DOCTOR HEESHAM HAUSA NOVEL

DOCTOR HEESHAM HAUSA NOVEL

    Shikuwa ganinta yatinzirasa kuma yasa zuciyarsa bugawa dasauri   yaja wani birki dan gudun kada yatakata

jikake Ƙuuuuuuuuuuuh harda ƙura taɗan tashi Deeyana dake ƙoƙarin kaucemasa tana ɗauke da ledar Abincinda tasiyo ta tsorata sosai sakin ledar tayi birkin dataji yaja yaƙara firgitata faɗuwa ƙasa tayi zaune sauran Abincin mai ruwa ruwa dik yawatse Ajikinta wata ƴar siririyar ƙara tasaki tareda rintse idanta dan tagama sarewa Akancewa tata taƙare yau kam

Zeenarh dik taruɗe ihu tasaki tace”shikenan wannan mahaukacin yakashemun sister” tana maganar tana gudu tanufe gunta

Hankalin kowa na Asibitin yadawo kansu harta ɗaiɗaikun majinyata sunfito dan sun tsorata dalamarin Ogarh yau………

  _BASEERATA ITACE ARZIKNA_

PAGE 1 ƊAYA TAK YARAGE GAMASU JIRAN BANZA PAGE 16 TO 17 KAWAI YARAGE SHIMA BOONUS NE GAREKU DOMUN HAPPY NEW YEAR???? IDAN KINASON BUK ƊINA KIGAGGAUTA BIYA 200 NE KAWAI KIMUN MGN 07031012948 DOMUN BAKI DAMAR BIYA ANFARA BIYAN ƘUƊIN DAGA YAU DIK MAIBUƘATA YA HANZARTA NIƊINCE DAI TAKU ????MUJAHEEDAH???? (MATAR????MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

WhatsApp or call number 07031012948
[09/01 5:29 pm] ????Mujaheedah???? (MATAR???? MLM): DOCTOR HEESHAM????‍⚕️2022,,

PAID BOOK 200 ONLY????

????️16 to 17

LAST Free page

 *BONUS PAGE TO HAPPY NEW YEAR*

STORY AND WRITTEN BY ????MUJAHEEDAH???? (MATAR ???? MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

8/1/2022 Saturday january forst

A YAU NA KAMMALA FREE PAGE DAN HAKA KI KA HANZARTA BIYAN 200 kacal DAN MALLAKAR BUK ƊIN KADA KUMANTA WANNAN NUMBER 07031012948 ITAZAKU TUNTUƁA DOMUN BIYAN KUƊINKU SAINAJI DAGA GAREKU

    _FREE PAGE YAƘARE DAGA WANNAN KI KA  HANZARTA BIYAN 200 KACAL  DAN KA KI MALLAKESHI IDAN KINADA  ACCOUNT NUMBER TANAN ZAKITURA IDAN BAKIDA KITURA KATI SCREEN-SHOURT NAKESO NA KATI KO TSABA BANSON V.T.U KADA KITUROMUN V.T.U KITUNTUBENI ANAN IDAN ZANBAKI ACCOUNT NUMBER KOMA DAMAR TURO KATI 07031012948 SAINAJIKU INA MARABA DAKU,,,  BASHI ƘAƊAIBANE AKWAI MAIZAMAN KANTA SHIMA 200 KACAL DIK KUBI NUMBER???????????????????????? DOMUN SAMUN NAKU_

BONUS PAGE LAST TO HAPPY NEW YEAR ALL MY FANSS????????????????

