hakura le me go and take my birth “
Ta girgizakai tace “kazo kayi kawai nasan ba iya hakura zakaiba kuma ni ban yarda kaje wurin anty ba “
Yace “nace na hakura kuma ni bazanje wurinta ba shikenan? “
Ta kura mai ido ta riga tasan shi sosai Tai dariya tace “Allah? Ko se dare yayi kadan zagaya can “ta kashemai ido daya,
Ya kyalkyace da dariya yajawota jikinshi yace “ashe kinsani”ya dora baki kan breast dinta yana tsotsa with fashion,
Se kusan karfe 4 saura suka kwanta, ana kiran sallar farko ya tashi yayo brush da alwala yayi rakaatul fajr ya tafi masjid tana kwance idonta biyu sede kallonshi da take tayi tanajin sonshi nata circulating a jininta tunda ta fada mishi falalar zuwa masallaci be sake salla gida ba,
Aman da ya taho mata ne yasa ta tashi ba shiri ta nufi toilet bakomai ma cikinta se ruwa ta samu tai wanka tafito ta zauna yin salla azaune don juwa take gani,
Bayan tagama ta kwanta kan daddumar ta kudundune tanajin sanyi,
Da yadawo daga masjid dakin Aisha yafara shiga tagama salla idanunta jawur ta dago ta kalleshi,
Ya jawota jikinshi yana tambayarta “Aisha lpy kike? “
Tace “lpy lau inaga idanuwa nane zasuyi ciwo tun jiya dana kwanta suke kaikayi”
yazuba mata ido ta sadda kai kasa yace “da kinyi karya nake ganewa saboda baki sabayi ba haba Aisha se yaushe zaki sawa zuciyarki hakuri? “
Tace “but kafin muzo nace kadena mata komai agabana nima haka kadena min “
Ya rumtse ido ya bude yace “kiyi hakuri mantawa nai amma nadena “
“plss kidena damuwa kar ciwon zuciya ya kamaki “
Ta daga mishi kai ya mata kisss a forehead ya tashi ya fita,
Dakin amira yawuce ya sameta ita da Mansura suna karatu dan harsun saba,
Yarika jifan Mansura da wani kaskantaccen kallo ta sadda kai kasa gabanta na faduwa,
Bece mata komi ba amira taje ta rungumeshi tana fadin “oyoyo daddyna “
ya daga ta sama zuwa cikinshi yana kallon fuskarta yace “how are you doing? “
tace “great “
Yace “okay nayo miki tsaraba after breakfast zan baki “
Amira tace “kayowa triplet suma? “
Yayi dariya yace “tasu ta musamman ce nariga nabawa antinsu”
Ta mai kisss tace “I love you daddy “ya sauketa kasa ya kalli Mansura yace “oya get her ready to school”
Ya juya ya fita ya shiga dakin shi ya dauko laptop dinshi ya nufi dakin faseelat,
A kwance ya sameta ta dukunkune yaje ya zukunna gabanta ya kai hannu ya taba goshinta yaji zafi, ya rumtse ido yanajin badadi ya dauketa ya meda kan bed ya rufa mata blanket ya fita ba jimawa ya dawo da tea a hannu ya hau gadon ya jingina ta jikinshi yakanga mata cup din abaki,

(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());

Idanunuta nata lumlumshewa ta bude baki tadansha ko rabi batai ba ta daga hannu dakyar ta matsar da cup din tanajin tashin zuciya, ya kuma medawa a bakinta yace “kidan kara sha nabaki drugs dinki kokin samu dan sauk……”
Bema ida maganar ba se amai duk tabata jikinta da nashi har tea din ya kare taita yunkuri sannan ta tsaya, takoma takwanta jikinshi
Shi ko duk tausayin ta ya cika shi yace “sannu faseelat “
tai shiru ya dora hannu kan cikinta yace “baby dan Allah adan raga mana hakanan mommy nashan wuya kuma katakura daddy”
Ta danyi murmushi ya sauke ta ya zare rigar jikinshi ya dauketa ya kaita toilet sukai wanka tare ya dawo ya janye bed shit din ya sauya wani ya daukota yazo ya kwantar daita,
Ya dauko shirt da single sket ya samata ya bata drugs tasha tana kwance a kan cinyarshi shi kuma yana aiki a system dandanan ya mata sannu,
Basu sani ba lokaci yaja sosai,
Da Aisha dasu amira sukai breakfast Mansura ta kaita school daga can tawuce gida,
Aisha ta koma daki batada mafita dole se tafadawa mommy komai tai wanka ta kimtsa wajen 9:30 tafito takira wayar fahad don tafada mishi amma be dauka ba saboda wayar na vibrate, hakan yasa ta nufi dakin faseelat tafara knocking,
Fahad yabata izini ta shiga kallo daya taiwa kan bed din ta dauke ido  faseelat a cinyarshi ya rungumeta se faman shafa gashin kanta yake,
Bakinta na kyarma tace “ya me jiki? dama gidan mommy zanje to nakira ka baka dauka ba “
Yace “alright Allah yakiyaye inanan shigowa anjima”
Ta juya dasauri tafita yabi bayanta da kallo se yanzu ya lura da muguwar ramar da tayi, ya girgiza kai,
Aisha na driving tana goge hawaye har ta isa gida duk sister’s nata na school mommy na zaune tana kallon wani series film game of love Aisha ta shigo,
Mommy tajuya ta bude baki tana kallonta har tazo ta zauna kusa da mommy ,
Mommy ta jawota tana kara duba jikinta tace “Aisha rashin lpy kikayi?duk kika bi kika koma kashi “
Ta girgiza kai mommy tace “to meyafaru keda kuka bar kasa keda miji ai kamata yayi ki dawo bulbul dake “
Aisha ta share hawaye kanta kasa tace “mommy wai faseelat ciki ne daita “
Gaban mommy ya fadi tace “ciki a yanzu? “
Aisha ta daga kai tace “tunda mukaje kullum suna like awaya inbe kira ba ita take kira jiya bata lpy akace tana da ciki shine ya kwasomu muka dawo, mommy dan Allah nima so nake nasamu ciki kwanan nan “
mommy tai shiru ranta ya mugun baci tace “ai zezo ya sameni wannan karan kam bazanyi shiru ba, kuma ke da kike maganar ciki kikasan ko ma kinadashi kema dan wannan ramar tayi yawa “
Aisha ta girgiza kai tana kuka tace “babu mommy dama zuwa nai akasamin implant ta 5years amma naje anciremin inajin tsoro kar naki haihuwa nankusa”
mommy taja dogon tsoki tanajin kamar ta daketa tace “amma de Aisha anyi shasha wato duk abinnan planing kike wawa kawai Wadda batasan ciwan kanta ba ai haihuwa abarso ce keda ba rarratsa kike ba bakomi ba to yanzu de gashinan zaa nuna maki yadda ake haihuwa seki hankali inkinso marar hankali ki tashi kibarmin gida kafin ranki ya baci “taida maganar a tsawace,
Aisha na kuka ta tashi  tsaye da nufin tafiya tai baya luuuu zata fadi mommy ta tarota tana innalillahi,
hannun Aisha dafe da zuciyarta tace “mommy kibani ruwan sanyi zuciya ta zata fashe “
Mommy ta kwantar daita duwawu na rawa dasauri ta dauko ruwa tazo tafara bawa Aisha hankalinta tashe,sede aishar takasa shan ruwan duk sanyinsu sunki wucewa a zuciyar,
Mommy ta janye ruwan jikinta na rawa tace “Aisha kice har hawan jini da ciwon zuciya yagama kamaki, wai Aisha so hauka ne? “
Aisha nata kuka tace “inasonshi mommy shine rayuwa ta “
Tafara tari mommy ta tashi ta dauko gyale ta tallabo Aisha suka shiga mota suka nufi hospital, acikin mota tace “bazan kira shegiyar faith dinnan ba ta kwashe komi tafadawa fahad gwara na kaiki different wuri”
Abakin wata private hospital suka tsaya suka shiga bayn Sun samu ganin likita sukamai bayani ya aunata bp dinta ya hau sosai ga ciwon zuciyarta da take bugawa da karfi ya rubuta musu drugs ya zauna yanabawa mommy advice akan adena bata mata rai akiyaye duk abinda ze bata mata rai sannan ta kula da drugs dinta kuma she’s normal kodawane lokaci tana iya daukar ciki,  sannan suka fita bayan aishar tasha wasu drugs din,
Daga asibitin gidan anty salma suka wuce suka shiga me aikin salma tahau bene tafada mata ta sauko tana faraa tace “I’m very surprise yaushe rabonki da nan anty”
Ganin fuskokinsu duk a dakune yasa tabata fuska itama taje takamo hannun Aisha dake kwance ta jinjina ta Kalli mommy tace “anty mi kefaruwa haka? “
Mommy taja tsoki ta kwashe komi tafada mata a karshe tace “kawota nai kibata shawara tunda ni batajin tawa ta watsar da wata soyayya da kishin banza ta zauna lpy, tade riga taiwa kanta tsiya seta jira ganin ikon Allah “
Anty salma tace “yo anty haka zaku zuba ido tazo tafara haihuwa agidan ai dole a dauki mataki wurin boka kawai zamu a zubar da cikin araba su “
mommy tace “a, a salma ni ban taba zuwa wurin boka ba bakuma zanfara ba ban kuma yadda taje ba kide bata shawara kawai “
salma tace “toni iyakar shawarar da zanbada kenan daganan kuma sede nabata hakuri kawai “
Mommy tace “Allah yasa taji tashi mutafi ai duk ke kikaja”
Salma tayo masu rakiya suka tafi takoma tana fada “wai anty bazataje wurin boka ba tasan kishiyar tata ko dacan ta dogara saboda abun yayi yawa ai munanan de watarana kundawo hanya “
Su mommy gida suka wuce tanata rarrashin Aisha abinci ma abaki tabata tana ta kwantar mata da hankali,
Se 1 dawani abu faseelat taji sauki sukayo wanka suka fito tana kokarin shiga kitchen ya hanata yayi waya aka kawomasu abinci daga motel suka zauna sukai feeding juna tana gama cin abincin tasaka cingum baki,
Daga masallaci ya wuce gidan umma yayi saa har daddynsu nanan bayan sun gaisa  umma ta tambayeshi jikin faseelat yafada mata dasauki kanshi kasa yace “daddy dama akwai wata magana da nakeso muyi “
Daddy Yace “go ahead,”
Fahad yace “akan Mansura da safiyya ne, dan Allah daddy ayi hakuri da school dinsu amusu aure Sun ida karatun agidan aurensu,”
Daddy yace “lpy kake maganar aure kosu suka fada ne naga de yaranan ko fira basayi”
Yace “daddy Mansura aure takeso kuma wani friend dina ya nunamin yanasonta kuma I know him sosai idan Sun dedeta se akara bincike akai “
Umma tace “wlh batun yanzu na fahimci tanason aure ba nadeyi shiru ne Allah yasa bawani abu tayi ba? “
Fahad yace “batai komi ba umma “
Daddy yace “dukda a tsarina ba wacce zanwa aure seta gama school amma saboda kayi magana zan amince da auren sede duk wadanda zasu aura se Sun amince zasu barsu su wuce school “
Fahad yace “nagode daddy insha Allah ba matsala “
Sannan ya masu sallama ya fita yana niyyar fita Lady ta shigo ta dukar dakai ganin yanata mata banzan kallo,
Ya dauke ido yace “kowane lokaci zakiga kira da bakuwar number bata kasar nan ba ki mutunta shi ki soshi he’s my friend”
Mansura ta daga kai tawuce dasauri fahad yaja tsoki yace “nonsense”
Akan hanya ya kira Hussein yafada mashi yayi ta murna yana fadin “alhamdulillah”
fahad ya tura mishi number lady,
gidan mommy ya wuce da tsarabarta dana sisters  yana shiga yasamesu zaune a kasan carpet kan Aisha kan kafafun mommy sisters nashi zaune akujeru sadiya na shan yoghurt while ramlat na chart ga drugs nan gefen mommy,
Jikinshi sanyaye yaje ya zauna ganin banzan kallon da mommy ke masa da be saba gani ba
Yace “Mommy ina wuni “
Mommy tadaga mai hannu tace “karka wani gaidani marar mutunci ,saboda kayi aure shikenan seka nemi kashemin diya a
da tarin kayan takaicinka, ka dauketa kuntafi uwa duniya amma seda ciwon zuciya da hawan jini zata dawo? To kayi dede ka rubuta mata takardarta ka saketa ta huta “
Fahad ya zaro ido ya shido kasa,
Aisha tai wuff zata tashi jin mommy tace Saki mommy ta danne ta, tai shiru zuciyarta takara gudu,
Fahad ya sadda kai ya rasa me zece mommy takalli ramlat tace “ke tashi kije ki daukomin tests da akamata suna jakana “
Ramlat ta dauko ta dawo tabawa mommy, mommy tawtsa su jikinshi tace “read them kakuma saketa ai inason diyata bawai banasonta bane na dauka nabata a tunanina kowani kaga zesata awani hali bazaka bari ba se gashi kaine ka  jefata ciki “
Fahad ya dauki papers din ya karanta ya kalli aisha ya lumshe ido yabude, shide ganin kokarin kanshi yake he’s trying his best,
Da ladabi yace “mommy Dan Allah kiyi hakuri wlh ina kaucewa bacin ran Aisha saboda inasonta sosai kishi ne ke damunta bansan bata lpy ba dani ne zan kula daita “
Mommy tace “ba abinda na tambayeka kenan ba ban bukatar bada hakurin ka just divorced her “
Fahad ya dafe goshi zuciyar shi na zafi yace “mommy Dan Allah kimin hakuri zan gyara zankara bata kulawa fiyeda da wlh bazan iya rabuwa daita ba inasonta sosai kuma itama tana sona “
Su ramlat se tunzurar baki sukeyi sunajin takaicn shi ze halaka masu yaruwa,
Mommy tace “ko kanason ta seka saketa ita kuma ta mutu da sonka dan kagane tana sonka shiyasa kake kuntata mata “
Yace “wlh aa mommy kiyi hakuri plsss “
Taja tsoki” ka saketa yanzunnan nace “
Ya dago kai arazane idanunshi Sun cika da hawaye yace “I can’t bazan iya ba wlh I love my wife “
Ya matsa kusa daita yana hawaye ” dan Allah mommy kibarmu tare we love each other bazan kara sakaci ba “
Cikin zuciyar mommy tace yayi dede ,
ta kalleshi tace “this is the last time da zanga Aisha awannan halin na barmaka ita, ka kiyaye inason kayata amma kullum ina bayanka yanzu bazan bari bakin ciki ya kashe ta ba kanajina ai”
Yadaga kai yace “thank you mommy “
Se yanzu Aisha taji dede batasan lokacin da taja doguwar ajiyar zuciya ba,
Mommy ta ajiye ta ta tashi ta haye sama yawatsa wa su ramlat harara duk suka mike sukai sama ya meda kan Aisha kanshi duk busassun hawaye a fuskarta ya mata kisss yace “sorry Aisha ki kara hakuri dani I will change kinji? “
Ta daga mai kai ta lumshe ido,
Ya dade nan sannan ya tafi office,
Da dare suna wurin dinner faseelat takasa cin abinci yana dan kaucewa be tabata ba yace mata me takeso tace quaker oats ya tashi yaje ya hadomata ya bata ahannu yakoma ya zauna, har suka gama kasancewar Aisha ce kedashi yaje yawa faseelat seda safe ya fito yanata  jin kamar ya kwana acan.
