BAKINA YA JAMIN

BAKINA YA JAMIN

????????????‍♀️BAKINA YA JAMIN????????????‍♀️.

MALLAKAR????????.

DOCTOR MARYAMAH IBRAHEEM.

Marubuciyar????????.

TAWA K’ADDARAR KENAN!!!

AUTAR MATA
{rikitacciyar yarinyah!!!}.

And now????????.

????????????‍♀️BAKINA YA JAMIN????????????‍♀️.

بسم الله الرحمن الرحيم.

GODIYA…..

DUKKANIN YABO DA GODIYA SUN TABBATA GA ALLAHU SUBUHA NAHU WATA’ALA, TSIRA DA AMEENCI SUK’ARA TABBATA ZUWA GA FIYAYYEN HALITTAH MANZON TSIRA محمدرسولله صلله عليه وسلم

GODIYA….

HAR KULLUM BAZAN GAJI DA GODEWA ALLAH BA, DOMIN SHINE YA’ARAMAN RAYUWA DA LAFIYA HARNA KAWO WANNAN LOKACIN,IKON SANE YASA HARNA DAURA HANNAYENA DA SUNAN FARA RUBUTA WANNAN LABARIN….
DON HAKA NA GODE MASA NA K’ARA GODE MASA.

YA ALLAH INA ROK’ONKA KABANI IKON RUBUTA ALKHEREE KA HANENI DA RUBUTA SHARRI, YA ALLAH KASA DUK WACCE TA KARNCIN WANNAN LABARIN ALLAH YASA TAYI AIKI DA ALFANUN DAKE CIKINSA????????????????.


AREWA WRITER’S ASSOCIATION


????{Arewa ginshiƙin al’ummah}????


https://www.facebook.com/104534761033461/postsarewawritersassociation@gmail.com

JAN KUNNE……

WANNAN LABARIN K’IRK’IRARREN LABARI NE,DON HAKA A GUJI JUYAMAN LABARI TA WATA SIGA, DUK WACCE TA AIKATA MAKAMANCIN WANNAN NA BARTA DA RABBUSSAMA WATI……

NUSARWA……..

BANYI DAN WANI KO WATA BA, NAYI SANE DOMIN FAD’AKARWA TARE DA ILMANTARWA ,DAN HAKA A GUJI ZARGI, DUK WANDA YAYI DAI DAI DA MASA RAYUWAR ARASHI NE KAWAI…..

DA WANNAN DAMAR DANA SAMU ZAN MIK’A SAQON GODIYA ZUWA GA????????.

YAYANA???? AMINU D’AN KADUNA AMANAWA, UBANGIJI ALLAH YASAKAMA DA MAFIFICIN ALKHEREENSA YA BIYAMA BUK’A TOCINKA NA ALKHEREE DUNIYA DA LAFIRA ALLAH YADAFAMA A DUKKANIN LAMURRAN KA, YAKARE MAMU KAI DAGA SHARRIN MUTUM KO ALJAN, MATA TA GARI I PRAY BABBAN YAYA????.

TAKU TA DABAN CE???????? .

AISHA ABDULLAHEE IDREES {SHATU}BAJIDA BAKIN DAZAN YI MAKI GODIYA SAIDAI KAWAI ZURI’A TA GARI I PRAY????????.

ANTY HAUWAH {MMN USWAD} BANIDA BAKIN DAZANYI MAKI GODIYA SAIDAI KAWAI NACE ALLAH YAQARA DAUKAKA DA NISAN KWANA YA RAYA MAKI ZURI’ARKI AKAN SUNNAR MA’AIKI????????.

HUSSAIN 80K TAKA TA MUSAMMAN CE ALLAH YAKAWOMA MATA TAGARI YA QARA DAUKAKA DA NISAN KWANA YASAWA RAYUWARKA ALBARKA????????.

UMMU AFFAN GODIYA JIKKA JIKKA ALLAH YARAYA MAKI ZURI’ARKI AKAN TAFALKI MADAI DAICI DAN NABIYURRAHMATY????????.

K’AWAYENA KUNA RAINA????????…

UMMU MUHAMMAD NAJAMAGA {KULSUM} INAYINKI TA HANNUN DAMANA…..

HAUWA’U SANI {UMMEENMUST} ALLAH YABARMU TARE???????? .

AISHA MUHAMMAD {AMARYAR LUKUUUU????}ALLAH YAQARA DANKON SYYY ANA TOGETHER FAR…..

KHADEEJA MUHAMMAD {SHEHYN TA’O????}ALLAH YAQARA DANKON LOVE QAWA TOGETHER FOREVER????????.

SAFEEYA ABUBAKAR SULAIMAN {FIYYART}GAISUWARKI TA DABAN CE MIJI NA GARI I PRAY????????…

SA’ADATU MUHAMMAD LADAN {SA’AMLAD} FARTAN ALKHEREE????????????.

TAKI TA MUSAMMANCE????????.

HABEEBA IBRAHEEM {UMMY HABEEBA} TAKI TA DABAN CE ALLAH YAKAWO MAKI MIJI NA GARI MUJE MUSHA BIKI????????????????????????????????‍♀️????????‍♀️.

DEDICATED TO ALL MY PANS LOVE YOU WIJIGA WIJIGA????????????????.

Not edited❌.

بسم الله الرحمن الرحيم.

PAGE 1️⃣ ↘️ 5️⃣.

______________Kinga lawisa wallahi kidaina wahalda kanki dan kinsan bazanma ta6a daukar wannan banzar zancenna naki ba….

Haka kawai na tsahi cikin talauci sa’annan kuma na k’are cikinsa…..

Ina bazai ta6a yuwaba ,kinga gwanda ke ,dama sunanmu ba d’aya ba….