Takaici yasa yafito motar Afusace yanufo inda take 

Tinkan ya iso Zeenarh tarigashi dan harta kamata tana mata sannu da ƙarƙaɗemata ƙurar jikinta

Yanaƙarasowa motarsa gaban motarsa yaduba yaga dik taɓaci da Abincinda yazube mata

Ransa yaɓaci Ahasale yace” ke” yanuna Zeenarh

Waigowa tayi tana kallonsa

Tsuramasa ido tayi dan baƙaramun tafiya da imaninta yayi ba Aranta tace Anya wai wannan mutum ne? dubeshi da kyau kamar Aljani ƙaramin bakinsa take kalla yadda yake motsashi kamar ba magana yakeba

Bata Ankaraba kawai taga deeyana gabansa tariƙe ƙugu tana juyjuyawa tana masifa idanta harwani ƙanƙancewa yake

Abinda yaƙara hasalata irin yadda yake duba motarsa yana nunata yana tsaki

Cikin tsiwa take magana tana ƙarƙaɗa jiki tace”kai makahon inane kake neman takani ko bakasan darajar rayuwar ɗan Adam bane? ina inakokonto Anya kai ba mahaukaci bane daya gudu daga gidan mahaukata? dubeka kamar…….. salma tazo dasauri tajata tanamai dafemata baki tace” sorry batasan waye kaiba shiyasa kinga kinatsu deeyana wannan shine DOCTOR HEESHAM ɗinfa”

Fisge riƙonda tamata tayi tamatsa daf dashi tana wani zagayensa still tana riƙe da kunkurunta

Dik mutan waje sunsha jinin jikinsu dan sunsan halin Heesham baida dama Amma mutum ne maitaimako daraha saidai miskilancinsa da sangarcewa da zaman naira dayasamu dik suka ɓoye kyawawan ɗabi’unsa waɗanda sam bazaka ganosu Agunshiba saika zauna tareda shi

Shikuwa irin yadda take jijjiga jikin yasashi ɗauke wuta yasha ganin mata kala – kala daban – daban tindaga turawa zuwa larabawa amma baitaɓa cin karo da wadda yaga hankalinsa na neman barin jikinsaba sai wannan

Yasha cin zarafin mutane da dama yatakasu mata kuwa waɗanda yama walaƙanci shikansa baisan Adadinsu ba Amma wannan wai itave gabansa take ƙaremasa kallo haka harta dubeshi takirashi mahaukaci
Lalle wannanta musamman ce

juyowa yayi suka haɗa ido tabangamasa harara tace”daina kallona da idanka kamar na mage dube bakinka kawani shafa janbaki pink A leɓe dankawai kaburge mata Allah ni kamar ma maza mata naɗaukeka daganinka bakasan mahimmancin rayuwar ɗan Adam ba ina mamakin Acewai kaine DOCTOR HEESHAM banza kawai”””
tsaki taja tabar gun

Zubama ido yayi ko ƙyaftawa bayayi karo nafarko da wata tataɓa tsaya Agabansa tasokesa hardakiransa mahaukaci Ammafa taburgeshi rashin tsoronta yaburgeshi dole yasan wacece ita dahar tasamu ƙwarin guywa irin haka……

Direct office ɗinsa yanufa batareda yakula kowaba……

BASEERATA ITACE ARZIKINA????

WhtsApp num 07031012948

DOCTOR HEESHAM????‍⚕️2022,,

PAID BOOK 200 ONLY????

????️18 to 19

STORY AND WRITTEN BY ????MUJAHEEDAH???? (MATAR ???? MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

Please paid before rid???? Only 200N, this is paid book not free plz paid????

11/1/2022 SECONSD’S JANUARY TUESDAY

   Yana shiga yasoma safa da marwa kira ya Aikawa security ɗinsa garba yazo

Yace”wannan wacece ita”

Cikin girmamawa garba yace”sabuwar ɗalibace tana cikin waɗanda sukazo yau”

Kasan waye Ubanta?