Yanzu cikin jamila yakai 7month da weeks cikin yayi narkeke kamar zata haihu yan biyu haryanzu dabiar hajya nanan ta rike khalil se 11ko 11 saura jamila har hakurinta ya kare tayi mai magana so baadadi sede yabata hakuri kawai yace watarana se labari,
Yau har 11:15 tsit ba khalil ba alamunshi ta fito tsakar gida tanata sintiri,
Tana ta surutu kunsan masu tsohon ciki dasaurin hawa dama,
takasa hakuri bako tsoro ta fito daga gidan ko tsayawa kullewa batai ba tai hanyar titi,
tana cikin tafiya tasamu mashin tahaye tafada mai unguwar,
Khalil da hjya yau fira tayi dadi dukda de rabin hankinshi nagun jamila, matsakaicin bowl ne a saman shi yana cin dambun kaza sunata labari da angama wannan se ajawo wannan,
Kamar daga sama sede suka ga jamila cikin dakin fuskar nan ta kumbura tai jawur saboda bacin rai hannunta kan kugu,
Khalil yafara slowing da cin naman yakura mata ido hjy ma kallon ikon Allah take duk sunkasa magana,
Rai bace jamila tace “hjya yau shine na karshe da zaki rikemin miji har wannan lokacin, haba kamar baki da imani kinsan inada tsohon ciki ki rikeshi har tsakar dare, koke kika haifeshi ainima inada hakki akanshi “
hjy is very shocked abunda bata tabajin ko labari ba shine yake faruwa kanta ni kaina nakasa gane wane yanayi take ciki,
khalil ko kallon jamila kawai yake yadena taunar naman, ya dade yana tunanin kamar jamila kanta da motsi se yau ya tabbatar,
Jamila tana jijjige jijjige tacigaba da cewa “wlh in kika kara gigin rikemin miji se ranki yayi mummunan baci zan baki mamaki dan zan….. “
Khalil ya furzar da naman bakinshi yana zare mata ido ya kaseta da tsawa” ke!!! bamusan hauka anan “
Jamila tadan tsorata tai shiru yace “bacewa mutane dagani mahaukaciya “
Tafashe da kuka ta juya tafita tana kukan,
khalil ya dafe goshi
Tsittttt dakin yayi har lokacin kofa kawai hjya ke kallo bazaka gane ya take cikiba,
Khalil ya saci kallonta yayi shiru zuciyarshi na zafi he know her bazata bar abunnan haka ba,
Kusan minti biyar sannan murya asanyaye batare da yakalli hjya ba yace “hjya kiyi hakuri dan Allah tanada iskokai I’m sure ba ita bace ba”
Hjya takasa ko motsi, se lokacin ya duba wayarshi 12:00am shaf besan lokaci yaja haka ba ,
Tunawa yayi da jamila kar haukannata ya tillata wani wuri ya ajiye bowl din hannunshi yace wa hjya “seda safe “ya juya yafita dasauri,
Hjya de na zaune kamar gunki , shi ko da yafita ba jamila ba labarinta hankali tashe ya tada mashin yakama hanyar gida.
[8/9, 9:12 PM] SHALELE: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
     *(SHALELE)*

(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());

???????? *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*????????????
 *
We are bearer’s of so golden a pen????
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden pen????
Be hold our words
A product of our pen????
 *Savour our words
For it will cause you no pain.????
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
68
*bestowed this page to anty hauwa lawal me sunan baba thanks for the love and alheri inata godiya Allah yabar soyayya*
Sedata dau lokaci zaune tanata sake sake zuciyar ta na zafi batasan lokacin da hawaye suka silalo akan kumcinta ba tasa habar zanenta ta share  tana ayyana abubuwa da dama aranta ta tashi ta kimtsa ta kwanta sede bacci kasa ko sama ba bushi har kagara tayi gari ya waye,
Titin fessss yake se mashina daidaiku dake kaikai kawo amma ba wata alamar jamila, da high speed ya isa gida beko shigar da mashin dinshi ba ya shiga gidan, tun azaure yaji kuka da ihun jamila, yaja tsoki dan haka yakoma ya shigo da mashin dinshi ciki, ya samu jamila tsakar gida a rashe tana ta kuka,
Ya daka mata tsawa “keeee !!!! Kukan ubanmi kike? “
Jamila taci gaba da kukanta ta tashi ta shige daki, ya bita dasauri ya sameta kwance akan bed tana ta kuka sekace wadda aka daka,
Yayi tsaye kanta ranshi bace yace “Ashe baki da hankali kuma bakida tunani ko kadan dan kinada brain din kaji sekije kisamu hjya kimata hauka? Saboda hauka da rashin tarbiyya irinnaki agabanta zakije kina fadamata magana “
Tana kuka tace “nagaji nagaji don me zanyi shiru a rika shiga hakkina kullum, tsofai tsofai daita ta rika kishi dani yarinyar cikinta, wlh ko gobe ka kara kaiwa dare sena je namata warning kafin infara shuka rashin mutunci “
Idanunshi jawur yake kallonta da mamaki da tarin haushi da takaici cikin fada yace “hjya zakiwa rashin mutunci saboda kina mahaukaciya duk wani  rashin mutuncinki hjy ta fiki iyawa dan wlh tsabbbb zata nakada maki duka tasa ni dole na sake ki ki koma can kauyanku jaka kawai , ko yanzu ki fara rokon Allah ta hakura ta barki ahaka sakarai marar hankali inba ma da kina mahaukaciya ba mahaifiyata zaki kalla ki ciwa mutunci agabana dan iskanci”
Jamila tace “yo haka surukkan kwarai suke ai ita yakamata ta rika baka shawara ka kula dani amma itace kesaka kana tauyemin hakkina wlh har fin haka zanyi mata”
Yaja dogon tsoki da ace yana iya bugun mace da tuni yaci ubanta, yasa hannu ya ciro waya yace “bari na kira mama da baba nafadamasu abinda kikayi kafinma hjy ta dauki mataki, tunda har nima zakirika medawa magana “
Ya latso suna ya kara akunne ,jamila ta sa kuka “Dan Allah karka fadamasu kayi hakuri zanje nabawa hjyar hakuri kuma bazan sake ba in sukaji wlh har bugu na baba zeyi”
Khalil ya cire wayar daga aljihu yana mata kallon mahaukaciya yace “saboda hauka sekije bata hakuri mtswww mental tokice mata me? “
“Nide zanje nabata hakuri wlh in su mama sukaji fushi zasuyi dani “
Yakara jan tsoki “wai saboda hauka jamila kije wurin hjya ido da ido kifada mata magana, hmmmm yanzu nariga na mata karya nace iskokai ne dake in ta hakura shikenan inbata hakura ba kau akwai matsala, kuma kisani hjy ita ta haifeni tai duk wata dawainiya ta itace duniya ta itace lahira ta tafi duk matan duniya awurina ita nafi so fiye da komi idan har kinason zama dani dole kiyi hakuri da yadda take in bazaki iyaba sena sawwake miki, kamar yadda kike tsoron fushin iyayenki haka nake tsoron fushinta fin tunaninki ma kuma duk abinda zesa ta farinciki zanyi kokarin yi mata shi,kuma dole kirika girmamata inkinason zaman lpy dani useless girl kawai “
jamila ta cigaba da kuka, ya fita yabar mata dakin ya koma dayan dakin ya kwanta, shima yakasa bacci , rabin son da yakewa jamila duk ya tafi se tunanin faseelat da yadawo mashi sabo yadda take kula da mahaifiyarshi kafin taso rabuwa dashi, ya gyara kwanciya ya rungume pillows yana tuna yadda takeyin kasa da fuska saboda kunya da murmushinta idan sukaje gun hjya,sonta se yadawo mashi sabo ya rumtse ido zuciyar shi na zafi
yace “hjya duk ke kikajawo hakan ko alhakin faseelat baze barki ba nasan kema dole zakiyi kewarta, I love her so much babu wacce zanso kamarta tana da duk qualities na mace tagari amma saboda son zuciyarki hjya kikai abinda dole ta sauya hali kinja na rabu daita gashi har yau nakasa cire tunanin ta araina nikan tuno duk wani abu me kyau nata cute face, cute body, cute skin,white lulu eyes good structure ,long hair obedient tasty food and drinks shyness more over light heart and her beautiful smiling “
Ya kara matse pillow ya rumtse ido yana tuno yadda yakejin natsuwa idan ya rungumeta hawaye masu zafi suka zubo mishi ya bude ido yace “I love her I will surely die with her love, ko tana ina yanzu? “(niko nace mishi ai tayi aure ????)
