Uncategorized

MATAR UBA 21

????????????????????????????????     *MATAR UBA*

????????????????????????????????

Daga Alkalamin ✍️

      

       *Milly*

                   Fadilah Yakub

                 *(MILHAAT)*

*????MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION????????️*

                   *M. W. A*

 *Bismillahir Rahmanir Rahim*

 “`NOT EDITED

CHAPTER 21“`

????????????????????????????????

NOT EDITED

” To am sorry yanzu me abunyi?”

Iska ya hura Mai zafi kana yace “zan Fara zuwa aikin”

Mamakine ya kama faisal anfi shekara uku Ana bin say ya karb’i aikin Nan Amma Taki kwasam Rana d’aya ya amince tabbas Yana kaunar yarinyar Nan sosai.

“Toh hakan yayi Amma ka Fara Samar da hajiya tukanna kaji me zata ce”

” Okay insha Allah zanyi hakan,sai da safe”

A tare suka katse wayar.

????????????????????????????????

“Gaskiya nana al’amarin mutummin Nan ya fara bani tsoro yau ki manin sati biyu kenan Yana bacci sannan babu Wanda yazo neman sa”

” Abban Yesmin Nima abin na damina ,ace babu Wanda yazo neman sa,Allah dai ya bashi lafiya”

Ya Asma da “Ameren”

Faisal da Hashim na gani zaune,Hashim ya bugu uban tagumi,Faisal Ne ya dafe kafad’ar sa yace “Take it easy man,komai yayi zafi maganin sa Allah”

Huci yayi Mai zafi kana yace “yazanyi Faisal,wallahi duk duniyar ta daina min dad’i,na tsani yarinyar Nan na tsane ta and now I have to pretend Ina son ta duk bugun numfashina soyayyar Asiya ke karuwa a zuciya ta a yayin da kiyayya da tsanar Safiyya ke karuwa a Raina,wallahi wallahi idan wani Abu ya same ta sai na ga gatan su wallahi sai na say a d’aure ta da ita da uwarta”

“Allah shi kyauta,Amma ya kukayi da mummy ne ta amince da maganar auren kuwa?”

” Bata amince ba” Yana maganar ya d’auki juice dake gaban sa ya tsiyaya a glass cup sai da yayi sipping kana ya d’aura da fad’in “Na rasa yanda zanyi yau da two weeks Kenan,Ina gudun Kar Safiyya ta gane cewar game muke”

“Kar ka damu insha Allah baza ta gane  ba,Kai ma dai Hash baka jin shawara wallahi,tun da ka dawo daga kasar waje ake ta binka ka Fara zuwa company kaki zuwa ka bar bare akai baka san rayuwar Nan tamu ta lalace

ba mutum ba abin yarda bane ba”

“A wannan halin zan Fara aiki? Ta ina zan Fara bazan ma iya concentrating ba”

” Hakane Amma Ina da shawara,Ina ga shine kad’ai mafita da ya rage Mana”

Ajiye glass cup d’in dake hannun sa yayi yace “uhmn Ina sauraron ka”

Magana suke kasa kasa Wanda na kasa ji, (nace idan tayi tsami zanji)

Murmushi Hashim yayi yace “Kai Alhamdulillah nagodewa Allah da ya had’a Ni da aboki irin ka hakan kawaii za a yi”

” Toh yanzu kaga bamu ga ta Zama ba,tashi zakayi  Muje mu nemi mafita”

Tashin su ke da with wayar Hashim ta Fara ringing Ciro wayar yayi daga aljihun sa Yar karamar tsaki ya jaa like, Faisal ke kallon sa irin kallon wa ke Kiran ka? 

Chan ciki yace “yarinyar Nan ta dame ta takurawa Rayuwata”

Cikin kallon rashin fahimta Faisal yace ” Wace yarinya Kenan fa?”

“Badiyya Mana ban San me take nema a guna ba,kwanaki ta daina kirana yanzu kusan sati uku Kenan take damina kullum sai ta Kiran Sam Bata da zuciya wallahi mtsww”

Murmushin gefen Baki Faisal yayi yace ” Haba Kai kuwa sati uku fa kace? Kuma baka damu da kaji Kiran da take maka ba?”

” Ban damu ba,bana son ta ita Kuma ta makale min,Ni ban San meyasa matan yanzu Basu da kunya ba,Wai ace su Rika bin na miji da wanne zanji Dan Allah,da shaid’aniyar Nan Safiya zanji ko da ita?”