Duk Wanda yakalleki yasan kina cikin halin ha’ula’ii a cikin gidannan….

Haka kawai , gaki kintashi gidanku talauci duk yayi maku kanta , kuma shine kikazo kika auri talaka dan bakisan gunda keyi MAKI ciwo ba……

To gaki ga d’an tasallah idan kin’iya ki jik’asa ki shaaaanye????????‍♀️…..

Wacce aka kira da lawisa tabud’e baki dakyar tace”

anyaa khady BAKINKI bazai ja maki bala’i ba?

Dame kud’in da talaka waye yayi sune¿

Duk far Allah yayisu…..,!

Katseta tayi ta hanyar cewa ….

“Dakata lawisa!!!

bana buk’atar duk wani wa’azinki a halin yanzu….

Bakina ba’abinda zai jaman face alkheeree !!!.

,kuma zan jamaki kunne as from today wallahi karki kuskura ki k’ara d’aga wannan akwalar wayar taki da sunan kirana wai nazooo akwai matsala…

Kika kuskuara kika sake!!!!

Allah saina baki mamaki ,…..

Bud’e baki lawisa tayi da sunan yin magana SAIDAI kamin takai da maganar wacce naji ankira da khady tarigata d’aga mata hannu….

Kana tace ” karki kuskura ki k’ara ceman tappp anan gurin…….

Tana gama maganr taja mayafinta dake kan igiyar shanya tayi waje da shamu d’ad’d’in k’afa fuwanta????………..

Tafe take awa ta k’arye laud’i kawai takeyi awa WATA lagwaniii???? BAKIN titi tanufar DOMIN jiran taxi ……

Tsaye take rik’e da k’ugu sai faman girgiza kai takeyi da Jan tsaki…..

Wani me aca6ane yaje wucewa ta gun har yayi gaba sai kuma yajawo dan aca6arsa yadawo ta gunn….

Ameencin Allah yatabbata zu ga ma’abuciya kyau kamala had’i da kwarjini……

D’ago face nata tayi takai kallonta zuwa gunda yake zaune saman d’an aca6arsa…

Wani wulaqantaccen kallo tabishi dashi kana , takau da kanta gefe taci gaba da harare hararenta kace wata zararra ce????????????????????…….

Ganin irin kallon data watsa mashine yasa shi, gurgusawa gaba dai dai gunda keda Gini , ya’ajiye aca6arsa kana ya tako a hankali zuwa gunda take tsaye……

Haba kyakykyawa wulaqanci banaki bane be kamaceki ba, yakamata ki saki ranki mugaisa kana daga bisani na zayyane maki abinda ke cikin zuciya….

Bata vari ya’iyar da maganar daya fara ba, hannu kawai tacira ta wankesa da mari har biyu,kana tace “kai banza kalleniii ka kalli kanka kaga nayima kama da sa’arka¿

Ni bara na gayama ko mahaifinka nafi karfinsa balle kai dako gama wankema kashi ba’ayi ba…..

Dallah matsamam can , Abu sai faman d’auyi kakeyi Amman shine dan rashin hankali zakazoman da wani zance…..

Miyon bakinta ta tattaro kana ta fesa masa shi a fuska….

Kallon tsana da nuna 6acin rai yabita dashi kana yace ” lallai yarinya tabbbas wuyanki ya’isa yanka tunda har zaki iya d’aga hannu ki mareniiii!

To bara nagaya maki bazan rama marina a halin yanzu ba, Amman ki rubuta ki ajiye ni hameed nadau alk’awarin mijin aure saiya gagareki a cikin duniyarnan , saikinyi da kinsani marar misaltuwa, saina mesheki abi misaltawa a cikin wannan garin …..

Oya jeki zaki ganine duniyace ta’ishi kowa Riga da wando…..✍????

idan naga ruwan comments zan daura daga inda na tsaya, idan kuwa naga akasin haka gaskiya bazan ci gaba ba!!!……

kuma sharhi nake buqata ba thanks or tabbas littafi yayi dadi or dan Allah aci mamu gaba……_to gaskiya bazan lamunta da wannan ba wannan karon dan haka idan kunne yajiii????????………

More comment more typing✍????????????‍♀️????????‍♀️.

tabbas alqalami????️ yafi takobi????????‍♂️.

#Comment
#Vote
#Share

PLX????????.

~Y’AR MUTAN {BUBARE}CE✍???? ………~

????????????‍♀️BAKINA YA JAMIN????????????‍♀️
{k’alubale garemu mata}.

MALLAKAR????????.

DOCTOR MARYAMAH IBRAHEEM.

MARUBUCIYAR????????.

TAWA K’ADDARAR KENAN.

AUTAR MATA
{rikitacciyar yarinya}.

       *_and now????????_*

????????????‍♀️BAKINA YA JAMIN????????????‍♀️
{k’alubale garemu mata}.

jinjina a gareku????????.

AREWA WRITER’S ASSOCIATION Allah yaqara mamu had’in kai da kaunar juna????????.

ATK PALACE GROUP taku ta musamman ce Allah yaqara had’a kawunanmu Ameeen????????????????.


AREWA WRITER’S ASSOCIATION


????{Arewa ginshiƙin al’ummah}????


https://www.facebook.com/104534761033461/postsarewawritersassociation@gmail.com

Not edited❌.

بسم الله الرحمن الرحيم.

PAGE 6️⃣ ↘️ 1️⃣0️⃣.

___________Nufar gunda aca6arsa yake ajiye yayi yana tunanin wanne irin hukunci ya dace da wannan fitsararriyar yarinyar…..

1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11Next page

Leave a Reply

Back to top button