NOVELSUncategorized
INA TARE DA ITA BANSAN ITA BACE 61-70

AWESOME WRITER’S ASSO..????
(palace of excitation and pleasant writer’s)
INA TARE DA ITA!
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
Story & written by mmn fareesa
Wannan page din nakune mmn fareesa fans Page kuyi yadda kukeso dashi.kuna raina duk rintsi nagode sosae da kulawarku gareni????????
NOT EDITED
????61&62
“” bangaren mm zulai kuwa haka ta kashe yan kudin mutane dke kanta gun jinyar yaseer.”
Kuma bbu laifi cikin kwana 2 yawarke sosai.”
Gashi basu shiri da Abba balle tasamu gunsa ga rufe dakinsa yake balle ta d’auko be saniba.”
Ayanxun haka zaune mm zulai take tana tunani Dan Laure (wacce da ita aka batar da iftihal) ta mata waya tace zata zo yau karban kudin dashen mutane.”
Tasan halin Laure indai kan kudine bata da mutunci…sallamar zubaida ce ta katse mata tunani ,zama tayi fuska bbu walwala tace Ashe mama yarinyar nan ta warke har angano iyayenta !yanxun haka ubanta yana gidan nan sashen baki”,,,kuma maganar auren ta da Yah Suleiman tana nan.”
Mm zulai ta yi tsaki had’e da cewa matsalarsu ce ni yanxun abinda ke damuna daban ma wlh ,amma ke waye yagaya miki?”
Zubaida tace Rukayya mana kinsan tana lik’e dasu Fatima nima ai naganta daxun suna mgn da yah Suleiman k’ila ma sonta yake!
Mm zulai ta ce ni wlh har banason ganin yarinyar nan sbd Dana ganta gabana ke fad’uwa bansan daliliba….
Zubaida tace nima haka ,amma mama wai yanxun bari zakiyi a aura mun yah Yusuf yaje yyita azubtar dani ,muna gd ma wacce aka cika ,balle ya aureni dg ni sai shi a gd .ta fad’a kamar zatayi kuka….kafin mm zulai ta yi mgn Laure tayi sallama…. Ji mm zulai ta yi kamar ta yi layar zana ta b’ata ga tsoron rashin mutuncin Laure tanayi….cikin fad’uwar gaba ta amsa sallamar had’e da cewa zubaida ke bamu guri “bbu musu ta fice tabarsu.
Bayan sun gama gaisawa Laure tace hjy zulai bani kigani na wuce ko yamma nayi” mm zulai tayi fuska kalar tausayi tace dan ALLAH Laure kiyi hkri wlh yaseer ne bbu lfy na ari kudin nasiya masa ma… Bata bari ta idaba Laure tace kutumar uba !
Yau akeyinta kuwa ai wlh bazata sab’u ba ko kudi ko nakaiki police station dan ni inkan kudine bbu sani babu sabo…
Mm zulai tace oh Laure Ashe ke y’ar akuyace ?”butulu!
Dariya Laure tasheke da ita tace hmmmmmm dad’ina da yau da gobe saurin zuwa ke in har ana maganar masu bulci to kece kan gaba sbd tsabar rashin godiya da butulci kika salwantar da yarinyar da bbu abinda iyayenta basa miki dake da y’ayanki,kinga kuwa kece shugabar masu butulci .
Sannan in bakiyi wasaba to wlh zan FASA kwan komai zai faru yafaru sai me?”
Sassauta murya mm zulai tayi had’e da cewa jibi zata kama ta kudin…shiru Laure tayi tana nazari..can tace in har namiki waya baki dagaba alamar bbu kudi kenan zaki ganni da jami’an tsaro wlh…ko sallama basuyiba Laure ta fice rai bace…
Zama mm zulai ta yi duk abin duniya yadameta…
Kuma bbu laifi cikin kwana 2 yawarke sosai.”
Gashi basu shiri da Abba balle tasamu gunsa ga rufe dakinsa yake balle ta d’auko be saniba.”
Ayanxun haka zaune mm zulai take tana tunani Dan Laure (wacce da ita aka batar da iftihal) ta mata waya tace zata zo yau karban kudin dashen mutane.”
Tasan halin Laure indai kan kudine bata da mutunci…sallamar zubaida ce ta katse mata tunani ,zama tayi fuska bbu walwala tace Ashe mama yarinyar nan ta warke har angano iyayenta !yanxun haka ubanta yana gidan nan sashen baki”,,,kuma maganar auren ta da Yah Suleiman tana nan.”
Mm zulai ta yi tsaki had’e da cewa matsalarsu ce ni yanxun abinda ke damuna daban ma wlh ,amma ke waye yagaya miki?”
Zubaida tace Rukayya mana kinsan tana lik’e dasu Fatima nima ai naganta daxun suna mgn da yah Suleiman k’ila ma sonta yake!
Mm zulai ta ce ni wlh har banason ganin yarinyar nan sbd Dana ganta gabana ke fad’uwa bansan daliliba….
Zubaida tace nima haka ,amma mama wai yanxun bari zakiyi a aura mun yah Yusuf yaje yyita azubtar dani ,muna gd ma wacce aka cika ,balle ya aureni dg ni sai shi a gd .ta fad’a kamar zatayi kuka….kafin mm zulai ta yi mgn Laure tayi sallama…. Ji mm zulai ta yi kamar ta yi layar zana ta b’ata ga tsoron rashin mutuncin Laure tanayi….cikin fad’uwar gaba ta amsa sallamar had’e da cewa zubaida ke bamu guri “bbu musu ta fice tabarsu.
Bayan sun gama gaisawa Laure tace hjy zulai bani kigani na wuce ko yamma nayi” mm zulai tayi fuska kalar tausayi tace dan ALLAH Laure kiyi hkri wlh yaseer ne bbu lfy na ari kudin nasiya masa ma… Bata bari ta idaba Laure tace kutumar uba !
Yau akeyinta kuwa ai wlh bazata sab’u ba ko kudi ko nakaiki police station dan ni inkan kudine bbu sani babu sabo…
Mm zulai tace oh Laure Ashe ke y’ar akuyace ?”butulu!
Dariya Laure tasheke da ita tace hmmmmmm dad’ina da yau da gobe saurin zuwa ke in har ana maganar masu bulci to kece kan gaba sbd tsabar rashin godiya da butulci kika salwantar da yarinyar da bbu abinda iyayenta basa miki dake da y’ayanki,kinga kuwa kece shugabar masu butulci .
Sannan in bakiyi wasaba to wlh zan FASA kwan komai zai faru yafaru sai me?”
Sassauta murya mm zulai tayi had’e da cewa jibi zata kama ta kudin…shiru Laure tayi tana nazari..can tace in har namiki waya baki dagaba alamar bbu kudi kenan zaki ganni da jami’an tsaro wlh…ko sallama basuyiba Laure ta fice rai bace…
Zama mm zulai ta yi duk abin duniya yadameta…
***** ***** ******
Baby nah nah tunda suka rabu da yah Suleiman take bbu walwala ,Ummi ta tambayeta lfy ?”meke damunta? amsar guda ce bbu komai “sai ummun ta yi tunanin kodan mlm zai tafi ne ,yabarta nan saita rabu da ita..
Har marece yayi bataga sake saka yah Suleiman ba jitake kamar taje sashenshi ta duba amma tana gudun ya yarfata..
Shima anasa bangaren yad’an damu azuciyar sa amma ko a fuska be nunama asalima Barin gidan yyi bayan sunvrabu da baby,suna wani k’auye bincike aka kece da ruwan sama kasan Cesar cikin damuna ne ,duk ruwa yadakesu kafin sukai gun motar.
Bedawo gd babu sai bayan isha’i jikinsa ringis da zafi ,amma dayake jarumine inba tabasa kayiba bazaka San yana zazzabiba saidai ko inkaji yanayin muryarsa nagane..
part din sa yanufa yake yyi wanka da ruwan dumi yasha magani had’e da kiran Ummi awaya yace bazaiyi diner ba ,yadawo agajiye!koda taji muryarsa taji kamar baya lfy kafin tayi mgn yakashe kiran …baby dke saurarensu ,kasan cewar ummin na a parlourn suke wayar,jitake kamar ta karbe suyi mgn amma yanajin nauyi ,gashi dama sabida tana tunanin k’ila yashigo yasa ta zauna a parlourn.