” Duk da hakan dai Badiyya Bata chanchanci Haka daga gare ka ba, yarinyar Nan ta nuna maka so iya so sabida laifi kalilan da ta maka sai is d’auki Karan tsana ka d’aura Mata, Allah da kansa kullun cikin sab’a Masa muke kuma yake yafe Mana,kayi hakuri ka saurare ta ko da kuwa baza ku cigaba da soyayya ba”

Huci Hashim yayi yace “Amma Faisal kasan babu macen Dana so a Rayuwata kamar Badiyya,naso ta irin son da ban tab’a yiwa wata ‘ya mace a duniya ba,Amma taci amanata”

” Na sani, na sani Hashim let the bygones be gone please kamanta da duk wannan ya kamata ka saurareta kaji me ke faruwa”

” Toh naji zan kirata Amma ba yanzu ba”

” To ba matsala take your time but jar fa ya wuce yau d’in Nan”

” Naji naji mu tafi ko?”

Murmushi kawaii Faisal yayi yabi bayan Hashim.

Kwance take ajikin Sa suna kallon American film Mai suna RUSH HOUR, wayar Abban Yesmin ke ringing tun d’azu ankira yafi sau uku,ganin sabon number shiysa bai d’aga ba,Nana ganin Kiran yayi yawa Tace “Ya kamata ka d’aga Kiran Nan Naga Mai Kiran a matse yake”

Yar karamar tsaki yayi yace Miko min please” tashi tayi Mika Masa kana ta koma ta kwanta a jikin sa, kwanciyar ta yayi dai dai da shigowar wata Kiran, duka biyu ya d’aga da “assalamualaikum”

Daga d’ayan ‘bangaren aka amsa da ” wassalam am sorry to disturb you sir”

“Is ok who am I talking to?”

Ya amsa da “Dr Hassan from Doma hospital”

” Oh am so sorry,how may I help you?”

“Good news sir, the person you brought to our hospital just woke up”

Abban Yesmin min baisan sanda ya ture ta ya zauna ba yace “Are serious? When did he woke up?”

“About an hour ago”

” Okay okay am on my way now”

Sai da ya katse wayar yaga ya ture ta har kasa ita kuwa sai tura Baki take Taki tashi Yana ganin halin say take ciki da sauri ya nufe ta Yana fad’in “am sorry baby” had’e da d’aga ta ya d’aura ta akan dugawar sofar da suke zaune akai, bata ce Masa komai ba a Karo na biyu ya kuma fad’in “sorry baby Baki ciwo bako?”

Kai kawaii ta d’aga Masa kana Tace “Wai me aka ce maka ne Haka? Duk ka fita hayyacin ka” tana maganar cikin shagwab’a, Murmushi yayi yace “wallahii daga asibiti ne Wai mutummin Nan ya farfad’o Murmushi tayi da Yar karamar Dariya Tace “Dan Allah dagaske?yaushe?”

” ‘dazun Nan,yanzu tashi ki shirya Muje mu gano shi”

Ta amsa da ” to”

Tare suka haura sama suka shirya sannan suka sauko tare,yau shi da kansa ya bud’e mata motar ta shiga sannan ya zaga ya Danna was motar key Kai tsaye asibiti suka nufa.

Kai tsaye d’akin da baba Mai gadi ya nufa sukayi, hanne sharrar baccin ta take Bata ma San sun shigo ba,dundu Nana ta Kai Mata had’e da fad’in “shasha ke Baki san ba a gida kike ba dubi yanda Kika wangale Baki duk yawun bacci”

Murmushi Abban Yesmin yayi yace ” ke dai da ‘yar d’akin ki ba a raba ki da drama”

Maida kallon sa yayi ga baba Mai gadi da tunda suka shigo yake kallon su Abban Yesmin ya karasa kusa da shi yace “Sannu baba”

“Yauwa sannu”

“Ya jikin naka?”

” Da sauki Alhamdulillahi”

“To Masha Allah”

Maida kallon sa yayi ga  Nana yace “Bari na je office d’in Dr su that yasan mun Zo ko?”

” Ta amsa da to”

Yana fita ta Kara kusa da Shi,Tace ” sannu baba “Ya jiki”

Ya amsa da “sauki”

Kare Masa kallo tayi dakyau a zuciyar ta Tace “wannan kamaar Mai gadin Baraka”

Sai ji tayi yace ” Hajiya Ashe kece? Dan Allah kinji labarin Asiyah?”

Kallon sa take cikin rashin fahimta ” Asiya kuma ta ‘bata ne?”

Nan ya kwashe Mata duk abinda ta Faru, girgiza Kai tayi Tace “Ni kaina na manta ranar da naje gidan Baraka ban San duk wannan ba,Amma Kar ka damu insha Allah zan Nemo ta” tashi tayi ta bi bayan mijin nata.

A hanyar ta ta zuwa office d’in suka had’u dashi Nan ta kwashe komai ta fad’a Masa yace “Innalillahi was Inna ilaihirraji’un, gaskiya Baraka Bata da imani tabbasa Naga farar paper Amma ban bud’e ba,na Adana Masa shi har sai ya farfad’o Kuma ma paper na Nan acikin mota ta”

1 2Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button