“inafatan ki kara zama Matata akaro na biyu saboda inasonki nine nafi kowa sonki”
Jamila tagaji tai shiru cikinta se juyi yakeyi setaji kuma tana regretting abinda tayi, she love khalil so much bazata iya rabuwa dashi ba, tasan ta bata mishi rai sosai tunda har yayi mata hijira agado ta sauko daga kan bed din tabude fridge tasha ruwa kamar barauniya tana sanda ta nufi dakinshi,
Yana ta kallon silin ta turo dakin ta shigo ta durkusa kasan kujerar da yake kwance tace”dan Allah yaya kayi hakuri wlh duk sharrin shedanne da na zuciya I promise you bazan sake ba kayafemin “
Beko kalleta ba yakira sunanta “Jamila! “
Ta kura mishi ido yace “kin matukar batamin rai da kika nuna mahaifiya ta bakomi take agunki ba nayi zaton zaki bata girma fiyeda nikaina amma bahaka ba, wlh rabin son da nike miki duk ya tafi tunda har kika iya wulakanta min uwata kitashi ki tafiyar ki dakinki tunda kin fadi ta cikinki aise kije ki bacci “
Jamila ta riko hannunshi dasauri hankali tashe tana zubda hawaye tace “Dan Allah kayi hakuri karka dena sona wlh  nafison ka fiyeda komi ka dawo da duk sonda kakemin zan gyara kuskurena”
Yaja tsoki a zuci yace madness its true fa jamila kanta da motsin dukda yarinta da kuma hauka,
Tace “plssss wlh zan gyara namaka alkawari zanso ta kuma zan bata girma bazan kara yin korafi akanta ba “
Yayi shiru taita risgar kuka yagaji yace “Dan Allah karkisa dodon kunnena yayi ciwo naji inasonki na kuma hakura shikenan? “
Tace”se kuma kadawo da son nawa da kace ya tafi “
Abun de na yarinta yace “to ya dawo shikenan kije ki kwanta “
Ta share hawaye da bayan hannu tace nima anan zan kwana tare da kai “
Ya dafe goshi yace “OK tashi mukoma dakinki kar jikinki yayi ciwo anan “
Ta kamo hannushi ta tashi suka tafi dakinta suka kwanta
ta matsa ta rungumeshi sosai tana kara bashi hakuri shiko tunaninshi ya tafi akan gobe yadda zasuyi da hjya,
yayi shiru yanaso tasamu bacci ne kawai saboda cikin ta,
wansafe fuska ba yabo ba fallasa yake shirin fita,
jamila tagama breakfast ta shigo ta sameshi tai zaune tana ta kallonshi so take takara bashi hakuri kuma tana tsoron ya dawo yi mata fada,
Jiki amace tace “ga breakfast dinka “
yana saka hula yace “banci ki dauke abinki”
tafara hawaye tace “kacemin ka hakura ni kawai kabarni har ita inje nabata hakuri “
yace “karki kuskura ki kara taka kafa waje bada izinina ba kinga jiya na shareki amma next time wlh sena gwadamiki nawa kalar haukan, ki kwashe kayan abincinki wurin hjya zanje nayi breakfast dina “
Ta dora hannu akai “nide nashiga ukku ni jamila “
Yace “bakwai kika shiga ba ukku ba, mental “
yazo ze fita wufff ta kamo gefen rigarshi tarike tana magiya” dan Allah yaya khalil kayi hakuri na yarda banda hankali, wlh nayi nadama bansan meyahau kaina ba “
ya kalli rigarshi ya kalleta yace “cikani “
Taki Saki ya bige mata hannu ya nufi kofa,
beko samu cikinta ba ta dafe ciki ta duke tafara ihu “wayyo Allah cikina wayyo ya khalil”
da gudu ya dawo wurinta ya duka yana fadin “lpy meyasameki ko mutafi asibity ?”
ta rika yarfa hannu” yaya cikina zaya balle marata “
hankalinshi ya matukar tashi tuni tausayinta ya mantar dashi lefin yace “sannu yi hakuri bari na samo mota mutafi asibity sannu “
ya juya yafita dasauri, ta cigaba da kuka tana kuka tace “inba haka naiba bawai hakurin zeba “
bayan 10mnt ya shigo tai shiru kanta Duke akushin ya wuce ya dauko abaya yazo ya rikota zesa mata sutafi hospital tai fuskar yaushi tace “yadena ciwon ai base munje asibitin ba “
Ya kalleta yace “a, a mutafi likita ya dubaki”
ta girgiza kai tace “kabarshi na warke”
yayi shiru yana kallonta na seconds ya tashi ya fita ya sallami me motor da ya taro,
Yadawo wurinta still tana nan daga tsaye yace mata “lpy lau de ko don fita zanyi “
ta dagamai kai tace “amma kayi hakuri bazan iya cin abinci ba in baka yafemin ba “
Ya yamutsa fuska yace “to naji na hakura ai kici abincinki nima ki ajiyemin nawa zandawo naci “
Tai murmushi ta share hawaye tace “nagode yaya “
Ya kalleta ya fita, bawai dawoma abincin zeba dan kawai tade ci natan shi bata abinci yake ba yasamu ya gama da hjya tukun,
da shigarshi gidan hjya yaganta fuskarta kumbure ,ya duka gaisheta”hjy ina kwana? “
tace”bawannan ba saki nawa kaimata?”
yayi shiru ya sadda kai gabanshi na faduwa,
Ta daka mai tsawa “bada kai nake ba shin baka saketa ba kenan?”
yayi shiru kanshi kasa de yana durkushe, tace”wlh khalil ka rako maza duniya, sammm bakai kama da namiji ba, matarka ta zagi mahaifiyarka ka kasayin komi akai da wani ne wlh seya ci ubanta sannan yatura ta gidan ubanta”
“katashi kaje ka saketa tunda sena koya ma yadda ake nuna bacin rai “
cikin kaskantar da kai yace “hjya dan Allah kiyi hakuri wlh yarinyar nan baita kadai take ba tana da iska, tunda ta dawo dede nabata labari take kuka tanaso tazo ta baki hakuri kiyi hakuri dan girman Allah”
Hjya tai banzar dariya “hehehe he! khalil nifa na haifeka nafika sanin duniya nawa kake yanzu, to wannan karyar batai ba sakarai solombiyo bawan mata, katashi kaje ka saketa saki ukku zaka mata ringissss dan kai daita har abada wlh”
yayi shiru ranshi na zafi tabbas jamila batai ba amma he love her kuma tausayinta yake dagayin aure se saki, kuma shi yatsani ma saki kuma bayason yabawa wata danshi ko diyarshi dan baya da tabbacin zata rike shi amana tundade jamilar yarinya ce kuma tanasonshi maybe ta gyara, yanajin tsoro kar yakuma samun wadda tafi jamila hauka shide yasan yayi missing yayi missing mace me tsada,
Murya sanyaye yace “hjy ayi hakuri de aduba ajanye maganar sakinnan she’s very young kuma kiduba baatashi yi mata aure ba amma akabani ita, iyayenta bazasuji dadi ba, kiyi hakuri hakan baze kara faruwa ba ,kiyi hakuri kodan cikin jikinta taci albarkacin shi Allah mafa yatsani Saki hjy “
hjya ta zaro ido “Allah ko ustaz alaramma ash sheik khalil, toni ina ruwana da iyayenta aida nasan basu yi mata tarbiyya ba da bazanje ba, tobari kaji wlh tallahi seka saketa dole karabu daita ko kazaba koni koita shasha “
Khalil ya dago fuska Yakalleta yace “haryanzu hjy baki lura ba? Baki fahimci abinda ke faruwa ba, ni bawani so na musamman nakewa jamila ba,akan wanda nakewa faseelat hjy ki tuna baya mana yakamata ace kin dau darasi Dan Allah kiyi hakuri karki matsa na saketa kinga fa siyama na wurinsu abun ze zama matsala, zanwa jamila magana zata zo tabaki hakuri kuma bazata kara ba “
Hjy tace “aikoni nadauki darasi amma nariga nagama daukar shi daga gun jamila de, kuma su sako min siyamar seme shikadai ne autan maza kai seka saketa fa seka Saki jamila dole yarinya mayya marar tarbiyya me zaai daita yo wlh danma cikin jikinta ya tsufa da se abarar dashi dan gudun hada zuria da mahaukata “
Hawayen bakin ciki ne suka zubowa Khalil ya share hawayen yace “nide hjy kimin uzuri akan wannan kimin alfarma kibarni daita,dan Allah “
Ta tabe baki ta dora hannu a gemu tace “to ita kazaba kenan to Allah yayi maka albarka kayi dede katashi kabarmin gida katafi can gun matarka karka sake dawomin anan inde ba sakinta kai ba “
Ta juya ta shige daki khalil yabita da kallo, sosai yaji tausayin kanshi yasa hannu ya share hawayen fuskarshi ya mike ya bita daki yana zuwa ze shiga da karfin tsiya tace “karka shigominnan ka koma can wurin matarka kada insake  ganin ko meka ma dakai anan”
Yayi tsaye cikin rashin abunyi, itako ta shige bedroom, yayi kusan 15mnt a tsaye sannan ya juya ya fita jikinshi a mace,
Tuki yake yana neman mafita koda yaje school kasa komi yayi dole ya koma gida, ya samu jamila nata kokarin yin girki his favorite shinkafa da wake da salad da yaji,
Beko tsaya amsa sannu da zuwa da take mishi ba ya shige daki ya haye gado,
Wani mugun zazzabi ya rufeshi yaja zanen gado ya rufa,
Jamila ta biyoshi tazo tai tsaye murya sanyaye tace “yaya baka lpy? Me yasameka? Inkawo maka magani kasha sannan ka kwanta”
ya yaye zanen yanajin haushinta yace “ba dama haka kikeso ba to ga irinta nan seku kasheni ku duka ku huta “yakoma ya rufa
Ta fiddo ido waje “yaya bangane ba fa mekake nufi “
yamata banza tagaji da surutu ta koma kitchen,
masassara yake amma tunanin mafita yake tunani yayi yaje yasamu kawu manu suyi maganar yaje yabawa hjya hakuri maybe adace,
Dan gaskiya beyiwa iyayen jamila adalci ba in ya saketa daita kanta jamilar saboda tana da gaskiya itama,da wannan shawarar ya tsaya anjima ze koma dukda de yasan ba saurarenshi zatai ba amma ze gwada saa,
atanadar min barka da salla ta fan’s ????zan zuba ido jiran jin alert ran salla jibi ????????
[8/18, 4:40 PM] SHALELE????: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
   *(SHALELE)*

(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());

???????? *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*????????????
 *
We are bearer’s of so golden a pen????
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden pen????
Be hold our words
A product of our pen????
 *Savour our words
For it will cause you no pain.????
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
69
*wannan page din goron barka da salla ne ga duk masoyan raggon miji ina maku barka da salla Allah ya memeta mana ya amshi ibadun mu*
Jamila tayi rarrashi tayi magiya yaci abinci ya mata banza tai kuka har tagaji uffan bece mata ba ,seda lokacin salla yayi sannan ya tashi jikinshi rau ya fito jamila ta biyoshi tsakar gida,
Fuska a kumbure taje ta rike kan mashin dinshi da yake niyyar tadawa tace “Dan Allah yaya kafadamin meke faruwa in kuma tun lefin jiyanne sena sani tundazu kashigo inata bakin kokari na kamin banza”
Ya daga ido yana mata wani kallo,
Ta sadda kai kasa yace “daace kinada hankali da nafada maki problem dina amma baki dashi don haka kibarni da matsalata I will fine my solution”
Ta daga ido ta kalleshi tana nuna mishi ka tausayamin ya kauda fuska ,
Ta daga kai kurum ta sakar mishi mashin ta koma cikin daki,
yaja tsoki ya tafi masjid, bayan Sun gama salla ya wuce wurin kawu manu,
Tunda ya Kalli fuskar shi yasan da matsala yana zaune kan dandamalin gidan shi khalil na gefe a zukunne kai kasa yafara yiwa kawu manu bayani tun daga farko har karshe, daga karshe yace “Dan Allah kawu kabata hakuri maybe ta hakura kuma Dan Allah ka nusashsheta ta gyara saboda gaba,ni nasan in aka cigaba ahaka duk wacce na auro abinda zeta faruwa kenan”
Tunda khalil yafara magana kawu manu ya rike baki cikeda alajabin lamarin,
Bayan khalil yayi shiru ne kawu manu yaja numfashi yace”da farko de zanfara da baka hakuri ka kara hakuri akan nada, hjy uwace bazaa gaji da yi mata biyayya ba ,zanje na gwada saa dan kasan tanada wuyar shaani zanyi bakin kokarina na fahimtar daita kuma zan bata hakuri saboda yarinyar bata kyauta ba idan Allah yasa ta hakura shikenan “
Khalil yace “to nagode kawu Allah yasa ta hakuran “
kawu manu yace “Amin sede zan bari se zuwa dare Sannan naje wurin tan lokacin takara hucewa”
Khalil yace “nagode sosai kawu  gobe zan dawo inji yadda kukayi”
ya tashi ya tafi kawu manu yanata tunanin maganar yana jinjina halin hjya da yarintar jamila,
shifa khalil be wasa da cikinshi tun akan hanya ya fara jin yunwa dan haka yana isa gida ya shige daki ya jawo tray da jamila ta ajiye yayi sarving kanshi yaci abinshi jamila nata bacci abinta ya kalleta aranshi yace,”da kinsan abinda ke faruwa kila ko barawon bacci baze dauke ki ba “
Ya tashi yasha ruwa da magani ya fita yabar gidan don karma ta farka ta ganshi tafara masa shagwaba da ta saba.