Tashi tayi taje tayiwa mlm sallama tazo suka kwanta itasu Fatima amma ranta da tunanin ta ma gun yah Suleiman Wanda ita batasan dalilin yin tunaninba..
Har marece yayi bataga sake saka yah Suleiman ba jitake kamar taje sashenshi ta duba amma tana gudun ya yarfata..
Shima anasa bangaren yad’an damu azuciyar sa amma ko a fuska be nunama asalima Barin gidan yyi bayan sunvrabu da baby,suna wani k’auye bincike aka kece da ruwan sama kasan Cesar cikin damuna ne ,duk ruwa yadakesu kafin sukai gun motar.
Bedawo gd babu sai bayan isha’i jikinsa ringis da zafi ,amma dayake jarumine inba tabasa kayiba bazaka San yana zazzabiba saidai ko inkaji yanayin muryarsa nagane..
part din sa yanufa yake yyi wanka da ruwan dumi yasha magani had’e da kiran Ummi awaya yace bazaiyi diner ba ,yadawo agajiye!koda taji muryarsa taji kamar baya lfy kafin tayi mgn yakashe kiran …baby dke saurarensu ,kasan cewar ummin na a parlourn suke wayar,jitake kamar ta karbe suyi mgn amma yanajin nauyi ,gashi dama sabida tana tunanin k’ila yashigo yasa ta zauna a parlourn.
Tashi tayi taje tayiwa mlm sallama tazo suka kwanta itasu Fatima amma ranta da tunanin ta ma gun yah Suleiman Wanda ita batasan dalilin yin tunaninba..
Washe gari tun karfe 8:00am mlm yashirya inyafita yake gun ayuba suyi sallama ya wuce gd.
Da kanta baby taka mass break fast yyi sun Dade Suns mgn wacce nasihace da shawara acikinta yaketa basa nah nah akan zama da mutane had’e da yima ta alk’awarin sati mai zuwa zasudawo su duka su ganta..
Bayan mlm yagama kimtsawa abbu yazo yyi mass godiya had’e da sha Tara na arziki akace driver yakaisa inda zashi da tasha ..
Nah nah kuwa sai waige waige take kota ga Yah Suleiman amma bbu alamarsa”.
Abbu dasuke tsaye Wanda shima yanaso ace yah Suleiman d’in yazo yyiwa sirikinsa sallama.
Yusuf yahango yakirasa had’e da cewa jeka dubamun yayanku kace yazo suyi sallama da Mlm!yah Yusuf have to had’e da tafiya.
Baby dke tsaye kusada mlm tana jin ance akirasa saitaji dadi amma tayi alk’awarin ko yazo zata nuna bata damu dashi ba !
Abbu nata zolayar nah nah yana cewa aike yatakin zama y’ar gd ko?”
Cikin. Jin kunya tace eh “
Yah Yusuf da gudu ya nufo su had’e da cewa ,abbu wlh yayan bashida lfy zazzabi yake da amai ,yanxun haka aman yake yacemun wai kada na fadawa kowa bashida lfy…
Abbu yace ikon ALLAH har yanxundai baidaina wannan halin na boye abu ba ko?”
Mlm tace subhanallahi!
Aje akira likita ko alhj sai yadubasa ,kafin abbu yyi mgn sunga baby ta zura aguje zuwa part din su yah Suleiman..
Da Mlm d abbu sukayi murmushi baki daya ,mlm yace agaidashi da jiki ,number ta nagun nah nah saimu karba Marika gaisawa …
Abbu tace baza ka jira tazoba ?”
Mlm yace ah ah akyalesu ,ALLAH yabashi lfy .
Abbu yace ameen sukayi sallama.
Shikuwa yah Yusuf waya yyiwa family doctor dinsu yazo yaduba yah Suleiman.
Yana ida wayar yahango zubaida ta fita da gyale ajikinta …afili yace kutumar uba!
Da sauri yabi bayanta ,yana fita get yaganta tsaye itada wani saurayinta course mate d’inta ne”
Yawanku da kananun kaya ga suma irin wacce samarin zamani ke bari yabari tasha gyara..
Rungume hannuwansa yyi a kirjinsa yasamusu ido,Wanda bazaka iya gane shin cikin damuwa yake ko bacin rai?”
Zubaida bbu laifi tana son guy d’in dan a skul yana wasata yana k’od’ata wai ita kyakkyawa ce gashi yana mata Barin kudi..
Zubaida dasuke gaisawa da guy d’in tana mass fari da ido tana wani yatsina had’e da kashe murya Lamar ance tad’ago kanta!
Wazata gani?”
Yah Yusuf tsaye yana kallon su idanunsa sunyi jajir.,,,,
Wai mugun fad’uwa gabanta yyi da wani tsoro yashigeta ,arazane tace oh ni zubaida nashiga ukku !
D’agowa guy din yyi yace lfy?”numa masa yah Yusuf tayi,tana cewa yayane wlh yahani tsayawa da kowa shikenan kajamun wlh…
Bata jira jin amsarsaba da gudu yabar gun ,yyinda yah Yusuf yyi kamar bashiba ,atunaninta biyota zaiyi saitaga be biyotaba kuma yyi hanyar part dinsu na maza..
Bata jira jin amsarsaba da gudu yabar gun ,yyinda yah Yusuf yyi kamar bashiba ,atunaninta biyota zaiyi saitaga be biyotaba kuma yyi hanyar part dinsu na maza..
Duk da ta tsorata, amma ranta yabata k’ila ma anjima zai hukuntata,jiki bbu kwari tayi part dinsu ,dama anguwa r yazo gun abokinsa ,shine yakirata away a yace tazo su gaisa ,ita kuma ganin da safe ne ta d’auka k’ila ma be tashiba tunda tasan bayan sallar asuba yana komawa baccin safe..
Baby kuwa da Dan gudunta tana hawaye ,sbd akwaita da tausayinta,ta iso Dede k’ofar dakinsa .
Ta murd’a k’ofar had’e da kuta kai ….
Share
????????mmn fareesa ce✍????✍????
AWESOME WRITER’S ASSO..????
(palace of excitation and pleasant writer’s)
INA TARE DA ITA!
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
Story&written by mmn fareesa
????63&64
NOT EDITED
Ta murd’a k’ofar had’e da kutsa kai cikin parlourn, adedenan yah Suleiman ya murd’o k’ofar bed room yafito dan yazauna a parlourn yajira Dr.”kamar dg sama yaga baby na nufosa,awahalce had’e da dauriya ya zauna kan 3 seeter sbd jirin dake dibarsa…
Kafeta yyi da ido ganin hawayen dake xuba a kumatunta….tambayar kansa yake meyasa take kuka?”
Muryarta ta katsesa gun cewa yah eleeee!yajikin?”yanxun meke maka ciwo?”
Aransan yace oh my God! afili yace hmmmm baby ke da kike fushi dani “
Kuma kike tambayar yajikina ,ko kin manta mun bata?”
Batayi mgn ba ta sunkuyar da kanta “shikuwa so yake tasake kiransa da yah eleee dan yaji dad’in sunan”
Ahankali yace oh dama ba jinyata kikazo yiba?”
Turo baki tayi tace ai jinyanka nazo yi kuma kanamun wannan abun ni bara natafima ,ta fad’a cikin yarinta…
Dan tari yyi yana cewa ruwa !ruwa!da gudu ta je ta kama sa had’e da zuba masa a cup ,ta mika masa sai hawaye take tana kallon sa da alamar tausayi afuskarta.”
Bayan yasha ruwan yakalleta ganinta ta duk’a gab da kujerar dayake tana kuka tana kallon sa.
Cikin muryar marasa lfy yace pls baby kidena kukan banaso kinji?”
Ahankali tace yah ileee! Yajikin?”
Cikin karfin hali yace da sauki ,yanxun Dana sha mgani zan wartsake kinji ,kigoge hawayen nan !ai munshirya ko?”
daga kanta tayi alamar eh !
Murmushi yyi yace to zoki zauna kiji wata mgn .
Bbu musu ta zauna dab dashi….ahankali yace miyasa kike cemun yah elee?
Bacin asanina mutum daya ce ke kirana da hakan ,inkuma kinkirani dasunan kina tunamun da ita! Dan shiru tayi…can tace oh nidai kawai hakanan naji na kiraka da hakan,san
nan wacece ke kiranka da hakan?”
