NOVELSUncategorized

YAZEED 126-130

                 *YAZEED*
❤❤❤❤❤❤❤❤❤
                    Na
         Hapsat Musa
(Hapsy Baby)

®
Pure moment  of life writes
P.m.l.

126_130


_*Naga sakonku masoyana*_
_*Kowa yazabi gwaninshi*_
_*Amma wai kusan wadda*_ _*sukafi yawa??Amma*_ _*bazakujitabakina ba*????

“Muneera mekikace?”
“Dady cewa nayi na Aminche Zan K’ara zama Matàr Yaya Yazeed k’aro nabiyu.K’ar Kace Komai  don Allah.”

Mimi ta Kalli  Muneera tace
“Muneera zonan K’usa Dani”.
Muneera tashi tayi zauna Kusada da Mimi.

” Muneera Kin Aminche Dakanki Zaki Koma Gidan Yazeed Duk irin wahalar dayayi Miki ne.?”

“Mimi na Aminche Zan koma ko Allah munayimashi  Laifi muneni yayafeman  nima nayafemashi
Kuma don Allah karkuce Komai.”

M’ikewa tayi taruga  D’aki  Domin wani Kuka ya sub’ucemata
Fad’awa tayi Bisa Gado
“Na Aminche Zan Aurenka Badon inasonka ko Kad’an 
Albarkacin Dady ne da Mimi
Nayafemaka Abinda  Kayiman.”

Dady yajuyo wajen Mimi
“Kinajin wani Abun Allah.”?
” Naji Dadyn Yazeed sai mu godema Allah Bari naje nagyama Inna.”

Dady sallama yayi yashigo B’angaren Kaka
“Inna samun wuri yayi yazauna  samun wuri yayi
Kinji Abinda Muneera tace Ta Aminche zata K’oma Gidan Yazeed.”

Kaka cikin Murna
Tace “Alhamdullah Allah mungode maka.”
Dady shima Murna yadingayi 
Cikin Ranshi Amma bai nuna ma 
Domin Halin da Yazeed yake ci yana cikin Hali.

“Muneera.”

Juyowa tayi taga Ayman ce
Mi’kewa tayi zata Bar Da’kin
Ayman saurin Ri’ko Hannu tayi 
Muneera tace “Saka’rman Hannu sai Yanzu  zakiyimam magana dakikaji na Aminche da Auren D’an uwanki kiban Mamaki kinunaman ni ba taki Bace shine Naki meye Kuma yanzu zaki Rik’eman Hannu.”

“Kiyi Hak’uri sister  wallahi koda baki Aminche ba   Zan Miki Magana Kiyi Hakuri kidaina cewa Kuma keh ba yar’uwatabace kar kimanta iyayenmu cikin da’ya suke?.”

Daganan dai suka shirya

After 2dys

D’akin daAka Akwantar  da Yazeed ne Dady suka shigo sai yau ya Farfa’do
Yana ganin dady yafara K’oKa’rin Mi’k’ewa yake
Dasauri Dady ya isa Gareshi
Yajinginar dashi Ga Bango.
“Dady ta Aminche zata Aureni. Don Allah dady Ka roke’ta ta zama matata Ka’ro nabiyu.”

“Ka Kwantar da Hankalin ka Yazeed Muneera ta Aminche zata Koma kajiko.”

“Dagaske Dady ta Aminche..”

“Muneera ta Aminche K’aro nabiyu da Aurenka. Kaga Muneera tacika ya’ ba Abar wulan’katawa Ba  Bace.”

Rungume dady yayi Sai Kace ba Yazeed ba wadda ke Kwance magashiyan.
“Dady nagode  nayi Ma’ka Al’kawarin bazan sake wulak’ata Muneera ba insha Allah.”

Murna Yazeed yake Kamar me sai Kace ba Yazeed d’in nan ba Muskili Yau soyayya tafara Gasashi.

Janan ce da Muneera ke fitowa daga class sungama d’aukar Karatu

“Besty bai Kamata kib’oyeman damuwarki kwata_Kwata Kincanza Kamar bake ba pls Ki Fad’aman meke damunki Karki Manta mun D’auki Kanmu Tamkar ‘yan Gida d’aya.”

“Muje can nafad’amiki.
Inuwa suka samu suka zauna.

” Tawan  Nafad’amiki Dukkan tarihin Rayuwata daga Farko Haryazuwa yanzu.”

Nan tafad’amata   daga dawowar Yazeed daga maleshiya Haryazuwa yanzu

Janan Maida Numfashi tayi ta  kalli Muneera 
Dafatayi
“Kiyi Hak’uri Tawan kimanta da Baya  kiduba rayuwarki tabaya
Amma ki tabbatarma 
Yazeed ke ba Jaka Bace Jahila Bagidajiya Hakan zai sa ya hankalta Gaba koda yaga wani zaiyi Haka zai Haneshi.”

Janan tacigaba da rarrashin Muneera Hango Ayman sukayi tatafo wajen dasuke yasa tacema Muneera tayi shiru kar ta Fahimci wani Abu.

Jikin Yazeed ya warware tun lokacin da Dady yayimashi Alk’awarin zata Aureshi
Yau Doctor ya rubuta Musu takaddar sallama Akan ya kiyaye shiga damuwa Kuma.

Muneera tana D’akin Kwance taji shigowar mota 
Dagudu Ayman tafita dama sunyi waya da Mimi yau za’,a sallamesu
Muneera Gyara kwanciya tayi
Kamar mai Bacci.

Da Murna tazo ta taresu
Ganin 
“Dady Har Kun iso ne?”

“Eh”

“Sannu yaya Yazeed”
“Yauwa Ayaman”.

  DadyJuyowa yayi  “Kaje Kasamu ka  warwatsa   ka kwanta Kan Anjima inada magana dakai.”

Dady da Mimi suka shiga ciki

Yazeed juyowa ya Kalli Ayman
“Ina Muneera?”

“Tana D’aki.”
Gani tayi
Ya nufi D’akinsu

Yazeed tufa k’yaure D’akin yayi
Muneera tana Kwance Har B

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button