Da daddare kawu manu yaje gidan hjy tanajin sallamar shi ta daure fuska don tariga tasan maganar da yazo yi mata,
Ba don taso ba tai masa maraba tace ya shigo ciki,
Yace Tom ya shiga suka dan gaisa kowa yayi shiru bayan wani lokaci sannan yace “dama wata magana ce ke tafe dani, khalil yazo ya sameni yamin bayani akan abinda yafaru tabbas babu dadi amma Dan Allah kiyi hakuri kima yarinyar uzuri kuma yakamata ace kin dena shiga harkar yara don ba abinda ya jawo hakan se yawan damuwa dasu da kikai, dan Allah de kiyi hakuri kibar maganar sakin nan ko dan tsohon cikin jikinta taci darajar iyayenta”
tunda yafara magana hjya ta cije baki akagare take yagama yana kai aya tace “wato khalil kara ta yakai wurinka?to yayi mishi kyau manu yakamata kagane ni na haifi dana dole nadamu dashi inason kayana, batun Saki kuma sefa ya sake ta saboda ba macen aure bace duk macen dake wulakanta maka mahaifiya ai ba mace bace amma dayake khalil sauna ne yana sonta ahakan ,to ko yanasonta dole ya rabu daita ciki idan ta haifa akawomin zan rike kayana iyayenta kuma matsalar su ce”
Kawu manu ya girgiza kai yace “nasani hjy amma dukda haka bekamata kina tsaurarawa ba yakamata kisan matar shi ma tana da hakki akanshi na kulawa daita wlh hjy idan baki gyara ba kowacece ze auro haka zatayi”
Tace “wani abu ne dan naso hira da dana ko kwana yake gidana?duk wacce ya auro idan tsari na be mata ba se ya saketa ga mata nan rututu kamar awaki fara ja baka koriya seya zaba “
kallonta kawai yake yace “nasande inada kima a idonki idan har dasauranta na rokeki ki kyale yarannan tare ki rabu dasu ki hakura da maganar sakinnan”
Hjy tai shiru, ya cigaba da cewa “kiyi hakuri dan Allah insha Allah wannan baze kara faruwa ba, yara se hakuri “
Hjy tai nazari takasa manta masifar da jamila ta mata kuma tanajin nauyin manu saboda yana kula daita da yaranta,
Ta kalleshi tace “manu wlh zuciya ta bazata iya hakura da wannan abun haka ba, khalil de beyi mata ba na hakura nabarta saboda kai amma dole yakara aure nanda dan karamin lokaci kuwa”
Ya riga yasanta sarai ahakan ma yanaganin ta mishi alfarma ya bude baki yace “to Allah yasa haka shine mafi alheri ,kuma Dan Allah akara hakuri da harkar yara “
Yatashi tsaye yace “zan tafi se Allah yakaimu”
Hjy tace “to nagode kwarai Allah yabar zumunci agaida mutanen gidan”
Manu yajuya ya fita ta tabe baki kasa kasa tace “ai bazata zauna tanajin dadi tana iskanci ba aure zeyi Allah yasa asamu wadda zatai ta cin uwarta shegiya marar daa”
kawu manu kau tuni ya tafi ,yanata jinjina maganganun da sukayi “
Duk yadda khalil yaso ya share jamila kasawa yayi dan taki ko cin abinci shiko besan abinda ze taba lpyar unborn cikin dare yakasa bacci ya tashi ya sameta falo zaune tayi tagumi yunwa nacin ta cikin ta nata motsi amma taki cin abinci,
Be tsaya wurin ta ba ya nufi kitchen ya zubo abinci ya dawo, ya zauna kusa daita ya kira sunanta “jamila! “
ta kalleshi ido tafff da hawaye yace “nayi laifi kiyi hakuri kici abinci karki wahalar da kanki da yaron dake cikinki”
Jamila se hawaye tace “yaya miye kake boyemin? Hjy ce ko? ta ce ka sakeni? “
Ya girgizakai yace “niban fadi haka ba yanzu de kici abinci”
Ya debo a spoon zekai bakinta ta kauda kai tace “bazanci abinci ba, nakoshi yaya kafadamin mike faruwa “
Ya ajiye cokalin yace “wai ya kkso ne kefa kika dauko fitinar nan miye amfanin tada hankali ?ainasa kin shirya ma abubuwan da zasu faru to hjy ce taita fada nabata hakuri ta hakura shikenan kici abinci”
jamila tace “nasan I made a very big mistake amma Hakan baze kara faruwa ba Dan Allah kamanta komi kakara bata hakuri kuma “
Ya debo abinci yakai bakinta yace “namanta just eat the food”
Ta bude baki taita amsa seda ta cinyeshi tasss sannan suka nufi bedroom tai brush tana kwanciya se bacci shiko idanunshi biyu yanata tunani,
Da safe lpy lau ya nunawa jamila ya tafi school be je ko gaida hjy ba, anayin breakfast ya tafi wurin aikin kawu manu ya sameshi, kawu manu yafada mashi yadda sukayi da hjya,
Yace “inaga kai auren shine maslaha tunda ta hakura da maganar sakin kuma kanada halin yin auren “
Zufa tarika karyowa khalil ya cire hularshi yafara fifita cikin tashin hankali yake cewa kawu manu “kawu da akwai matsala wlh nide harga Allah bazan iya rike mace fiyeda daya ba saboda ba nauyin ciyarwa ne kadai ze rataya awuyana ba Dan Allah ina rokon kasake koma wa ka rokar min ita kai kadaine yanzu Wanda zaka taimakamin”
Kawu manu yace “to sede nabaka hakuri khalil dan bazan iya komawa wurinta ba kariga kasan halin mahaifiyar ka “
Khalil yayi shiru kanshi kasa yanata hada zufa,
Kawu manu yace “kaje kamata bayani kila ta fahimceka “
Khalil yace”to nagode sosai kawu ni zantafi agaida mutanen gida”
Ya tashi ya tafi, tashin hankali kenan  bema san ta ina zefara ba, memakon ya koma school se ya nufi gidan hjy, da shigar shi ya tarar tana baccin tohon gira ze juya ta bude ido “kai dogore dawo nan “
Khalil dake ta zufa kamar ya hadiyi kwado ya dawo ya zauna kasa ,
hjy na kwanciyarta tace “ainasa bazaka zo gaidani ba tunda zan rabaka da matarka,shine kaje kakai karata shi kawunnaka yafada ma sakona ko? “
Khalil ya daga kai tace “to dole kai daya ko ka saketa ko ka kara aure,
Dubara ta rage taka tashi kabarmin gida marar tunani, kwana biyu nabaka kagama duk shawarar ka”
Khalil yayi zaune dakyar ya samu yace “Dan Allah hjy kiyi hakuri wlh bazan iya auran mace fiyeda daya ba “
Tace “shikenan hakan yafi sekaje ka Saki waccan bakar dagar”
Ya dago ya kalleta yace “amma hjy…. “
Ta katse shi “amma me? Amma baa kyauta ma iyayen ta ba ni ta kyauta min? ni wlh khalil se naita ganin kamar anmin musanyar ka har atabani ka kyale, toni bazan bari ba katafi ka saketan tunda kai raggo ne baka iya auran mata biyu “
Ya buda baki ze magana tace “get out from my house karka sake zuwamin wawa marar kishin zuci”su hjy antuno school ????
sumi sumi khalil ya tashi ya fita ta bishi da harara tace “idan ka saketan zan nemo maka ustaziya wadda ko hoda bata shafawa in zata fita saboda tsoron Allah ????ai akwaisu “
Haka khalil ya koma school yanata tunani, sama sama yake komi beiya tunkarar amininshi da maganar ba,
Wan safe yakasa zuwa gidan hjy, hjy nata zuba ido har dare shiru, ta cika tai fam,
wansafe khalil bejeba again kuma befadawa jamila komi ba sede duk ya rame saboda zullumi da tunani bakomi ya hanashi zuwa gidan hjy ba se tsoron abinda zefaru,har dare shiru hakurin hjy yakare kodayake dama bashi gareta ba,
Aka kara kwana arana ta ukku karfe 9:00am ta shirya ta nufi gidan khalil,
ta shiga tanata kwada sallama da karfi,
Jamila dake bacci  ta fito hankali tashe jin muryar hjy,
hannun hjy akugu tabita da kallo tundaga sama har kasa turtsetsen cikin jamila yayi sororo a tsaye,
Jamila ta sunkuyar dakai tana hadiyar wani miyau me daci,
Hjy tace “ke dan ubanki me kike jira  kinbi kin manne wa dana sekace shine ubanki ki maza ki dauko tsummar hijabinki kibar gidannan yanzunnan mahaukaciyar banza da wofi “
Jamila ta zube akan gwiwa tafara begging” Dan Allah hjy kiyi hakuri wlh sherin shedan ne bazan sake ba “
Hjy tace “wato dagaske da hankalinki kika jemin kikamin dibar albarka, to dan ubanshi shedan din daga yau baze kara Saki kiyi wani abu da auren dana ba maza tashi ki dauko hijab kibar gidannan ki nufi kauyenku”
Jamila tasaka kuka “hjy kiyi hakuri dan girman Allah “
Hjy tace “ai sekiyi “
Fuuuu ta shige dakin su ta dauko mata hijab tadawo ta tillamata ta wurga mata 1000 tace “aje can aiwa tsoffi badeniba “
Jamila tana kuka ta dauki hijab din tasaka tasa slippers ta dauki kudin ta fita daga gidan,
Hjy taja tsoki ta saka keys ta kulle gidan takoma gida tana ta banbami ita kadai,
2:pm khalil ya dawo cin abinci amma gida gar kame da sabon padlock ,yayi shiru yanata tunani gabanshi inba faduwa ba ba abinda yake yi hakanan zuciyarshi tabashi hjy takora jamila gida,
Ya dauko waya yayi dialling number jamila tana ta ringing baa dauka ba , ya gaji ya tada mashin ya nufi gidan hjya,
Ya sameta tana ta hidimar ta hankali kwance,
Tana ganinshi ta tabe baki tace “se yau mijin jamila? Kamanta kana da uwa ta hakkin matarka kawai kake shasha to ni na korar maka ita tana gidan ubanta yanzu haka “
Khalil kamar ze kuka ya samu wuri ya zauna ya dafe kai da hannu biyu,
Hjy ta cigaba da aiyukanta tanayi tana fada,
“wawa kawai mutum kamar ba namiji ba yayi ta abu kamar mace ina amfanin me irin zuciyarka”
Can sede taji kukan khalil, ido waje ta leko daga kitchen taga lalle kuka ne yake, tafita tasameshi tai tsaye kanshi tace”kuka kakeyi kenan saboda ankora ma mata ” ta dauko keys ta jefa mai tace “gashinan kaje ka dawo daita tunda tafini agunka, katashi katafi ka dawo daita tunda abun yazama ciwo sena tashi neman maka magani tunda ko wata tsigagga ka auro haka zaka mutu kanta”
Khalil be dauki keys dinba yatashi ya fita daga gidan,
Hjy tabi bayanshi da kallo “kai Allah ya wadaran naka ya lalace mtswww”
Khalil betsaya ko daukar mashin ba ya nufi tasha ya shiga motar batsari tana cika suka dauki hanya
fahad jinya biyu yayi gata faseelat gata Aisha ,faseelat abunma gaba yake karawa memakon asamu sauki,
Yau suna zaune a main palo faseelat tafito tana yamutsa fuska hannunta dafe da kanta , tun a bene yaji kamar yaje ya daukota ,
Saboda Aisha nagun ya danne ya zauna har taiso besan lokacin da ya mika mata hannu takama tazo ta zauna gefenshi, shi yariga yasan yafi ma yawan taba Aisha akan faseelat sede dukda haka yana kiyaye maganar aishan dan ta zauna lpy, ya saci kallon Aisha dake wa amira tsifa tacika tai fammmm fuska daure,