Lumshe ido yyi had’e da dafe saitin zuciyarsa ,yace IFTIHAL ce !
wani abu taji yadaki zuciyarta,amma saita daure tace ko wacce su Fatima sukacemun ta bata ne?batare da yakalleta ba yace eh yana girgiza kai,jiyake kamar yanxun akace masa ta b’ata”
Ahankali tace bacin yan uwantaka akwai soyayya ne atsakanunku?”
Atsawace yace eh kuma itace zabina bakeba !kuma ko an lik’amunke naganta zan aureta kota auri wani ,shikuma nasa bindiga na harbesa….yafad’a yana huci had’e da dafe kansa da ke Sarawa….har cikin ranta bataji dad’in kalamansa ,amma saita tuna da giyyarso na dibarsa dakuma nasihar abbanta ,akan taso abinda mijinta keso koda aranta bataso afili ta nuna masa tanaso..
Ahankali tace ikon ALLAH wlh har naji tausayinta had’e da kaunarta ALLAH yabaiyanata !kayita addua ALLAH yana tare da mai gsky insha ALLAH tana hannu na gari ,nima zantayaka addua insha ALLAH ,kaga inkaganta kobayan aurenmu saika rabu dani tunda ita kakeso ,nima saina auri yah Abbas ..,,,,
Kafeta yyi da ido ganin hawayen dake xuba a kumatunta….tambayar kansa yake meyasa take kuka?”
Muryarta ta katsesa gun cewa yah eleeee!yajikin?”yanxun meke maka ciwo?”
Aransan yace oh my God! afili yace hmmmm baby ke da kike fushi dani “
Kuma kike tambayar yajikina ,ko kin manta mun bata?”
Batayi mgn ba ta sunkuyar da kanta “shikuwa so yake tasake kiransa da yah eleee dan yaji dad’in sunan”
Ahankali yace oh dama ba jinyata kikazo yiba?”
Turo baki tayi tace ai jinyanka nazo yi kuma kanamun wannan abun ni bara natafima ,ta fad’a cikin yarinta…
Dan tari yyi yana cewa ruwa !ruwa!da gudu ta je ta kama sa had’e da zuba masa a cup ,ta mika masa sai hawaye take tana kallon sa da alamar tausayi afuskarta.”
Bayan yasha ruwan yakalleta ganinta ta duk’a gab da kujerar dayake tana kuka tana kallon sa.
Cikin muryar marasa lfy yace pls baby kidena kukan banaso kinji?”
Ahankali tace yah ileee! Yajikin?”
Cikin karfin hali yace da sauki ,yanxun Dana sha mgani zan wartsake kinji ,kigoge hawayen nan !ai munshirya ko?”
daga kanta tayi alamar eh !
Murmushi yyi yace to zoki zauna kiji wata mgn .
Bbu musu ta zauna dab dashi….ahankali yace miyasa kike cemun yah elee?
Bacin asanina mutum daya ce ke kirana da hakan ,inkuma kinkirani dasunan kina tunamun da ita! Dan shiru tayi…can tace oh nidai kawai hakanan naji na kiraka da hakan,san
nan wacece ke kiranka da hakan?”
Lumshe ido yyi had’e da dafe saitin zuciyarsa ,yace IFTIHAL ce !
wani abu taji yadaki zuciyarta,amma saita daure tace ko wacce su Fatima sukacemun ta bata ne?batare da yakalleta ba yace eh yana girgiza kai,jiyake kamar yanxun akace masa ta b’ata”
Ahankali tace bacin yan uwantaka akwai soyayya ne atsakanunku?”
Atsawace yace eh kuma itace zabina bakeba !kuma ko an lik’amunke naganta zan aureta kota auri wani ,shikuma nasa bindiga na harbesa….yafad’a yana huci had’e da dafe kansa da ke Sarawa….har cikin ranta bataji dad’in kalamansa ,amma saita tuna da giyyarso na dibarsa dakuma nasihar abbanta ,akan taso abinda mijinta keso koda aranta bataso afili ta nuna masa tanaso..
Ahankali tace ikon ALLAH wlh har naji tausayinta had’e da kaunarta ALLAH yabaiyanata !kayita addua ALLAH yana tare da mai gsky insha ALLAH tana hannu na gari ,nima zantayaka addua insha ALLAH ,kaga inkaganta kobayan aurenmu saika rabu dani tunda ita kakeso ,nima saina auri yah Abbas ..,,,,
Shiru yah Suleiman yyi yana sauraren kalamanta wadanda bbu rashin kunya aciki sai ilimi da gsky had’e da ita shirya zance tamkar babba,azuciyarsa yace gsky yarinyar nan dg gani tanada ilimi gsky… amma wani gefen na zuciyarsa yaga kamar be kyautaba daya gayamata mgn haka ,yasandai ita bata da laifi kuma tanada Wanda take so,amma tayi biyayya zata auresa gsky be kyautaba ,ga wani dad’i dayaji jin tace tana kaunar angel insa kuma zata tayasa addua ALLAH yasa aganta”
Aiko in watace bazata damuba kodan sbd maganar da yaga yamata yanxun…muryarta ta katsesa gun cewa yah elee natafi tunda bazaka kulani ba nasan zakace nafiya shishshigi,ALLAH yabaka lfy ameen…..
Aiko in watace bazata damuba kodan sbd maganar da yaga yamata yanxun…muryarta ta katsesa gun cewa yah elee natafi tunda bazaka kulani ba nasan zakace nafiya shishshigi,ALLAH yabaka lfy ameen…..
Da sauri yabude idonsa dayyi jajir yace baby pls kada kitafi..
Ki zauna insanardake lbrin angel dina ko bakison ji ne?”
Ahankali tace inajinka ,amma azuciyar ta cata ke gsky yanama yarinyar nan kurman SO”
gyaran murya yyi had’e da ba baby lbrin ifti tun dg shakuwarsu da batanta da halayenta da shakwabarta da duk abinda take masa insuna wasa ta tsokanesa duk yabata labari dg karshe yace yanxun inna ce banason ko wace mace zakiga laifina?”
“Cikin tausayinsu tace ah ah “
Yace to inhar mgn ta tamiki ciwo ki manta da ita dan ko mummy mahaifiyarta inta batawa angel d’ina rai ina yin fushi da ita!
Baby tayi ajiyar zuciya afili tace ikon ALLAH naso inganta ita iftihal din..
Ahankali yace inkinaso ki ganta zan nuna miki pic nata Wanda tana karama ,amma ai nasan yanxun tazama babba dan yanxun shekarunta 15 years ..
Kafin baby tayi mgn Dr yyi sallama yashigo ..da sauri baby ta fice.
Dubasa yyi had’e da yimasa allurai ya rubuta masa mgni,had’e da kiran Yusuf yabashi takardar mgnin yace asiyo yasha in yaci abinci.
“Bayan Yusuf yatafi siyan mgnin sukayi sallama da Dr yatafi.
Yananan zaune yanata tunanin angel d’insa har Yusuf yadawo ,yahad’a masa tea mai kauri yasha ,sannan yasha magani.
Bbu jimawa bacci Yy gaba dashi..
*******
Bangaren zubaida kuwa duk atsorace take tana dubar kiran yah Yusuf amma shiru har azahar hakan yasa tayi tunanin k’ila sai marece tukum yamata hukuncin..
Bangaren zubaida kuwa duk atsorace take tana dubar kiran yah Yusuf amma shiru har azahar hakan yasa tayi tunanin k’ila sai marece tukum yamata hukuncin..
Baby ce zaune kusada Ummi ,Ummi na cewa oh natura tun dazun se acemun bacci yake Kodai baby kije kiduba kiga ko yatashi….
Kafin baby tace wani abu yah Suleiman yashigo parlourn da sallama ,har yadan fad’a saikuma yyi had’e da yin kyau..
Kafe juna da ido suke suna kallo,” ahankali baby tace yah ileee nah sannu!(ta kwaikwayi yadda ifti ke cemasa dayabata lbri)
Murmushi yyi had’e da jin dad’in hakan danshi jiyake tamkar itace sbd Sak muryarta yaji,besan sadda yazauna kusada itaba..
Ummi dketa kallon su tana murmushi tace babana ya jikin?”
Dan Sosa kai yyi yace da sauki dan yama manta daa gabantane.
Ummi tace to Alhmdllh! baby kamasa abinci tunda su Fatima na islamiyya,bbu musu ta tashi ta nufi dining area, ita kuma Ummi ta fice…
Komai da komai baby ta shirya masa kamar yadda ta lura yan gidan nayi haka itama tayi.
Bayan tagama serving nasa tace to yah else oya kaci abinci kasha mgni!