Yasake jefomasa wata tanbayar

Girgiza kansa yayi yace”a’a ranka yadaɗe amma idan kace Anemo sai Anemo yanzu”

Kamal dake shigowa yasami gu yazauna yace”Ai dole Anemo tinda Anshiga fargaba Anatsoron Abinda zashi yadawo Alhmdllh yau dai ba ƴar kowaba amma gata tamaka tsaye Arai bama zuciyaba itace zata canzaka insha Allah mazaka kasa Akoreta ko A walaƙantasu tinda hakan ka ƙware”

Maida hankalinsa yayi  kan wani file dayake nema yana ganinsa yafice ransa ɓace

Heesha kasa magana yayi dahannu yama garba Alamar yatafi kawai

Jikinsa yayi sanyi ga lamarin Kamal nayau

Kamal kam shiyabasu dama kuyarabasu zuwa inda zasu fara aikin

Dakansa yabasu izinin suje gida saigobe suzo sufara aikin tindade lokaci yaƙure yanzu   

Kuma yaba deeyana haƙuri sannan yawuce dik ransa jagule

Wanigu yazauna shiƙaɗai yana tina
yanamai jin zafin Abubuwanda ɗan’uwansa keyi tina baya yafara…….

FLASH BACK 18 YEARS AGO ……..

Alhaji salman mai nera ɗankasuwa hamshaƙi kuma comishinan ilimi na nigeri’a gabaɗai yatara ƙuɗi matarsa ɗaya hajiya sa’adatu Aƙalla zasukai shekara 3 da Aure amma basu haihuba Abin yafara damunsu sosai musamman daddy saidai Agabanta yakan ɓoye dan kwantarmata da hankali

    Saidai yadage da Addu'o'i da sallar dare dabada sadaka dan kawai yasamu haihuwa 

Anacikin haka Allah majiƙan roƙon bawa yabawa matarsa sa’adatu ciki

Rannan kam Ansha murna dan harƙaramun shagali Akayi dasamuwar cikin

Ɓangaren Alhaji Naseer ma ba’a barshi Abayaba danshima yana tayamurna kuma shima hajiya Zainab tasamu ciki ita ma

Kusan Atare suka haihu

Alhaji naseer ƙanen mahaifin Heesham ne saidai shi baikai Arzikin yayansaba gida ɗaya suke zaune saidai kowa dana part

Shima matarsa ɗaya

Cikin ikon Allah dik suka haife maza zokaga murna A wannan Ahalin

Ranar suna yaron Naseer yaci sunan Kamal

Alhaji salman mainera kuwa yaci sunan Heesham

Tinyanacikin tsumma yakeganin gata

Saidai sunshaƙu sosai shida kamal

Kusan tare sukayi karatu saidai ɗabi’unsu sunbanbanta sam kamal baidajin kai bai walaƙanta kowa sautari yakan zauna gurin maigadinsu suyita fira

Heesham kam banda tsandar masu Aiki bai komai amma yakan taimaka idan buƙatar hkan tataso

Sunada shekara 4 kafin lokacin zainab tasake haifar ƴan 2 macce da namiji Anasha murna kam

sa’adatu kam ba labarin wata haihuwar tanason ƴan 2 tana kula dasu saidai sonda sukema ɗansu Heesham bana wasabane dik ya sangarcesa baiganin kowa da mutunci

Idan Abban kamal yayi magana saiyace baruwansa shiƙaɗai garesa dole ko yamasa Abinda yakeso

Sukam sukan kwatse ɗansu yasami tarbiya kuma yana ƙaunar talakawa

Akwai watarana A school ɗinsu suna juniou secondry j, ss 2 Heesham yama wani malaminsu na Islamic rashin kunyarsa dayasaba

Aiko kamal yayitamasa faɗa Akan yacanza halinsa

Faɗa yakaure tsakaninsu kamal yayi fushi yawanke Heesham da mari Aiko gurin yayi shatin yatsunsa yaɗan kumbura Abinka ga farar fata dakuma jikin hutu

Koda sukadawo gidan daddy yagani Aiko yarufe kamal da faɗa sosai

Aranar kamal yasha kuka yakwashe komai nasa yakoma gun kakar mahaifiyarsa

Heesham kam baiji daɗin hakanba yaso kamal yadawo amma yaƙi

Abban kamal ma baice komaiba dan yafison sunisanta Shima tafiya sukayi shida yaransa zuwa Edo state

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9Next page

Leave a Reply

Back to top button