Fahad beko kara kallonta ba ya cigaba da aikinshi a system,
Faseelat ta kalli Aisha tace “Dan Allah anty kiyi hakuri wlh dan banajin dadi ne shiyasa ban sauya mata wani kitson ba amma dama inada niyyar zuwa gobe nai mata “dayake tunda tazo gidan ita ke mata,
Aisha tace ” karkidamu”atakaice
Faseelat tai yake abun Aisha kullum gaba yakeyi taki saukowa zamansu kusan 1month 2wks amma basuyi maganar awa daya daita ba,
Ta kwanta kan kafadar fahad tace “hero Dan Allah kabarni naje gidan baba babba gobe jumaa tunda nayi aure banje ba gashi jibi ummi zata dawo bansan su ganni batare da naje ba “
Fahad yayi kamar bejiba ya cigaba da aikinshi tariko hannunshi tace “plssss mana “
Ya bude baki ahankali yace “bazaki ba “
Tafara shagwaba ta turo baki gaba “Dan Allah Hero bawani jimawa zanba”
Ya kalleta yace “keda baki lpy amma kike neman fita “
Tace “naji sauki ai daga can semu wuce gidan umma “
Ya tabe baki yace “salon kije kita sakarci da mazan gidan ko?bazaki ba “
Faseelat tace”haba hero zumunci ne fa ,ni neman ladar kawai nake badon wani abu ba saboda girmanshi manzon Allah (S. A. W)yace meyankewa baze shiga aljanna ba yana nufin meyanke zumunci,kadaure kabarni naje plsss”
Yayi shiru tai sauri tace “gidan  ma ba maza  biyu ne kuma suntafi karatu “tamishi karya,
Seda yadau lokaci yanata aikinshi sannan yace “naji ki shirya “
Faseelat takai mashi kisss a cheek tace “thank you my one and only “
Aisha daketa kallonsu tundazu ta tabe baki cikin ranta tace “zakici ubanki ne muje zuwa “
Ranar girkin Aisha ne wansafe na faseelat tun 10am suka fita dan yaki barinta tai driving wai bazata iyaba,
Suna zuwa ya kalleta yace “ki shirya da anfito masallaci zanzo mutafi gidan ummar “
Tace”karka samu damuwa sena jiraka ma “taiwa wuyanshi kisss tace “take care of ur self “ta bude motar tafita,
Yabi bayanta da kallo hijab ce jikinta amma tabi tai kwance bayanta ita kuma ga yanayin tafiyar ta kamar tana yi da gayya,
Har tashige yaja tsoki”i hate all this kind of dress dole nasamo wasu different hijab din ” ya tada mota ya tafi,
Su baaba sosai sukai murnar zuwanta sunata nan nan daita,
Karfe 2:20 yaiso kofar gidan yakira ta, ta dauki hijab tasa taiwa baaba bankwana azaure tahadu da farhan dan shekara sha biyar yafito daga dakin zaure ya kalleta yace “aa anty tafiya zakiyi muje kawo jikkar nataka miki”dan tunda taje kwance take duk sungane komi
Faseelat tai yake tace ” da kabarshi yana nan kofar gida yana jira na”
Farhan “yace kikawo anty baniso ki wahala ne “
Ya mika hannu dan dole tabashi jikkar tana hada zufa, suka fita atare,
Tundazu fahad yazo kofar gidan dama yaga  wani dogon saurayi ya fito daga gidan sekuma ga wanan dan iskanci ma har da rike mata jaka,
Yanata kallonsu ta cikin glass har suka karaso yaran yabude mata mota ya leka ya gaida fahad, fahad yayi banza ya meda hankalinshi kan wayarshi,
faseelat tai yake tace “beji bane farhann bani jakar nagode ka gaida su yaya “
Ta amsa ta shiga ya rufe motar ya nufi gida,
fahad yanata memeta sunan farhannn din yadda takirashi murya a sauke,yanajin dan banzan kishi,
Faseelat da tun dazu take kallonshi murya sanyaye tace “kayi hakuri dan Allah nasan namaka karya amma…”
Ya daga mata hannu batare da ya kalleta ba yace “just shut ur mouth off, naga kome ai no need kisake min wata karyar “
Ya tada mota yakama hanyar gida,
Faseelat tai narai narai da idanu tana kallonshi amma yaki ko kallonta, ganin dandanan seya furzar da iska yasa tai gummm da bakinta, dukda de taso suje gidan umma tunda harta fada musu tasan suna can sunata mata hidima,
Beko shiga  cikin gidan ba yatsaya yace mata tafita, ta kalleshi tafita ta shige ciki,
Yaja tsoki ya nufi gidan ummar shi sunata tambayarshi ita yace musu bacci ya dauketa shine yabarta be tada taba,
Daganan yawuce gidan mommy Aisha ma nacan acan suka shantake se 6pm ya wuce chamber dinsu dasu sabeer,
Agida faseelat ta dage tai musu special dinner abincin very tasty, tai wanka ta tsara kanta cikin wata long riga roba duk tabi jikinta jar color tadora yellow din gyale tana ta zuba kamshi sotake ta mantar dashi lefinta
Ta zauna jiranshi se 8:5pm ya shigo taje ta taroshi ya kauce ya wuceta ya haye sama ,
Tai tsaye taba kanta hakuri tabishi dakinshi,
Har yashiga wanka ta nufi toilet din da niyyar shiga tajishi gam yasa key, tai shiru taje ta fiddomai kaya marassa nauyi ta zauna kan bed jiranshi,
Ba jimawa ya fito yana tsane lemar jikinshi kallo daya ya mata ya dauke kai yafara shirin shi,
Taje zata tayashi yace”i don’t need ur help “
Kamar zatayi kuka tace “haba mana hero kayi hakuri nasan ban kyauta ba amma da banmaka karya ba da bazaka amince ba kayi hakuri plsss “
Yaja tsoki cikin fada yace “kin rainani kenan ni tsaranki ne? anfada maki anamin karya get out from here “
faseelat ta kalleshi ta juya tafita tabar dakin kamar yadda ya bukata,
Takoma daki tanajin haushi duk wuyar girkin da tasha abanza baze ci ba ita dama baiya ci zatai ba, ta tashi ta leka dining su Aisha har sungama cin abinsu ,
Ta dawo ta kwanta tana tunani, karfe 9:00pm ta koma dakin, har yakashe light ya kwanta ranshi duk badadi, idanunshi arumtse suke amma ba barci yake ba ,
Yaji shigowarta jin shiru kuma ya bude ido  da niyyar ganin ko tafita ne,
Yaga haske tan garam a dakin ita kuma ta sabule rigar jikinta tana cire pant, yakura mata ido yana kallon tsarin jikinta, har ta cire ba kunya ta karasa kan bed din shiko yakasa ce mata komi, ta haye samanshi tafara kwance  mishi notikan brain,
da zafafan romance ya rude ya cigaba da meda mata kamar zasu cinye juna,
Sunata nishi tace “hero!”
Yace “hmmmm!”
Tace “kayi hakuri “
Yace “shitttttt! “alamun bayason maganar, ta daure ta ware mishi kafa yaci iyacin shi har ya gamsu sannan yabarta ankwana biyu baai dogon sex irin haka ba ya rungumeta yanata fada mata how he enjoyed her itako tai shiru dan zafi takeji a maranta, sukayo wanka atare suka zo suka kwanta,
Da safe tun karfe 5 jirgin su ummi ya sauka Nigeria tana ta murna itako zata ga ummi dinta,
weekend ne zaune yake kanta kan cinyarshi wurin karfe 10:am tana chatting yana latsar system tace “hero karfe nawa zanje wurin ummi din”
Ya kalleta yace “tashi kishirya na kaiki “
Tai wufff ta ajiye wayar hannunta tana murna ta shige toilet
Yayi murmushi yabita da kallo , ko 5mnt baai da shigarta ba kira ya shigo wayrta ya kai hannu ya dauko wayar yaga kiran what’s up ne ga pics din wani kato ajiki ,
Yayi rejecting kiran yabi charts din har kan number ya shiga cikin chart din,
Batama buda chart dinshi nayau ba ya bude messages din tundaga farkon charts din”me kyau kina lpy kinmanta ni dan kinyi aure ko “
Tace “ayya bangane ba”
Seya turomata pic fahad ya bude hannunshi na rawa saboda kishi,

(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());

Faseelat itada baffa a mota fuskar faseelat kusada tashi kafadunsu ahade sunyi selfie faseelat harda turo baki gaba kamar de yadda akeyi ,
Zuciyar fahad harbawa kawai take kishi ya rufemai ido,
 betsaya bin sauran chats dinba ya nufi hanyar toilet zuciyanshi na zafi jikinshi na rawa faseelat tagama wanka tana cikin dauraye jikinta taji anjawo ta waje da karfin tsiya,
Ta fiddo ido waje har yafiddota gabanta na faduwa ,jikinta ya dauki rawa ganin yanayin shi idanunshi awaje jijiyoyinshi duk Sun tashi kamar bashi ba ,
Zuciyarshi na tafasa Ya hasko mata wayar idonshi rufe cikin tsawa yace “ubanwa ye wannan? “
tanaganin hoton ta zaro ido waje ,bakinta yafara kyarma magana take sonyi takasa fitowa saboda tsoron yanayinshi ,
rai bace fahad ya kwada wayar da kasa ta tarwatse faseelat ta juya dasauri zata koma toilet ta kulle ,ko taku ba taiba ya damkota tas !tass !!tasss !!!tasss!!!! Tasss!!!!!tasssssss!!!!!! Ya dauketa da lpyanyun maruka guda shidda lokaci daya,
faseelat ta zube awurin bakinta a fashe yana fidda jini tafashe da kuka tafara matsawa baya, tana girgiza  mishi kai tana juya hanuwa ,
Yana huci Idonshi rufe ba abinda yake hangowa se fuskarsu da tahadu har sajenshi ya taba cheek dinta ba tsayawa ya rika kai mata harbi da kafa ta koina,
Jin azaba Faseelat ta tashi da gudu zata bar dakin ganin ze kasheta ya bita ya jawota ya cigaba da duka da harbi,
Su Aisha na daki tajiyosu ta tabe baki itade Allah yahutashsheta yanzu faseelat kadai ke shan jibga, ihu kawai faseelat keyi amira tasa hannu biyu tadade kunnuwanta zuciyarta na bugawa da karfi,
seda yamata lisss sannan yakoma saman seat ya zauna badon yadena jin abinda yakejiba ya dukar dakai ya dafeshi da hannuwa yana ta bubbuga kafarshi kasa yanajin kamar ya cire zuciyarshi akan azabar da yakeji,
Muryar faseelat ta dishe nishi kawai take iyayi tana sheme tsakiyar bedroom din dafe da mararta dake ta juyawa kamar zaa cireta, Kuma tanajin jinin daketa fitowa daga Virgina dinta,
Tanata nishi domin  tana cikin matsanancin ciwo, shiko fahad ko damuwa da nishin beba bayan wani lokaci, yaji kafarshi dayake motsawa tana taka ruwa ya bude ido still kanshi na kasa,
Yaga jini ya zaro ido gabanshi yayi mummunar faduwa firgigit ya dago ya cire hannuwa daga kai ya kalli gun faseelat tundaga can jini ya malalo har inda yake,
Besan lokacin da ya kwala kara ba yayi kanta agigice hankali tashe….
Happy salla fan’s➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
   *(SHALELE)*
???????? *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*????????????
 *
We are bearer’s of so golden a pen????
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden pen????
Be hold our words
A product of our pen????
 *Savour our words
For it will cause you no pain.????