Ahankali yace my angel rigima kixo…..shiru yyi sbd tunawar dayyi Ashe ba ifti bace watace .
Cikin shagwaba ta ce nima fad’a ,sai kayi mgn kayi shiru…
Cikin damuwa yace kixo muci tare!
Mak’e kafada tayi had’e da cewa um um saika fadamun, tafada had’e da ihun kuka tana dire dire Wanda duk shagwaba ce zalla…
Cikin kasalallar murya yace oh baby haka kike da rigima kuyimun shiru ALLAH kada raina yabaci ,dan bazakiji da dadiba !
Batace komai ba sai hawaye take”
Afili yace oh yah salam ke kuka be miki wahala ne ?”
Hannunta ta sa ta share hawayen ta !ahankali yace inkina sakemun kuka zamu bata dake ,amma gayamun meyasaki kuka?
Cikin murguda baki tace bakai bane ,ahankali yace banason surutu in bazakici saniba shikenan.
Koda taga kamar beji dadiba saita zauna suka faraci har suka idar kowa da tunanin dake ransa..
Tashi tsaye yyi bayan ta kwashe kayan “ahankali yace baby muje kirakani ko k’ofar dakina nane sauki dawo ko?
Bbu musu ta bisa ,yyinda Ummi da ta sjigo taji yana cewa Tara kasa ,tayi murmushi afili tace hmmm Yaro Yaro ne dg shi har ita na lura Suna son junansu,to ALLAH yakara daidaitasu..
Bangaren mlm kuwa….
Share
????????mmn fareesa ce✍????✍????
AWESOME WRITER’S ASSO..????
(palace of excitation and pleasant writer’s)
INA TARE DA ITA!
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
Story &written by mmn fareesa
????65&66
“Bangaren mlm kuwa be iso gd ba sai gurin karfe 2:30pm” tun a cikin farkon shiga k’auyen yake sanar da jama’a anga nah nah”nanfa aka yita masa murna da jaje,da haka yyi sallama agdnsa…
Kuluwa da atine na tsakar gd zaune “bayin ALLAH ” kullum suna ta tinanin yaya mlm yake da saa ko bbu??”
Cikin murna suka amsa sallamar had’e da mikewa tsaye sukace ya zauna !ko zaman beyiba yace masha ALLAH anga nah nah…. Ihun murna sukayi tamkar wasu yara,yyinda mlm yyi murmushi ya zauna yasha ruwa suka gaisa had’e da yiwa juna murnar ganin nah nah… Nan mlm yace ina Jidda?”
Kuluwa tace natanan!taje rafi debo ruwa.amma meyasa bakazo da nah nah ba mlm?”
Mlm yyi gyaran murya had’e da zayyane musu komai da komai game da loosing memory da ta yi da auren ta da yabada da alfarmar da suka nema abarta,gunsu dh karshe yace zasuxo Neman auren ta nan sannan Ku kuma karshen satin nan zankaiku Ku ganta!
Kuluwa tace ALLAH Sarki ,ubangiji kenan me yadda yaso da bawansa amma mlm inaga yakamata gsky insunxo Neman auren musanar dasu wacece nah nah? Kasan shaanin aure bbu boye boye…. Atine ta katseta da cewa bangane su San wacece ba?”
Wani abu gareta ?”ko ciwo kunsani aduhu…mlm yyi ajiyar zuciya yace ranar wanka ba’a boye cibi atine nah nah ba yarmu bace Jidda ce yarmu…nan yasanar da ita yadda suka samu nah nah.
Atine dan tausayi har hawaye tayi “
Ahankali tace ikon ALLAH to shikenan ALLAH yasadata da iyayenta .
Amma ni gsky kamar karku sanar dasu ,kada su FASA fa! Mlm yace nayi tunanin hakan…. sallamar Abbas ce ta sa suka tsaida maganar .
Yashigo baki washe cikin farin ciki ko gaisawa basuyiba yace alhmdllh ALLAH mungode maka da kanaiyana mana nah nah. Mlm barka!murmushi mlm yyi yace ina kasamu lbri?”
Abbas yace wlh acikin kauyen nan ,nima shigowa ta kenan garin su tanimu suka sanar da ni, shiyasa nazo naganta gsky naji dadi tana ina ?”
Mlm yace aitana Kaduna gdn dasuka tsintseta.”
Kamar yyi kuka yace wanne anguwa ne a Kd din ?”
Mlm yace GRA ne gd me blue din kyaure…Abbas yyi murmushi yace aiko gobe sai naje!
Mlm yadan ware ido danshi azatonsa ba zuwa Abbas din zaiyiba yadai tambayane kawai!
Yace ah ah gsky kabari sati mai zuwa muje tare kaga basu sankaba akwai matsala gsky (Mlm bayaso yaje sbd yaruga yabada nah nah ,besan in Abbas din yaje me zai faruba)
Koda Abbas d’in yalura mlm bayaso yaje sai a fili yace ok shikenan ALLAH yakaimu lfy saina biku ko?”
Mlm yace yauwa.
Abbas yace hmmmm alhaki kwikwiyone saikaji abinda yafaru da baffa habu da inna delu!
Ware ido mlm yyi yace meya faru dasu?”nan suka sanar da shi komai…murmushi yyi yace hakane ai ALLAH ba azzalimin kowa bane sakaiyyace !ada nayi niyar masa hukunci amma tunda haka ta faru bbu damuwa zan kyalesa,amma dukda haka saina gaya masa mgn…
Atine tace koninan sbd yacimun mutunci hardasu mari duk yamun saigashi me garin da yyi dan shi ,shine yyimasa haka.
Sunata jajanta maganar Jidda tadawo akayita murna da ita yyinda Abba yakudurta gobe ko jibi zaije Kd duk rintsi yaga abar sonsa..
Kuluwa da atine na tsakar gd zaune “bayin ALLAH ” kullum suna ta tinanin yaya mlm yake da saa ko bbu??”
Cikin murna suka amsa sallamar had’e da mikewa tsaye sukace ya zauna !ko zaman beyiba yace masha ALLAH anga nah nah…. Ihun murna sukayi tamkar wasu yara,yyinda mlm yyi murmushi ya zauna yasha ruwa suka gaisa had’e da yiwa juna murnar ganin nah nah… Nan mlm yace ina Jidda?”
Kuluwa tace natanan!taje rafi debo ruwa.amma meyasa bakazo da nah nah ba mlm?”
Mlm yyi gyaran murya had’e da zayyane musu komai da komai game da loosing memory da ta yi da auren ta da yabada da alfarmar da suka nema abarta,gunsu dh karshe yace zasuxo Neman auren ta nan sannan Ku kuma karshen satin nan zankaiku Ku ganta!
Kuluwa tace ALLAH Sarki ,ubangiji kenan me yadda yaso da bawansa amma mlm inaga yakamata gsky insunxo Neman auren musanar dasu wacece nah nah? Kasan shaanin aure bbu boye boye…. Atine ta katseta da cewa bangane su San wacece ba?”
Wani abu gareta ?”ko ciwo kunsani aduhu…mlm yyi ajiyar zuciya yace ranar wanka ba’a boye cibi atine nah nah ba yarmu bace Jidda ce yarmu…nan yasanar da ita yadda suka samu nah nah.
Atine dan tausayi har hawaye tayi “
Ahankali tace ikon ALLAH to shikenan ALLAH yasadata da iyayenta .
Amma ni gsky kamar karku sanar dasu ,kada su FASA fa! Mlm yace nayi tunanin hakan…. sallamar Abbas ce ta sa suka tsaida maganar .
Yashigo baki washe cikin farin ciki ko gaisawa basuyiba yace alhmdllh ALLAH mungode maka da kanaiyana mana nah nah. Mlm barka!murmushi mlm yyi yace ina kasamu lbri?”
Abbas yace wlh acikin kauyen nan ,nima shigowa ta kenan garin su tanimu suka sanar da ni, shiyasa nazo naganta gsky naji dadi tana ina ?”
Mlm yace aitana Kaduna gdn dasuka tsintseta.”
Kamar yyi kuka yace wanne anguwa ne a Kd din ?”
Mlm yace GRA ne gd me blue din kyaure…Abbas yyi murmushi yace aiko gobe sai naje!
Mlm yadan ware ido danshi azatonsa ba zuwa Abbas din zaiyiba yadai tambayane kawai!
Yace ah ah gsky kabari sati mai zuwa muje tare kaga basu sankaba akwai matsala gsky (Mlm bayaso yaje sbd yaruga yabada nah nah ,besan in Abbas din yaje me zai faruba)
Koda Abbas d’in yalura mlm bayaso yaje sai a fili yace ok shikenan ALLAH yakaimu lfy saina biku ko?”
Mlm yace yauwa.
Abbas yace hmmmm alhaki kwikwiyone saikaji abinda yafaru da baffa habu da inna delu!
Ware ido mlm yyi yace meya faru dasu?”nan suka sanar da shi komai…murmushi yyi yace hakane ai ALLAH ba azzalimin kowa bane sakaiyyace !ada nayi niyar masa hukunci amma tunda haka ta faru bbu damuwa zan kyalesa,amma dukda haka saina gaya masa mgn…
Atine tace koninan sbd yacimun mutunci hardasu mari duk yamun saigashi me garin da yyi dan shi ,shine yyimasa haka.
Sunata jajanta maganar Jidda tadawo akayita murna da ita yyinda Abba yakudurta gobe ko jibi zaije Kd duk rintsi yaga abar sonsa..
********
Suna fitowa shida baby sukaga yah yaseer zai nufi dakinsa…kuri yyiwa baby ,ita kuwa haka nan taji be mataba ! Koda yah elee yalura da yaseer kallonsa kawai yyi Aida sauri yyi gaba hardasu tuntube…lolx
Yayi saurin bacewa ganinsu..doguwar tsuka yah Suleiman yyi yace ke kikoma ciki zan ida da kaina.
Marairaicewa tayi tace ni um um muje naraka ka ,besan sadda yakwantar da murya ba yace pls kije zanzo anjima muyi dinner kinji baby nah? “
Ahankali tace to yah else nah amma ni ice cream zansha ta fad’a cikin shagwaba (azahiri kuwa batama son komeye ice cream d’in ba ta fad’a ne sbd yabata lbarin iftinsa namugun.son tasha sa)
Suna fitowa shida baby sukaga yah yaseer zai nufi dakinsa…kuri yyiwa baby ,ita kuwa haka nan taji be mataba ! Koda yah elee yalura da yaseer kallonsa kawai yyi Aida sauri yyi gaba hardasu tuntube…lolx
Yayi saurin bacewa ganinsu..doguwar tsuka yah Suleiman yyi yace ke kikoma ciki zan ida da kaina.
Marairaicewa tayi tace ni um um muje naraka ka ,besan sadda yakwantar da murya ba yace pls kije zanzo anjima muyi dinner kinji baby nah? “
Ahankali tace to yah else nah amma ni ice cream zansha ta fad’a cikin shagwaba (azahiri kuwa batama son komeye ice cream d’in ba ta fad’a ne sbd yabata lbarin iftinsa namugun.son tasha sa)
Ahankali yace to naji yanxun wanka sanyi nayi exercise kafin magarib tayi ,saina je nasiyomiki ko”
Ihun murna tayi had’e da tsalle ta falla aguje ,girgiza kansa yyi had’e da lumshe sexy eyes d’in sa had’e da bude k’ofar dakinsa yashige.
Bayan sallar isha’i zubaida ta wuce dakinta ta rufe sbd gudun kada yah Yusuf yashigo yajata yaje yyimata hukunci sbd tun safe take tsammanin kiransa ama shiru har dare tana dar dar ta kwanta har bacci yyi gaba da ita…
Yah ele kuwa ankirasa agun aikinsa bedawo gd ba 10:30pm yadawo yasan kuma baby tayi bacci.
Ice cream d’in yasa mata a frige d’in da ke parlour sa ya wuce yyi wanka ya kwanta agajiye ,amma bacci yaki zuwa ,daya rufe idonta fuskar baby ce data iftinsa yake gani…
Sai ransa tabasa bbu komai shakuwace kawai yyi da ita babu wani abuda haka yyi bacci.
Baby itama anata bangaren da k’yar tayi bacci dan har kuka tayi dabata gansaba,amma dasu Habiba da Fatima suka tambayeta meyasa take kuka? “
Sai tace gdn su ta tuna”
Washe gari….ko brush yah Suleiman beyiba yana gama azkhar yafito yanufi part d’in Ummi.
Tun a waiting parlour yakejin sweet voice d’in ta tana karatun alkur’ani mai girma .
Koda yaga bbu kowa a parlourn sai ya nufi dakin dasu baby suke ,amamakinsa saiyaga ,daka take karatun sukuwa su Fatima sunata bacci ..
Kuri yyi mata da kyawawan idanunsa yana aikin kallo ,azuciyar sa yace masha ALLAH ,saiya tuna yyi burin ifti tayi hadda yana gab dasakata skul din ta bata!
Baby kuwa ta na kai aya tayi shiru had’e da tashi zata raba ta gefensa ta wuce “dan ita aganinta sbd baya sonta yaki dawowa jiya.
Sautin tafiyar ta tadawo da shi hayyacinsa” ahankali yace baby me kikewa fushi ?har bazaki gaidaniba zaki fita dukda dama nima ba gunki nazoba!
Har cikin ranta taji bbu dadi ,amma bata nunaba ,afili tace hmmm hakane ina kwana?”
Yace bazan amsaba sbd rokar gaisuwar nayi!
Ahankali tace am dan ALLAH yah Suleiman aromun wayarka.
Wani iri yaji shi yafiso tace yah ilee,amma jintace yah Suleiman saiyaji wani iri”
Kallonta yyi yanaso su hada ido taki yarda “murmushi yyi yace me zakiyi da wayar ne ?” Bacin kince mun bazaki sake tambayata waya ba.
“Ahankali tace na manta ne shiyasa ,amma kabarshi zan karbi ta Ummi .
Jiyayi kamar be kyautaba ” sai tace muje yanxun kikarbi ice cream dinki tukum “
Bata kallesaba tace ah ah na koshi !bata jira amsarsaba ta fice idonta taf da kwallah,saidai bata bari yaganiba…
Jiyake kamar yaje yajawota tadawo k’ila ma fushi tayi ,jiyayi besan zama dakin ,da sauri yafito da ga dakin ,awaiting parlour yasami baby tana waya da Mlm sai dariya take har wushiryarta ta fito.
Shagala yyi da kallonta koda taji muryar shi suna gaisawa da Ummi sai kawai cikin shagwaba tace Abba ina yah Abbas d’ina yake ?”shine ko tambayata bayayi…..Dede iya nan yah Suleiman yaji da sauri yabar parlourn Ummi na masa mgn amma yace bara yadawo.
Yabar parlourn ne sbd yadda yakejin zuciyarsa na masa zafi ,gudunSa kada allurarsa ta motsa yyi danyen aiki ..lolx yasa yabar parlourn.
Amma jiyake wlh da ayanxun yaga Abbas saiya harbesa sbd besan meyasa yake jin xafinsaba?”
Yana fitowa da nufin Yakima part din sa kawai yaga wata mace da police 3 biyu mata daya namiji..
Koda yaga sunyi part din mm zulai sai kawai ya wuce dakinsa da kudurin yiwa baby hukunci akan kiran wannan gajan Abbas din datake yi …
Mm zulai na zaune tanata zulimin yaya zatayi sbd yaune wa’adin da Laure ta bata,harta yanke shawarar ta sitar da plasma d’inta ta ji sallamar ta.
Wani mugun fad’uwa…….
Share
????????mmn fareesa ce
AWESOME WRITER’S ASSO.????
(palace of excitation and pleasant writer’s)
INA TARE DA ITA!
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
Story &written by mmn fareesa
Ina taya yan uwa musulmi murnar sallah ,ALLAH yamaimaita mana ya karbi ibadummu ..ameen
Wannan page nakine kawata halak malak mmn Nurul hooda(marubuciyar Rayuwar nur) kiyi yadda kike so da shi ,nagode sosai da kulawarki gareni????????
BANMANTA DAKUBA…mmn shukra novel ina alfahari daku hakik’a kun nuna min kauna da karamci bbu grp din Dana taba ganin yanuna mun kauna kamarku..inaji daku kunadabanne azuciyar mmn fareesa.????????
????67&68
Wani mugun fad’uwa gaban mm zulai yyi ganin su….cikin inda inda ta kalli Laure wacce ke cika tana batsewa yyinda yan sanda 2 maza ke bakin k’ofar parlourn, maccen na kusada laure.”