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
69
*wannan page din goron barka da salla ne ga duk masoyan raggon miji ina maku barka da salla Allah ya memeta mana ya amshi ibadun mu*
Jamila tayi rarrashi tayi magiya yaci abinci ya mata banza tai kuka har tagaji uffan bece mata ba ,seda lokacin salla yayi sannan ya tashi jikinshi rau ya fito jamila ta biyoshi tsakar gida,
Fuska a kumbure taje ta rike kan mashin dinshi da yake niyyar tadawa tace “Dan Allah yaya kafadamin meke faruwa in kuma tun lefin jiyanne sena sani tundazu kashigo inata bakin kokari na kamin banza”
Ya daga ido yana mata wani kallo,
Ta sadda kai kasa yace “daace kinada hankali da nafada maki problem dina amma baki dashi don haka kibarni da matsalata I will fine my solution”
Ta daga ido ta kalleshi tana nuna mishi ka tausayamin ya kauda fuska ,
Ta daga kai kurum ta sakar mishi mashin ta koma cikin daki,
yaja tsoki ya tafi masjid, bayan Sun gama salla ya wuce wurin kawu manu,
Tunda ya Kalli fuskar shi yasan da matsala yana zaune kan dandamalin gidan shi khalil na gefe a zukunne kai kasa yafara yiwa kawu manu bayani tun daga farko har karshe, daga karshe yace “Dan Allah kawu kabata hakuri maybe ta hakura kuma Dan Allah ka nusashsheta ta gyara saboda gaba,ni nasan in aka cigaba ahaka duk wacce na auro abinda zeta faruwa kenan”
Tunda khalil yafara magana kawu manu ya rike baki cikeda alajabin lamarin,
Bayan khalil yayi shiru ne kawu manu yaja numfashi yace”da farko de zanfara da baka hakuri ka kara hakuri akan nada, hjy uwace bazaa gaji da yi mata biyayya ba ,zanje na gwada saa dan kasan tanada wuyar shaani zanyi bakin kokarina na fahimtar daita kuma zan bata hakuri saboda yarinyar bata kyauta ba idan Allah yasa ta hakura shikenan “
Khalil yace “to nagode kawu Allah yasa ta hakuran “
kawu manu yace “Amin sede zan bari se zuwa dare Sannan naje wurin tan lokacin takara hucewa”
Khalil yace “nagode sosai kawu  gobe zan dawo inji yadda kukayi”
ya tashi ya tafi kawu manu yanata tunanin maganar yana jinjina halin hjya da yarintar jamila,
shifa khalil be wasa da cikinshi tun akan hanya ya fara jin yunwa dan haka yana isa gida ya shige daki ya jawo tray da jamila ta ajiye yayi sarving kanshi yaci abinshi jamila nata bacci abinta ya kalleta aranshi yace,”da kinsan abinda ke faruwa kila ko barawon bacci baze dauke ki ba “
Ya tashi yasha ruwa da magani ya fita yabar gidan don karma ta farka ta ganshi tafara masa shagwaba da ta saba.
Da daddare kawu manu yaje gidan hjy tanajin sallamar shi ta daure fuska don tariga tasan maganar da yazo yi mata,
Ba don taso ba tai masa maraba tace ya shigo ciki,
Yace Tom ya shiga suka dan gaisa kowa yayi shiru bayan wani lokaci sannan yace “dama wata magana ce ke tafe dani, khalil yazo ya sameni yamin bayani akan abinda yafaru tabbas babu dadi amma Dan Allah kiyi hakuri kima yarinyar uzuri kuma yakamata ace kin dena shiga harkar yara don ba abinda ya jawo hakan se yawan damuwa dasu da kikai, dan Allah de kiyi hakuri kibar maganar sakin nan ko dan tsohon cikin jikinta taci darajar iyayenta”
tunda yafara magana hjya ta cije baki akagare take yagama yana kai aya tace “wato khalil kara ta yakai wurinka?to yayi mishi kyau manu yakamata kagane ni na haifi dana dole nadamu dashi inason kayana, batun Saki kuma sefa ya sake ta saboda ba macen aure bace duk macen dake wulakanta maka mahaifiya ai ba mace bace amma dayake khalil sauna ne yana sonta ahakan ,to ko yanasonta dole ya rabu daita ciki idan ta haifa akawomin zan rike kayana iyayenta kuma matsalar su ce”
Kawu manu ya girgiza kai yace “nasani hjy amma dukda haka bekamata kina tsaurarawa ba yakamata kisan matar shi ma tana da hakki akanshi na kulawa daita wlh hjy idan baki gyara ba kowacece ze auro haka zatayi”
Tace “wani abu ne dan naso hira da dana ko kwana yake gidana?duk wacce ya auro idan tsari na be mata ba se ya saketa ga mata nan rututu kamar awaki fara ja baka koriya seya zaba “
kallonta kawai yake yace “nasande inada kima a idonki idan har dasauranta na rokeki ki kyale yarannan tare ki rabu dasu ki hakura da maganar sakinnan”
Hjy tai shiru, ya cigaba da cewa “kiyi hakuri dan Allah insha Allah wannan baze kara faruwa ba, yara se hakuri “
Hjy tai nazari takasa manta masifar da jamila ta mata kuma tanajin nauyin manu saboda yana kula daita da yaranta,
Ta kalleshi tace “manu wlh zuciya ta bazata iya hakura da wannan abun haka ba, khalil de beyi mata ba na hakura nabarta saboda kai amma dole yakara aure nanda dan karamin lokaci kuwa”
Ya riga yasanta sarai ahakan ma yanaganin ta mishi alfarma ya bude baki yace “to Allah yasa haka shine mafi alheri ,kuma Dan Allah akara hakuri da harkar yara “
Yatashi tsaye yace “zan tafi se Allah yakaimu”
Hjy tace “to nagode kwarai Allah yabar zumunci agaida mutanen gidan”
Manu yajuya ya fita ta tabe baki kasa kasa tace “ai bazata zauna tanajin dadi tana iskanci ba aure zeyi Allah yasa asamu wadda zatai ta cin uwarta shegiya marar daa”
kawu manu kau tuni ya tafi ,yanata jinjina maganganun da sukayi “
Duk yadda khalil yaso ya share jamila kasawa yayi dan taki ko cin abinci shiko besan abinda ze taba lpyar unborn cikin dare yakasa bacci ya tashi ya sameta falo zaune tayi tagumi yunwa nacin ta cikin ta nata motsi amma taki cin abinci,
Be tsaya wurin ta ba ya nufi kitchen ya zubo abinci ya dawo, ya zauna kusa daita ya kira sunanta “jamila! “
ta kalleshi ido tafff da hawaye yace “nayi laifi kiyi hakuri kici abinci karki wahalar da kanki da yaron dake cikinki”
Jamila se hawaye tace “yaya miye kake boyemin? Hjy ce ko? ta ce ka sakeni? “
Ya girgizakai yace “niban fadi haka ba yanzu de kici abinci”
Ya debo a spoon zekai bakinta ta kauda kai tace “bazanci abinci ba, nakoshi yaya kafadamin mike faruwa “
Ya ajiye cokalin yace “wai ya kkso ne kefa kika dauko fitinar nan miye amfanin tada hankali ?ainasa kin shirya ma abubuwan da zasu faru to hjy ce taita fada nabata hakuri ta hakura shikenan kici abinci”
jamila tace “nasan I made a very big mistake amma Hakan baze kara faruwa ba Dan Allah kamanta komi kakara bata hakuri kuma “
Ya debo abinci yakai bakinta yace “namanta just eat the food”
Ta bude baki taita amsa seda ta cinyeshi tasss sannan suka nufi bedroom tai brush tana kwanciya se bacci shiko idanunshi biyu yanata tunani,
Da safe lpy lau ya nunawa jamila ya tafi school be je ko gaida hjy ba, anayin breakfast ya tafi wurin aikin kawu manu ya sameshi, kawu manu yafada mashi yadda sukayi da hjya,
Yace “inaga kai auren shine maslaha tunda ta hakura da maganar sakin kuma kanada halin yin auren “
Zufa tarika karyowa khalil ya cire hularshi yafara fifita cikin tashin hankali yake cewa kawu manu “kawu da akwai matsala wlh nide harga Allah bazan iya rike mace fiyeda daya ba saboda ba nauyin ciyarwa ne kadai ze rataya awuyana ba Dan Allah ina rokon kasake koma wa ka rokar min ita kai kadaine yanzu Wanda zaka taimakamin”
Kawu manu yace “to sede nabaka hakuri khalil dan bazan iya komawa wurinta ba kariga kasan halin mahaifiyar ka “
Khalil yayi shiru kanshi kasa yanata hada zufa,
Kawu manu yace “kaje kamata bayani kila ta fahimceka “
Khalil yace”to nagode sosai kawu ni zantafi agaida mutanen gida”
Ya tashi ya tafi, tashin hankali kenan  bema san ta ina zefara ba, memakon ya koma school se ya nufi gidan hjy, da shigar shi ya tarar tana baccin tohon gira ze juya ta bude ido “kai dogore dawo nan “
Khalil dake ta zufa kamar ya hadiyi kwado ya dawo ya zauna kasa ,
hjy na kwanciyarta tace “ainasa bazaka zo gaidani ba tunda zan rabaka da matarka,shine kaje kakai karata shi kawunnaka yafada ma sakona ko? “
Khalil ya daga kai tace “to dole kai daya ko ka saketa ko ka kara aure,
Dubara ta rage taka tashi kabarmin gida marar tunani, kwana biyu nabaka kagama duk shawarar ka”
Khalil yayi zaune dakyar ya samu yace “Dan Allah hjy kiyi hakuri wlh bazan iya auran mace fiyeda daya ba “
Tace “shikenan hakan yafi sekaje ka Saki waccan bakar dagar”
Ya dago ya kalleta yace “amma hjy…. “
Ta katse shi “amma me? Amma baa kyauta ma iyayen ta ba ni ta kyauta min? ni wlh khalil se naita ganin kamar anmin musanyar ka har atabani ka kyale, toni bazan bari ba katafi ka saketan tunda kai raggo ne baka iya auran mata biyu “
Ya buda baki ze magana tace “get out from my house karka sake zuwamin wawa marar kishin zuci”su hjy antuno school ????