Cikin bada oder Laure tace itace wannan intayi musu ki jata kutafi da ita “
Ta fada tana nuna mm zulai… Adaidai nan zubaida da Rukayya suka shigo cikin parlourn fuskarsu da alamar tambaya ganin police a part d’in ” .
Cikin bada oder Laure tace itace wannan intayi musu ki jata kutafi da ita “
Ta fada tana nuna mm zulai… Adaidai nan zubaida da Rukayya suka shigo cikin parlourn fuskarsu da alamar tambaya ganin police a part d’in ” .
Cikin mamaki mm zulai ta ce Laure ni zakiyiwa wannan tozarcin ?”acikin zuria ta ,kinmanta amincin dake tsakanunmu…..dakatar da ita tayi had’e da cewa ke mlm kada kibata mana lokaci kinsani ni indai kan kudine to wlh bbu abinda bazan iyaba….ke kin mance tozarcin da kikayi gurin cin amanar masu kyautata miki,kika batar musu da……da sauri mm zulai ta toshe mata baki ganin Rukayya nabinta da kallo.
Tsaki Laure taja tace inkinada kudin kibamu muwuce salin alin kibamu muwuce dan wlh ki kudi ko mutafi dake.
Salati kawai su zaibada keyi Rukayya kuwa harda kuka da gudu ta nufi part d’in Abba abdullahi, ita kuwa zubaida ta tafi dan kiran yaseer “
Police guda yace gsky kuna bata mana time!
Laure tace wa maccen takama mm zulai su tafi ….ido mm zulai ta zaro tana Neman hanyar guduwa had’e da cewa kubari sudawo zasu Baku kudinku ko kidauki wani abu na kud’i a parlourn nan.
Laure ta harareta had’e da cewa kudi nazo Karba koke inbabu mutafi dake sai anbani kudin jamaa sannan insa asakeki…tafad’a had’e da matsawa kusada mm zulai itada police din suka kamata…adaidai nan Abba dasu zubaida da yaseer suka shigo parlourn.
Police guda yace gsky kuna bata mana time!
Laure tace wa maccen takama mm zulai su tafi ….ido mm zulai ta zaro tana Neman hanyar guduwa had’e da cewa kubari sudawo zasu Baku kudinku ko kidauki wani abu na kud’i a parlourn nan.
Laure ta harareta had’e da cewa kudi nazo Karba koke inbabu mutafi dake sai anbani kudin jamaa sannan insa asakeki…tafad’a had’e da matsawa kusada mm zulai itada police din suka kamata…adaidai nan Abba dasu zubaida da yaseer suka shigo parlourn.
Abba yyi gyaran.murya had’e da tambayar yan sandan lfy?”dan dama yatsani huddar da mm zulai keyi da Laure,Dan haka ko inda Lauren take be kallaba.
Nan suka kora masa bayani ,bbu alamar damuwa afuskarsa yace bbu damuwa kutafi da ita inta biyaku kwa saketa”
Cikin kuka Rukayya da zubaida ke rokarsa ya biyasu kudin su sake musu uwa”wani mugun kallo yyi musu had’e da cewa duk Wanda yasakemun magiyar nabiya ko kuka sanar da abbu dan yabiya ban yafe masaba !kuma ban amince asiyar da wata kaddara dan biyan kudinba sbd ban aiketaba”yana fadar hakan yaficeyabar parlourn…
Cikin kuka Rukayya da zubaida ke rokarsa ya biyasu kudin su sake musu uwa”wani mugun kallo yyi musu had’e da cewa duk Wanda yasakemun magiyar nabiya ko kuka sanar da abbu dan yabiya ban yafe masaba !kuma ban amince asiyar da wata kaddara dan biyan kudinba sbd ban aiketaba”yana fadar hakan yaficeyabar parlourn…
Mm zulai in hankalin ta yyi dubu to tashe yake bata taba jin tayi nadamar abinda tayiba sai yanxun dan ta tabbata da tanada halin kirki anajin dad’in ta gidan hakan bazai faruba,tuni idanunta sukayi jajir…Zubaida ce ta katse mata tunani gun cewa yaseer ko akwai kudi gunsa “fuska bbu walwala yace ko N 50 bashida ita…
Tabe baki Laure tayi tace muje ,bbu musu aka tasa keyar mm zulai sukayi gaba ” yyinda su zubaida keta faman kuka suna tsinewa laure,..
Haka suka fita get suka Sata amota suka nufi station da ita,yyinda me gadin gidan keta faman mamakin me mm zulai ta yiwa police?”
******
Su Ummi kuwa basu san meke faruwaba suna part d’in su suna break fast har abbu ya fita sannan Habiba da Fatima suka tafi skul…
Baby ita daya a parlourn zaune ta yi jigum sbd duk gidn yyi mata bbu dadi sbd su Fatima na skul.shiru tayi tana tambayar kanta miyasa yanxun batajin San Abbas azuciyarta ?”dukda tasan dole yanxun ta ciresa aranta tunda anbadata ga wani “ko dazun dasuna waya da Mlm dan tabawa yah Suleiman haushi tace ina yah Abbas din yake,amma yanxun ko tunasa batasonyi ….murmushi tayi data tuna mlm yace karshen satin nan zaizo dasu inna klw da bb atine da Jidda su ganta…muryar Ummi ce ta katseta gun cewa baby kinyi shiru ko?”
Sunbarki ke daya bbu metayaki fira ko,sunkuyadda kanta tayi tace eh Ummi”race to amma ke kingama secondary skul din ki?”tace ah ah.
Amma ss2 nike “Ummi tace babu damuwa zaki cigaba kinji” murmushi tayi batace komai ba.
Su Ummi kuwa basu san meke faruwaba suna part d’in su suna break fast har abbu ya fita sannan Habiba da Fatima suka tafi skul…
Baby ita daya a parlourn zaune ta yi jigum sbd duk gidn yyi mata bbu dadi sbd su Fatima na skul.shiru tayi tana tambayar kanta miyasa yanxun batajin San Abbas azuciyarta ?”dukda tasan dole yanxun ta ciresa aranta tunda anbadata ga wani “ko dazun dasuna waya da Mlm dan tabawa yah Suleiman haushi tace ina yah Abbas din yake,amma yanxun ko tunasa batasonyi ….murmushi tayi data tuna mlm yace karshen satin nan zaizo dasu inna klw da bb atine da Jidda su ganta…muryar Ummi ce ta katseta gun cewa baby kinyi shiru ko?”
Sunbarki ke daya bbu metayaki fira ko,sunkuyadda kanta tayi tace eh Ummi”race to amma ke kingama secondary skul din ki?”tace ah ah.
Amma ss2 nike “Ummi tace babu damuwa zaki cigaba kinji” murmushi tayi batace komai ba.
Kallonta Ummi ta yi ,tanajin dad’in cewa ita yah Suleiman zai aura ,dan takura yarinyar Nada kunya ,kawaici ,San in girman nagaba da ita,uwa uba kuma ilimin addini.
Tashi Ummi tayi tace to baby ni nashiga ciki tunda kunya ta kikeji!murmushi tayi ,bacci bace komai ba. nan Ummi ta wuce bed room d’in ta.
Yah Suleiman kuwa koda ya isa part d’in sa ,shiryawa yi cikin kakinsa ya wuce ko kallon part d’in Ummi beyiba dan mugun haushin baby yakeji dan ko break beyiba tayi tafiyarsa .
******
Bangaren su zubaida kuwa byn anfitada mm zulai, Rukayya ta dubu yaseer tace gsky yaya kaje kayi y’ar buga buga ko dakone kayi kaje kakai kudin nan afito mana da mahaifiyarmu…..shiru tayi sakamakon mugun kallon da yaseer ke jifar ta da shi”cikin hayayyak’owa yace bakida hankali!nayi miki kama da Wanda zaiyi dako?
Bangaren su zubaida kuwa byn anfitada mm zulai, Rukayya ta dubu yaseer tace gsky yaya kaje kayi y’ar buga buga ko dakone kayi kaje kakai kudin nan afito mana da mahaifiyarmu…..shiru tayi sakamakon mugun kallon da yaseer ke jifar ta da shi”cikin hayayyak’owa yace bakida hankali!nayi miki kama da Wanda zaiyi dako?