sumi sumi khalil ya tashi ya fita ta bishi da harara tace “idan ka saketan zan nemo maka ustaziya wadda ko hoda bata shafawa in zata fita saboda tsoron Allah ????ai akwaisu “
Haka khalil ya koma school yanata tunani, sama sama yake komi beiya tunkarar amininshi da maganar ba,
Wan safe yakasa zuwa gidan hjy, hjy nata zuba ido har dare shiru, ta cika tai fam,
wansafe khalil bejeba again kuma befadawa jamila komi ba sede duk ya rame saboda zullumi da tunani bakomi ya hanashi zuwa gidan hjy ba se tsoron abinda zefaru,har dare shiru hakurin hjy yakare kodayake dama bashi gareta ba,
Aka kara kwana arana ta ukku karfe 9:00am ta shirya ta nufi gidan khalil,
ta shiga tanata kwada sallama da karfi,
Jamila dake bacci  ta fito hankali tashe jin muryar hjy,
hannun hjy akugu tabita da kallo tundaga sama har kasa turtsetsen cikin jamila yayi sororo a tsaye,
Jamila ta sunkuyar dakai tana hadiyar wani miyau me daci,
Hjy tace “ke dan ubanki me kike jira  kinbi kin manne wa dana sekace shine ubanki ki maza ki dauko tsummar hijabinki kibar gidannan yanzunnan mahaukaciyar banza da wofi “
Jamila ta zube akan gwiwa tafara begging” Dan Allah hjy kiyi hakuri wlh sherin shedan ne bazan sake ba “
Hjy tace “wato dagaske da hankalinki kika jemin kikamin dibar albarka, to dan ubanshi shedan din daga yau baze kara Saki kiyi wani abu da auren dana ba maza tashi ki dauko hijab kibar gidannan ki nufi kauyenku”
Jamila tasaka kuka “hjy kiyi hakuri dan girman Allah “
Hjy tace “ai sekiyi “
Fuuuu ta shige dakin su ta dauko mata hijab tadawo ta tillamata ta wurga mata 1000 tace “aje can aiwa tsoffi badeniba “
Jamila tana kuka ta dauki hijab din tasaka tasa slippers ta dauki kudin ta fita daga gidan,
Hjy taja tsoki ta saka keys ta kulle gidan takoma gida tana ta banbami ita kadai,
2:pm khalil ya dawo cin abinci amma gida gar kame da sabon padlock ,yayi shiru yanata tunani gabanshi inba faduwa ba ba abinda yake yi hakanan zuciyarshi tabashi hjy takora jamila gida,
Ya dauko waya yayi dialling number jamila tana ta ringing baa dauka ba , ya gaji ya tada mashin ya nufi gidan hjya,
Ya sameta tana ta hidimar ta hankali kwance,
Tana ganinshi ta tabe baki tace “se yau mijin jamila? Kamanta kana da uwa ta hakkin matarka kawai kake shasha to ni na korar maka ita tana gidan ubanta yanzu haka “
Khalil kamar ze kuka ya samu wuri ya zauna ya dafe kai da hannu biyu,
Hjy ta cigaba da aiyukanta tanayi tana fada,
“wawa kawai mutum kamar ba namiji ba yayi ta abu kamar mace ina amfanin me irin zuciyarka”
Can sede taji kukan khalil, ido waje ta leko daga kitchen taga lalle kuka ne yake, tafita tasameshi tai tsaye kanshi tace”kuka kakeyi kenan saboda ankora ma mata ” ta dauko keys ta jefa mai tace “gashinan kaje ka dawo daita tunda tafini agunka, katashi katafi ka dawo daita tunda abun yazama ciwo sena tashi neman maka magani tunda ko wata tsigagga ka auro haka zaka mutu kanta”
Khalil be dauki keys dinba yatashi ya fita daga gidan,
Hjy tabi bayanshi da kallo “kai Allah ya wadaran naka ya lalace mtswww”
Khalil betsaya ko daukar mashin ba ya nufi tasha ya shiga motar batsari tana cika suka dauki hanya
fahad jinya biyu yayi gata faseelat gata Aisha ,faseelat abunma gaba yake karawa memakon asamu sauki,
Yau suna zaune a main palo faseelat tafito tana yamutsa fuska hannunta dafe da kanta , tun a bene yaji kamar yaje ya daukota ,
Saboda Aisha nagun ya danne ya zauna har taiso besan lokacin da ya mika mata hannu takama tazo ta zauna gefenshi, shi yariga yasan yafi ma yawan taba Aisha akan faseelat sede dukda haka yana kiyaye maganar aishan dan ta zauna lpy, ya saci kallon Aisha dake wa amira tsifa tacika tai fammmm fuska daure,
Fahad beko kara kallonta ba ya cigaba da aikinshi a system,
Faseelat ta kalli Aisha tace “Dan Allah anty kiyi hakuri wlh dan banajin dadi ne shiyasa ban sauya mata wani kitson ba amma dama inada niyyar zuwa gobe nai mata “dayake tunda tazo gidan ita ke mata,
Aisha tace ” karkidamu”atakaice
Faseelat tai yake abun Aisha kullum gaba yakeyi taki saukowa zamansu kusan 1month 2wks amma basuyi maganar awa daya daita ba,
Ta kwanta kan kafadar fahad tace “hero Dan Allah kabarni naje gidan baba babba gobe jumaa tunda nayi aure banje ba gashi jibi ummi zata dawo bansan su ganni batare da naje ba “
Fahad yayi kamar bejiba ya cigaba da aikinshi tariko hannunshi tace “plssss mana “
Ya bude baki ahankali yace “bazaki ba “
Tafara shagwaba ta turo baki gaba “Dan Allah Hero bawani jimawa zanba”
Ya kalleta yace “keda baki lpy amma kike neman fita “
Tace “naji sauki ai daga can semu wuce gidan umma “
Ya tabe baki yace “salon kije kita sakarci da mazan gidan ko?bazaki ba “
Faseelat tace”haba hero zumunci ne fa ,ni neman ladar kawai nake badon wani abu ba saboda girmanshi manzon Allah (S. A. W)yace meyankewa baze shiga aljanna ba yana nufin meyanke zumunci,kadaure kabarni naje plsss”
Yayi shiru tai sauri tace “gidan  ma ba maza  biyu ne kuma suntafi karatu “tamishi karya,
Seda yadau lokaci yanata aikinshi sannan yace “naji ki shirya “
Faseelat takai mashi kisss a cheek tace “thank you my one and only “
Aisha daketa kallonsu tundazu ta tabe baki cikin ranta tace “zakici ubanki ne muje zuwa “
Ranar girkin Aisha ne wansafe na faseelat tun 10am suka fita dan yaki barinta tai driving wai bazata iyaba,
Suna zuwa ya kalleta yace “ki shirya da anfito masallaci zanzo mutafi gidan ummar “
Tace”karka samu damuwa sena jiraka ma “taiwa wuyanshi kisss tace “take care of ur self “ta bude motar tafita,
Yabi bayanta da kallo hijab ce jikinta amma tabi tai kwance bayanta ita kuma ga yanayin tafiyar ta kamar tana yi da gayya,
Har tashige yaja tsoki”i hate all this kind of dress dole nasamo wasu different hijab din ” ya tada mota ya tafi,
Su baaba sosai sukai murnar zuwanta sunata nan nan daita,
Karfe 2:20 yaiso kofar gidan yakira ta, ta dauki hijab tasa taiwa baaba bankwana azaure tahadu da farhan dan shekara sha biyar yafito daga dakin zaure ya kalleta yace “aa anty tafiya zakiyi muje kawo jikkar nataka miki”dan tunda taje kwance take duk sungane komi
Faseelat tai yake tace ” da kabarshi yana nan kofar gida yana jira na”
Farhan “yace kikawo anty baniso ki wahala ne “
Ya mika hannu dan dole tabashi jikkar tana hada zufa, suka fita atare,
Tundazu fahad yazo kofar gidan dama yaga  wani dogon saurayi ya fito daga gidan sekuma ga wanan dan iskanci ma har da rike mata jaka,
Yanata kallonsu ta cikin glass har suka karaso yaran yabude mata mota ya leka ya gaida fahad, fahad yayi banza ya meda hankalinshi kan wayarshi,
faseelat tai yake tace “beji bane farhann bani jakar nagode ka gaida su yaya “
Ta amsa ta shiga ya rufe motar ya nufi gida,
fahad yanata memeta sunan farhannn din yadda takirashi murya a sauke,yanajin dan banzan kishi,
Faseelat da tun dazu take kallonshi murya sanyaye tace “kayi hakuri dan Allah nasan namaka karya amma…”
Ya daga mata hannu batare da ya kalleta ba yace “just shut ur mouth off, naga kome ai no need kisake min wata karyar “
Ya tada mota yakama hanyar gida,
Faseelat tai narai narai da idanu tana kallonshi amma yaki ko kallonta, ganin dandanan seya furzar da iska yasa tai gummm da bakinta, dukda de taso suje gidan umma tunda harta fada musu tasan suna can sunata mata hidima,
Beko shiga  cikin gidan ba yatsaya yace mata tafita, ta kalleshi tafita ta shige ciki,
Yaja tsoki ya nufi gidan ummar shi sunata tambayarshi ita yace musu bacci ya dauketa shine yabarta be tada taba,
Daganan yawuce gidan mommy Aisha ma nacan acan suka shantake se 6pm ya wuce chamber dinsu dasu sabeer,
Agida faseelat ta dage tai musu special dinner abincin very tasty, tai wanka ta tsara kanta cikin wata long riga roba duk tabi jikinta jar color tadora yellow din gyale tana ta zuba kamshi sotake ta mantar dashi lefinta
Ta zauna jiranshi se 8:5pm ya shigo taje ta taroshi ya kauce ya wuceta ya haye sama ,
Tai tsaye taba kanta hakuri tabishi dakinshi,
Har yashiga wanka ta nufi toilet din da niyyar shiga tajishi gam yasa key, tai shiru taje ta fiddomai kaya marassa nauyi ta zauna kan bed jiranshi,
Ba jimawa ya fito yana tsane lemar jikinshi kallo daya ya mata ya dauke kai yafara shirin shi,
Taje zata tayashi yace”i don’t need ur help “
Kamar zatayi kuka tace “haba mana hero kayi hakuri nasan ban kyauta ba amma da banmaka karya ba da bazaka amince ba kayi hakuri plsss “
Yaja tsoki cikin fada yace “kin rainani kenan ni tsaranki ne? anfada maki anamin karya get out from here “
faseelat ta kalleshi ta juya tafita tabar dakin kamar yadda ya bukata,
Takoma daki tanajin haushi duk wuyar girkin da tasha abanza baze ci ba ita dama baiya ci zatai ba, ta tashi ta leka dining su Aisha har sungama cin abinsu ,
Ta dawo ta kwanta tana tunani, karfe 9:00pm ta koma dakin, har yakashe light ya kwanta ranshi duk badadi, idanunshi arumtse suke amma ba barci yake ba ,
Yaji shigowarta jin shiru kuma ya bude ido  da niyyar ganin ko tafita ne,
Yaga haske tan garam a dakin ita kuma ta sabule rigar jikinta tana cire pant, yakura mata ido yana kallon tsarin jikinta, har ta cire ba kunya ta karasa kan bed din shiko yakasa ce mata komi, ta haye samanshi tafara kwance  mishi notikan brain,
da zafafan romance ya rude ya cigaba da meda mata kamar zasu cinye juna,
Sunata nishi tace “hero!”
Yace “hmmmm!”
Tace “kayi hakuri “
Yace “shitttttt! “alamun bayason maganar, ta daure ta ware mishi kafa yaci iyacin shi har ya gamsu sannan yabarta ankwana biyu baai dogon sex irin haka ba ya rungumeta yanata fada mata how he enjoyed her itako tai shiru dan zafi takeji a maranta, sukayo wanka atare suka zo suka kwanta,
Da safe tun karfe 5 jirgin su ummi ya sauka Nigeria tana ta murna itako zata ga ummi dinta,
weekend ne zaune yake kanta kan cinyarshi wurin karfe 10:am tana chatting yana latsar system tace “hero karfe nawa zanje wurin ummi din”
Ya kalleta yace “tashi kishirya na kaiki “
Tai wufff ta ajiye wayar hannunta tana murna ta shige toilet
Yayi murmushi yabita da kallo , ko 5mnt baai da shigarta ba kira ya shigo wayrta ya kai hannu ya dauko wayar yaga kiran what’s up ne ga pics din wani kato ajiki ,
Yayi rejecting kiran yabi charts din har kan number ya shiga cikin chart din,
Batama buda chart dinshi nayau ba ya bude messages din tundaga farkon charts din”me kyau kina lpy kinmanta ni dan kinyi aure ko “
Tace “ayya bangane ba”
Seya turomata pic fahad ya bude hannunshi na rawa saboda kishi,
Faseelat itada baffa a mota fuskar faseelat kusada tashi kafadunsu ahade sunyi selfie faseelat harda turo baki gaba kamar de yadda akeyi ,
Zuciyar fahad harbawa kawai take kishi ya rufemai ido,
 betsaya bin sauran chats dinba ya nufi hanyar toilet zuciyanshi na zafi jikinshi na rawa faseelat tagama wanka tana cikin dauraye jikinta taji anjawo ta waje da karfin tsiya,
Ta fiddo ido waje har yafiddota gabanta na faduwa ,jikinta ya dauki rawa ganin yanayin shi idanunshi awaje jijiyoyinshi duk Sun tashi kamar bashi ba ,
Zuciyarshi na tafasa Ya hasko mata wayar idonshi rufe cikin tsawa yace “ubanwa ye wannan? “
tanaganin hoton ta zaro ido waje ,bakinta yafara kyarma magana take sonyi takasa fitowa saboda tsoron yanayinshi ,
rai bace fahad ya kwada wayar da kasa ta tarwatse faseelat ta juya dasauri zata koma toilet ta kulle ,ko taku ba taiba ya damkota tas !tass !!tasss !!!tasss!!!! Tasss!!!!!tasssssss!!!!!! Ya dauketa da lpyanyun maruka guda shidda lokaci daya,
faseelat ta zube awurin bakinta a fashe yana fidda jini tafashe da kuka tafara matsawa baya, tana girgiza  mishi kai tana juya hanuwa ,
Yana huci Idonshi rufe ba abinda yake hangowa se fuskarsu da tahadu har sajenshi ya taba cheek dinta ba tsayawa ya rika kai mata harbi da kafa ta koina,
Jin azaba Faseelat ta tashi da gudu zata bar dakin ganin ze kasheta ya bita ya jawota ya cigaba da duka da harbi,
Su Aisha na daki tajiyosu ta tabe baki itade Allah yahutashsheta yanzu faseelat kadai ke shan jibga, ihu kawai faseelat keyi amira tasa hannu biyu tadade kunnuwanta zuciyarta na bugawa da karfi,
seda yamata lisss sannan yakoma saman seat ya zauna badon yadena jin abinda yakejiba ya dukar dakai ya dafeshi da hannuwa yana ta bubbuga kafarshi kasa yanajin kamar ya cire zuciyarshi akan azabar da yakeji,
Muryar faseelat ta dishe nishi kawai take iyayi tana sheme tsakiyar bedroom din dafe da mararta dake ta juyawa kamar zaa cireta, Kuma tanajin jinin daketa fitowa daga Virgina dinta,
Tanata nishi domin  tana cikin matsanancin ciwo, shiko fahad ko damuwa da nishin beba bayan wani lokaci, yaji kafarshi dayake motsawa tana taka ruwa ya bude ido still kanshi na kasa,
Yaga jini ya zaro ido gabanshi yayi mummunar faduwa firgigit ya dago ya cire hannuwa daga kai ya kalli gun faseelat tundaga can jini ya malalo har inda yake,
Besan lokacin da ya kwala kara ba yayi kanta agigice hankali tashe….