Cikin mamaki zubaida ke dubarsa had’e da cewa lallai ma yah yaseer amma kacika butulu ,yo kobakai takashewa kudin nanba aika biya mata su kota halin k’ak’a sbd matsayinta na mahaifiyarka balle kai ta kashe mawaa…
Afusace yace wlh ko kimun shiru ko kuwa dg ke har ita na muku shegen duka zaku tamun surutai aikin banza yyi ficewarsa…
Zama zubaida ta yi tana kallon Rukayya dake kuka dan ko break fast basuyiba ,murya ashake tace ni yanxun nasan ko munje gun yah Suleiman da Ummi bazasu sauraremuba ,sannan ga furucin da Abba yyi…Rukayya tace hmmmm kada ki manta da irin abubuwan da mama ta musu ,yanxun dasunajin dad’in zama da ita har haka ta faru .
Kiduba ki gani duk watan duniya sai yabata 10k yabawa mai aikinta 3k ,sannan duk byn kwana2 tabawa yah yaseer 2k sbd skul yan zun da abubuwan dasuka faru suka faru yana basu?”
“Tace ah ah”
Rukayya tace to gashi kullum sai tace batada kudi da kuwa aibata haka Dan haka muyita addua amma ni ma ban bada goyon bayan mujeba .
Ajiyar zuciya zubaida ta yi tace ni yanxun da ace banma yah Yusuf laifiba dasai naje gun sa nasansa da tausayi to inajin tsoro.
Shiru sukayi sunajin zuciyar su bbu dadi ,yyinda nadamace fal aranxubaida..
________________
Da misalin karfe 1:30pm Abbas ne adaidai k’ofar gidansu yah Suleiman ,byn yyiwa mai gadi bayanin gun wadda yazo nan ,take yasanar da Ummi kan baby tayi bako..
Ita kuwa Ummi atunaninta duk danginsu baby ne dg kauye sai ta kalletaba suna cin abinci itadasu Fatima tace to baby kinji kinyi bako?”
Murmushi yake tayi taje ta wanke hannuwanta dan haka nan ta ji gabanta na fad’uwa kuma batayi murna da zuwansaba.
Mayafin jallabiyyiar dke jikinta tayi rolling da shi kamar yadda Fatima ta koya mata ta fito tana cewa hbiba da Fatima suxo su rakata .
Kallon agogo sukayi ganin :145 pm sunsan 2:00 pm yah Suleiman kedawo sunajin tsoron yasamesu dukda sunsan ba zance bne suke.
Nan sukace taje suna xuwa ,nan ta fice da drinks a hannunta.
A compound din gdn ta hangosa zaune farar kujera ga daya agefealamar ita zata zauna.
Bbu laifi yyi kyau cikin milk shadda ,saidai kallo daya tamasa taga ne yah Suleiman yafisa komai duk da ada sadda suna kauye gani take yafi duka mazan kauyen komai.
Asanyaye ta isa gun da da sallama had’e da murmushi ,baki washe yake kallon ta ganin ta goge tasake kyau da wayewa .
Zama tayi had’e da cewa yah Abbas sannu da xuwa ,cikin murna da farin ciki yace yauwa my dear kece kuwa ?”
Kinga yadda kika koma ?”kai alhmdllh nagode ALLAH daya baiya namun ke my wife…
Jitayi gabanta yafadi dayace haka Dan tasan tabbas besan anbadata ga waninsaba.
Kafin tayi mgn taga get man yabudewa yah Suleiman get ya cinno hancinsa motarsa….????????????
Ga zaki ga kura????????
share..
????????mmn fareesa ce✍✍
AWESOME WRITER’S ASSO..????
(palace of excitation and pleasant writer’s)
INA TARE DA ITA!
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
Story & written by mmn fareesa
Wannan page din nakune INA TARE DA ITA fans club gsky naji dadi sosai da comments dinku na jiya dan yafi na kowa????????
NOT EDITED
????69&70
Kafin tayi mgn taga get man yabudewa yah Suleiman get ya cinno hancin motarsa ….wani irin bugawa kirjinta yyi sbd tunawa datayi da warning d’in da yah Suleiman yyi mata game da maganar Abbas din agabanshi…
Shikuwa Abbas kallon ta yake yanata zuba surutunsa har yalura tana duniyar tunani”fuskarsa ya matsa gab da tata yahura mata iskar bakinsa….adede nan Yah Suleiman dakeyin parking idanunsa suka hasko masa baby da wani gab da juna dan saiyaga kamar kissing d’in ta zaiyi..
Wani mugun burki yaja,yana huci yafito azafafe ko murfin motar be rufeba yanufi gunsu.
Wani irin zafi da k’una yakeji azuciyar sa afili yace gsky yarinyar nan ta rainani ,amma zanyi maganinta dg shi har ita,yafad’a idanunsa sunyi jajir zuciyarsa nace masa ko shine ABBAS?”
Azafafe yakoma mota yaciro bindigarsa yanufo gunsu…
Shikuwa Abbas kallon ta yake yanata zuba surutunsa har yalura tana duniyar tunani”fuskarsa ya matsa gab da tata yahura mata iskar bakinsa….adede nan Yah Suleiman dakeyin parking idanunsa suka hasko masa baby da wani gab da juna dan saiyaga kamar kissing d’in ta zaiyi..
Wani mugun burki yaja,yana huci yafito azafafe ko murfin motar be rufeba yanufi gunsu.
Wani irin zafi da k’una yakeji azuciyar sa afili yace gsky yarinyar nan ta rainani ,amma zanyi maganinta dg shi har ita,yafad’a idanunsa sunyi jajir zuciyarsa nace masa ko shine ABBAS?”
Azafafe yakoma mota yaciro bindigarsa yanufo gunsu…
Baby kuwa tunda ta ga yadoso gurunsu atsorace ta kalli Abbas daketa tambayar ta tunanin me take haka?”
Murya na rawa sbd tsoro tace pls yah Abbas kabar gidan nan yanxun ga yah Suleiman nan kuma wlh zai iya maka illa dan zafin zuciya ne da shi”
D’agowa Abbas yyi yahango jarimi ,sadauki ingarman namiji cikin kakinsa na sodoji. yanufosu sai kuma yaga yajuya gun motarsa.
Da sauri yace wanene shi ?”meye matsayinsa agunki? da kika tsorata dan yaganmu tare da ke matsayina na Wanda zaki aura…..maganar ta mak’alemasa ganin yah Suleiman din yasake nufosu da bindiga ahannunsa.
Salati baby tayi sai hawaye shar afuskarta ta San lallai yau me kwatar Abbas gunsa sai ALLAH .
Murya na rawa sbd tsoro tace pls yah Abbas kabar gidan nan yanxun ga yah Suleiman nan kuma wlh zai iya maka illa dan zafin zuciya ne da shi”
D’agowa Abbas yyi yahango jarimi ,sadauki ingarman namiji cikin kakinsa na sodoji. yanufosu sai kuma yaga yajuya gun motarsa.
Da sauri yace wanene shi ?”meye matsayinsa agunki? da kika tsorata dan yaganmu tare da ke matsayina na Wanda zaki aura…..maganar ta mak’alemasa ganin yah Suleiman din yasake nufosu da bindiga ahannunsa.
Salati baby tayi sai hawaye shar afuskarta ta San lallai yau me kwatar Abbas gunsa sai ALLAH .
Shikuwa yah Suleiman wani mugun kallo yake jifarsu da shi yana ganin duk Dan sbd Abbas din ko waye take zubda hawayenta sbd shi bata sonsa aidama be manceba tace bata sonsa Abbas take so.
Kamar yadda shima baya sonta IFTI ce aransa…tuni yasake zuciya bbu annuri a fuskarsa ya ida isa gunsu..
Abbas kuwa daurewa kawai yake amma hankalinsa inyyi dubu tashe yake sbd yalura bbu sassauci afuskar yah Suleiman din .”
Kamar yadda shima baya sonta IFTI ce aransa…tuni yasake zuciya bbu annuri a fuskarsa ya ida isa gunsu..
Abbas kuwa daurewa kawai yake amma hankalinsa inyyi dubu tashe yake sbd yalura bbu sassauci afuskar yah Suleiman din .”
Cikin tsawa had’e da karaji yace kai dan k’auye !dak’iki me yashigo dakai gidan mutane?”bbu izininsu…..da sauri baby ta katsesa da pls yaya kayi hkuri wlh na laifinsa bane laifinane amma yah Abbas be…..wani gigitaccen mari yawanko mata “saida taga stars namata shawagi tuni tadafe gurin tasaki k’ara.. Abbas yyi karfin halin cewa gsky wannan ba adalci bne dazaka kamata kadaketa sbd..wata wawar fincika yah Suleiman yyi masa had’e da makasa jikin bango atake bakinsa yafashe.
Cikin isa yah Suleiman yace yes na mareta sbd na isa ne kuma kaima yanxun zan Nuna maka isata ta hanyar yimaka hukunci da laifinka duk da nasan.bakasan wanene niba!
Tuni yasaita bindigarsa zai harbi Abbas ….da sauri baby dke tsaye dafe da kunci tana kuka tamatsa gaban Abbas cikin dakiya tace ah ah ni zaka kashe bashiba ,ta fad’a had’e da tare Abbas d’in kafin yah Suleiman yyi wani abu yaji Abba abdullahi na masa tsawa had’e da cewa kada kasake kayi Harbin nan….tuni yah Suleiman yyi wurgi da bindigar ya finciko baby da hannu daya ,hannudaya yakaiwa abbas wani wawan punch a fuska tuni hancinsa yafashe yyinda Abba ya iso afusace ya wanke yah Suleiman da mari had’e da cewa me yamaka ?”
Cikin isa yah Suleiman yace yes na mareta sbd na isa ne kuma kaima yanxun zan Nuna maka isata ta hanyar yimaka hukunci da laifinka duk da nasan.bakasan wanene niba!
Tuni yasaita bindigarsa zai harbi Abbas ….da sauri baby dke tsaye dafe da kunci tana kuka tamatsa gaban Abbas cikin dakiya tace ah ah ni zaka kashe bashiba ,ta fad’a had’e da tare Abbas d’in kafin yah Suleiman yyi wani abu yaji Abba abdullahi na masa tsawa had’e da cewa kada kasake kayi Harbin nan….tuni yah Suleiman yyi wurgi da bindigar ya finciko baby da hannu daya ,hannudaya yakaiwa abbas wani wawan punch a fuska tuni hancinsa yafashe yyinda Abba ya iso afusace ya wanke yah Suleiman da mari had’e da cewa me yamaka ?”
Beyi mgn ba idanunsa sunyi jajir jijiyoyin kansa duk sun mik’e rad’o rad’o, yanajin zafin hanasa da Abba yyi yama Abbas hukunci……sai botsare botsare take tanaso yacikata ta taimakawa Abbas ganin halin dayake kuma sbd ita”amma yarik’e ta gam.
“Abba ne daya lura yah Suleiman bazaiyi bayaniba sbd dokin zuciyar dayahau ” yasa Yakama Abbas suka nufi get .
Shikuwa gogan ganin abinda baby keyi yasake bata masa rai azafafe yadauketa da bindigarsa yyi part d’in sa da ita tanata ihu da kiran sunan Abbas din.
Abba kuwa suna fita saiga motar yah Yusuf tuni yatsayar dashi suka shige hade da nufar asibiti.
Bayan duk anbasa treatment d’in da yadace aka samasa drip had’e da yimasa allurar bacci sannan Abba yakira abbu yace su had’u a asibitin.
Shikuwa yah Yusuf yanufo gd yana tambayar kansa wanene wancan saurayin ?”kuma waye yajimasa ciwo haka acikin gidan?”
“Xuciyarsa tace yah Suleiman ne”
Shiru yyi had’e da yin parking yafito yanufi part d’in su…zubaida dke kallonsa ta window tana Dakon zuwansa tun dazun ,jitake kamar ta bisa saidai zuciyarta nace mata hmmm kije kici dukaba….
**********
Abbu kuwa byn yaje asibitin nan Abba yyimasa bayanin iya abinda yasani game da abbas,ajiyar zuciya yyi yace hmmmm wannan Yaro ALLAH yarabasa da Wannan zafin zuciya tasa! Yanxun dabakazoba fazai iya kissan kai “oh ALLAH yakyauta ,amma yanxun mujira asallamesa muwuce gd naga Suleiman din yyimun bayani meye hujjarsa na zubarwa da wannan Yaro jini.
Abbu yyi ajiyar zuciya afili yace gsky yaya Wannan karon zan yadda kwallon mangwaro na huta da kuda..
Abbu da mamaki yace mekake nufi?”
Abba yyi masa bayanin abinda yafaru da mm zulai dg karshe yace datadawo takardar sakinta zanbata nagaji wlh bazan iyaba ,mace daya nasan samun hawan jini da bacin ciwon zuciyar data samun…
Cikin rarrashi da ban baki abbu yace ah ah bazaa yi hakaba kodan sbd y’ayanta,kak’ara hkuri dan ALLAH kaje kabiyasu ayo Belin nata….katsesa yyi da cewa ah ah wlh kokai ban amince ka biyaba gwara abarta can kotasaduda da duniya….
Kiran sallar laasarne yasa suka fita masallacin , kafin sudawo ya farka ancire masa drip,bbu laifi jikin yyi masa sauki saidai yasha alwashin bazai koma gidan su baby ba yanxun zai koma kauye ko da dare ne ya isa”sbd yatsorata da sojan nan dan yatabbar mutumin bashida imani,inbachin yanada sauran shan ruwa da sai dai wani bashiba ,saidai yasha alwashin daya sauka gd zaije gun mlm yyimasa bayani ,wanene sojan nan?”meye matsayinsa agun nah nah? “””””
Saurin tashi yyi ganin bbu kowa a room d’in dan beso ma su had’e da Abba daya taimakesa yakasa asibitin, yyi saurin ficewa yyi tasha yahau motar garinsu…
Su abbu nadawowa suka sami room d’in wayam,bbu Abbas bbu alamarsa ,nan suka tambaya a reception akace ai ya fita ,abbu yacewa Abba to shikenan ALLAH shi kyauta muje yanxun gd ni naga Suleiman din dolensa yyimun bayani da haka suka nufi gd…
———————————–
Bangaren mm zulai kuwa tun amota take hawaye tana gayawa Laure saita d’au fansar abinda Tamara,dariya Laure tayi tace hmmm wlh zakijawa kanki natona abinda kika binne….cikin ko inkula mm zulai ta ce eh ai harda ke ,baki daya zaki tonama asirin …..police guda yace malamai kuyimana shiru,tsit sukayi harsuka iso aka saka mm zulai cell,aciki tasami wasu mata 8itace ta Tara ta tsorata ain in dan bata taba zuwa police station ba sai yau jiki bbu kwari ta zauna aka rufesu ciki.
Sai kallon su take tana Dade hanci sbd wari da zauri da gurin keyi,tuni tafara jin tukar amai sbd ko break batayiba aka taho da ita.
Kakarin amai ta fara …cikin matan dake cell din wata tantiriya y’ar tasha ta watsawa mama zulai mugun kallo had’e da cewa ke karamar y’ar iska! Zakixo Okinawa mutane iyayi d hura hanci ke mai tsabta harda yunkurin amai ko?in har da gske ke me tsabtar zuciya ce bazakiyi laifi akaiki police station….afusace mama zulai tace ke matsiyaciya karamar y’ar bariki me ruwanki dani dazakizo kinamun halin dabbanci…
Sai kallon su take tana Dade hanci sbd wari da zauri da gurin keyi,tuni tafara jin tukar amai sbd ko break batayiba aka taho da ita.
Kakarin amai ta fara …cikin matan dake cell din wata tantiriya y’ar tasha ta watsawa mama zulai mugun kallo had’e da cewa ke karamar y’ar iska! Zakixo Okinawa mutane iyayi d hura hanci ke mai tsabta harda yunkurin amai ko?in har da gske ke me tsabtar zuciya ce bazakiyi laifi akaiki police station….afusace mama zulai tace ke matsiyaciya karamar y’ar bariki me ruwanki dani dazakizo kinamun halin dabbanci…
Azafafe tayi gun mm zulai had’e da mata wawar fincika tacigaba da jibga ,tun mm zulai na iya ramawa harta tagayyara sbd batayi break ba,tuni matar ta kumbura mata fuska ,sukuwa sauran dama tsoron matar suke basuce komai ba harta gaji ta kyale mm zulai din ta yi kwance yashe kamar kayan wanki.
Zuwa 12:00 har jikinta yyi zafida zazzabi da ciwon kai, mace daya ce mai dan tausayi tasanar da Wanda yakekae musu abinci ,yaje yakarbo magani yakawo ,byn taci abincin da ko almajiri bazata iya bashiba tasha maganin ,tana tuna yayanta da gd tana hawaye…
Yah Suleiman kuwa..
Share..
????????mmn fareesa ce✍✍