Happy salla fan’s
[8/18, 8:52 PM] SHALELE????: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
    *(SHALELE)*
*GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*????????????????
70
*Dedicated to my lover (Mrs Ibrahim)* *I love you badly????,Allah yabawa teeman mu lpy*
Hankali tashe yayi zaman dirshan agabanta ya rungumota jikinshi wasu tsokoki yagani a gun ya saki kara yana kuka yake girgizata “faseelat dan Allah karkimun haka karki bari cikinnan ya fita “
Faseelat ko batasan halin da take ciki ba don hankalinta ya dade da barin gangar jikinta ya cigaba da kuka yana kara ya kuma rungumeta tsam a jikinshi difff numfashin faseelat ya dauke wanda shi besani ba,
Aisha jin karar shi tayi yawa yasa ta dakata da chatting da take ta zaro ido waje tace “innalillahi karde ya kashemusu diya? “ta ajiye wayar ta fita daga dakin da gudu ta nufi dakin faseelat, tana zuwa ta murda handle ta tura kofar, abunda tagani seda hanjinta suka motsa jinin har yakusa kawo bakin kofar dakin ga faseelat zindir rungume a jikinshi yanata rusa kuka da ihu,
Aisha ta zaro ido ta rufe baki da hannunta dake rawa tai tsaye takasa shiga ciki ,
Amira naganin Aisha ta gudu itama ta biyo bayanta tana tafiya ahankali saboda tsoron da takeji zuciyarta nata harbawa da karfin tsiya,
Fahad yana ta kuka besan ma Aisha ta shigo ba yakasa temaka wa faseelat ya kaita asibity don baya cikin hayyacin shi,
Bazato Aisha taga jini gabanta, se sannan ta kara zaro ido tai cikin dakin dasauri ganin jinin daketa zuba, ta bude wardrobe din faseelat ta zaro shirt da single zane ta iso wurin da suke jikinta nata rawa tace”yaya kasa mata kayanta ka kaita asibity jininta ze kare “
Fahad ya dago face duk hawaye yace “Aisha ta mutu ko? Na kasheta wayyo Allah na “
Aisha ta dafa shi tace “bata mutu ba yaya kasa mata kaya mutafi asibity jininta na zuba “ta mika mai kayan,hannunshi duk jini yana rawa ya amsa ya rikesu ya dago fuskar faseelat yaga ko numfashi batayi yakara rikicewa yana kiran sunanta da karfi,
Aisha na tsaye hannunta yakasa barin bakinta duk ilahirin jikinta nata rawa kunsan jini beda kyan gani bare wannan da yayi yawa,
Amira tana dari dari ta shiga dakin ganin abinda ke faruwa yasa ta firgita ta fiddo ido waje zuciyarta takara gudu wanda har kirjinta yake dagawa sama,
Kamar ance ta kalli kasan ta, ta ga jini har yazo kafanta ,ta sulale wurin a sume,
Aisha batasan da shigowar amira ba tana ta kallonsu ,kamar ance ta kalli kofa ta hango amira kwance cikin jini,
Aisha tafasa kara da gudu ta isa wurin amira tana kuka ta tallabo ta ta rika tapping face dinta “amira! Amira !! “shiru amira bata amsa ba idanunta a rufe,
Aisha na kuka ta dauketa batako kara waigen su fahad ba tai waje ko mayafi bata tsaya dauka ba se key data dauka akan kujera tafita ta shiga mota tabar gidan takama hanyar asibity, tana tuki tana kuka,
Karar da Aisha tayi ne ya medo fahad tunaninshi sauri sauri yasawa faseelat riga ya dora mata zanen ya daukota ya fito yasata a mota gidan baya ya shiga ya figi motar, megadi bema ida bude gate dinba fahad ya fita da motar da speed up,
tuki ne kawai yake amma hankalinshi baya tare dashi da temakon Allah suka isa alhayat prvt hospital,
Ya bude motar yana kuka ya dauko faseelat dake lifeless tana ta bleeding ya shiga daita da gudu,
nurses suka tarbeshi aka dora ta akan gado aka tukata zuwa emergency room, fahad ya zube  akan gwiwowinshi ya rufe fuska da tafukan hannaye yana kuka me ban tausayi da karya zuciya,
Itama Aisha a asibitin takawo amira dan akwai specialist doctors a asibitin suna kokari sosai wurin gudanar da aikinsu, anbasu room ansawa amira ledar ruwa an kuma yi mata alluran bacci don ta samu hutu, Aisha na zaune gefenta tai tagumi lokaci to lokaci hawaye na zubarmata ,
ya omer yana da wani friends da suka hadu a facebook tun yana Niger da yadawo Nigeria sun zama friends sosai dan suna kawowa juna ziyara akai -akai tun yana Niger yake dora pics dinshi da faseelat a facebook page nashi, friend din seda ya taya omer yafada mishi matar aure ce sister dinshi ce , duk da haka friend din yayi saving din pic din  saboda sun burgeshi sosai ,shima yakan dora pics din kuma omer nagani sede ya mishi godiya,
a asibitin yake aiki karamin likita ne  ya kanyi dressing small injures allurai har da  magani yakan bada, ya fito daga office dinsu yaga anwuce da faseelat akan bed gashi awarwatse fuska a kumbure ga jini duk ajikinta, inda besan ta sosai ba baze iya gane ta ba ,
Hankalin shi ya tashi ba tsayawa ya fiddo waya ya dannawa omer kira,
Omer da yagama waya kenan da fadilarshi kiran abokinnasa bello ya shigo wayar, ya dauka da murmushi kan fuskarshi yace “likita manyan gari yau antuno dani kenan”
Doctor bello da becika hayaniya ba kamar de omer sede har ma yafi omer shiru shiru, muryarshi very cool yace “hold on, yanzunnan naga ankawo wata patient me kama da sisternka tana ta bleeding I don’t know ko idona ne se naga kamar ita “
omer dake kwance ya tashi zaune kanshi na sarawa gabanshi na faduwa yace wa bello “waya kawota mace ko namiji? “
Bello yace “namiji wani dogo fari kyakkyawa yana da saje, shima de hankalinshi a tashe dan se kuka  yake”
omer ya bata fuska kamar ze kuka zuciyar shi a cunkushe yace “itace wlh dan Allah kadubamun room da zaakai ta gani nan zuwa yanzunnan”
difff yakashe kiran ya dafe kai yanajin kamar yayi kuka kamar an tsikareshi ya tashi  yayi dakin ummi dasauri da key dinshi a hannu ,
ummi na zaune da baki dake zuwa mata murna ya shigo dakin kallo daya ta mishi tagane ba lpy ba, muryarshi na rawa yace “ummi faseelat bata lpy yanzu haka suna asibity “
Ummi tace “subhanallahi miiyasameta ne? “
Idanunshi jawur yace “inaga tayi miscarriage ne “
matan dake dakin suka taya ummi sallallami ummi ta mike jikinta har rawa yake ta dauko hijab tace “mutafi asibitin naganta “
omer ya fita ummi na bayanshi Suka shiga mota suka kama hanyar hospital din,
acikin emergency room anyiwa faseelat allurar tsayarda jini jinin ya tsaya akamata allurar bacci akasa mata ledar jini don sunada jini a blood bank, sannan aka fito daita,
Fahad na durkushe yaci kuka har yagaji aka fito da faseelat ya tashi jikinshi na bari ya bi bayansu aka shigarda ita awani daki suka kwantar daita yayi tsaye yanata kallon fuskarta da ta kumbura gashi har yanzu bata dawo hayyacin ta ba ,
nurses nagama shiryata suka juya suka fita adakin fahad yakarasa bakin gadon yayi kneeling ya dora kai jikin gadon yana zubar da hawaye yana sambatu “nacuceki faseelat na rabaki da farin cikinki nayi sanadiyyar zubewar gudan jini na ihate myself kiyafemin plssss…”
Dukda saurin da omer keyi ummi gani takeyi kamar baa tafiya dandanan ta tambaya baaisa asibitin ba?
Har suka isa sunata sauri su dukan burinsu suga halin da take ciki,
omer yakira bello yazo ya samesu suka tafi ya nuna musu dakin yana jimami, be iya shiga dakin ba ya juya,
su ummi suka tura dakin suka shiga, fahad na durkeshe suka shigo ya dago face duk hawaye ya kallesu seda gabanshi yafadi ganin su awurin adede wannan lokacin,
Dasauri ummi takarasa kan bed din ta zauna gefe fahad ya matsa yabata wuri kanshi kasa, ganin halinda faseelat ke ciki ta fara salati jikinta nata rawa fuskar faseelat kamar ba tata ba ga jinin da yake jikin zanenta daba a sauya ba, ummi ta juyo ta kalli fahad tace “wai miyasameta ne accident tayi komi? “
Fahad yayi shiru kanshi kasa, ummi tace “I’m asking u meyafaru? “
Fahad yace “accident ne”Muryarshi a sarke
ummi hannunta na rawa ta kaishi bisa kan faseelat ta shafoshi hawaye suka gangaro mata,
omer tunda ya shigo yaga halin da take ciki ya rungume hannayenshi zuciyarshi awuya se cije lips yake dan ya riga yagama observing abinda yafaru,
Suna haka for some minutes har lokacin fahad na zukunne se amira tafado mai arai yadda Aisha tafita daita batako numfashi ya dago kai dasauri,
ya yunkura ya tashi jikinshi a mace yabar dakin ,ya nufi office din doctor okato,
Omer yakara matsawa gaf da gadon ya kurawa fuskar faseelat ido besan lokacin da hawaye suka zubomishi ba,
Ummi da take dafe da kanta tana hawaye ta waigo da kanta tace “omer kaina ya kulle wane irin accident ne wannan?jibarta duk yadda takoma lokaci daya kamar ba faseelat dita ba”
Omer jijiyoyin kanshi awaje yace “bawani accident ummi duka ne ya meda diyarki haka tun kafin bikinsu yafara marinta amma faseelat sonshi be bari taga laifinshi ba namata magana seta nunamin bazata iya barinshi ba, ki dubata sosai ga wasu tsoffin tabo nan ajikinta wanda nasan ba dasu tayi aure ba “yaida maganar dakyar kamar ze kuka,
Ummi tajuya wurin faseelat tafara kallonta daga sama zuwa kasa duk ga sashin belt nan a wuyanta be ida bacewa ba, ga wasu jikin kafafunta, bata damu da omer dake tsayeba ta dage zanen jikin faseelat sama nanma duk sashin belt ne, hawaye suka gangarowa omer,
ran ummi bace ta kalli omer  tace “zoka zaremata wannan jinin dake shiga jikinta ka dauketa mutafi wani asibitin inason diyata ban bashi ita don yakashemin ita ba “
Ta matsa ta bashi wuri omer ya zare jinin ya sargafe shi ya dauki faseelat suka fita daga dakin sunata sauri,
sede bello yaga sunfito daita yabisu yana wa omer magana “ina zaku kaita kubarta plsss tana cikin hali “
Omer ko jinshi bayayi bello nabiye dasu saboda ganin bello securities basu Hana ba suna zaton an sauya musu asibity ne har bakin mota ummi ta bude mishi yasa faseelat itama tashiga ya kulle kofar, ya juyo wurin bello ya dafa kafadarshi yace “karkadamu zamu kaita better place thanks for your help “
ya wuceshi ya shiga motar yajata da gudu suka fita asibityn,
bello ya dafe kai yace “what I put my self into?”
daga alhayat specialist hospital suka wuce turai yaraduwa daita, anan ma a emergency aka amsheta ba jimawa aka fara dibar jinin omer akasa mata, kuma ana bukatar leda biyu,
fahad wurin likita ya shiga doctor yace mishi ya zauna yaki yace yanason sanin dakin da akai admitting amira,
doctor ya fadamishi dakin, fahad yafita ya nufi dakin ,
Yana turawa Aisha da tai tagumi ta dago ta kalleshi shima ya kalleta.

(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());

Insha Allah angama samun tsaikon posting bazan ko numfasa ba se na kai karshe mahakurci mawadaci ,kungama hakuri insha Allah ????matsala tazama labari.

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button