BAKINA YA JAMIN

BAKINA YA JAMIN

Dan haka baki isa ki hanani samun lada ba , dan haka idan har kinsan wannan banzan zancen ne yakawoki dan girman Allah ki kama gabanki wallahi bana buqata nagode✍????

More comment more typing????????‍♀️.

ąƖƙ’ąƖąɱıŋ????️ ɖơƈɬơཞ ɱąཞყąɱąɧ✍????

tabbas alk’alami????️ yafi takobi????.

#Comment
#Vote
#Share

PLX????????.
????????????‍♀️BAKINA YA JAMIN????????????‍♀️

MALLLAKAR????????

DOCTOR MARYAMAAH IBRAHEEM

MARUBUCIYAR????????

TAWA K’ADDARAR KENAN!!!

AUTAR MATA
{rikitacciyar yarunya}.

  _And now????????._

BAKINA YA JAMIN
{k’ubale garemu mata}.


AREWA WRITER’S ASSOCIATION


????{Arewa ginshiƙin al’ummah}????


https://www.facebook.com/104534761033461/postsarewawritersassociation@gmail.com.

Not edited❌.

بسم الله الرحمن الرحيم.

PAGE 2️⃣1️⃣ ↘️ 2️⃣5️⃣.

_____________Ta6a hannayenta tafarayi tana kallon surayyah a kai kaice, kana tace “tabbb!

” Lallai surayyah yanzu dannashigo wannan a kurkin gidannanki kike Neman wulaqabtani¿

“Yes dan kinshigo naki Neman wulaqantaki d’in Oyo kama hanya fitarmab daga cikin gida…

“Barin irinku a cikin al’ummah wallahi bala’ine!

Haka kawai ina zaune da mijina lami lafiya kinzo kina batun hureman kunne!

Wato nadaina yiwa mijina biyayyah nakoma tamkar ke ko¿.
To hakanne bazaki gani ba wallahi …

Kuma muddin kika koma shogoman gida da wannan banzan zancen naki Allah saina fasa maki baki….

Jan hannunta surayya tayi bata sakar mata hannu ba , saida takaita zauren gidan kana tace ” kama hanya ficeman daga cikin gida…

Baki sake khady ke kallon surayyah domin kuwa ko a mafalki bata zaci irin wannan wulaqanci daga surayyah…

Batare datace komai ba tafice daga gidan gwiwa a salu6e…

Gidansu ta nufa , kai tsaye d’akinta ta nufa ta rage kayan jikinta kana ta zube a saman y’ar shamu d’ard’ar katifarta…

“”””””””””””””””””””””””””””””””””””””””

Ga pic natanan INA buqatar Ku nemomin komai da komai Wanda yadan ganci tarinhin rayuwarta ..

Sa’annan waye mahaifinta a cikin garinnan..

“Okey sir!

Wani matashin saurayine zaune a saman lumtsumemiyar kujera, kaima kanka me karatu dazaran ka kallesa kasan nera da Hutu sun zauna masa…

Umurni ake bawa wani màtashin saurayin Wanda da alama wannan dake zaune uban gidan sane….

Ficewa yayi daga cikin d’akin .

Yayinda shikuwa yamik’e daga gunda yake zaune yanufi wani sashe dake cikin d’akin…

Wata kyakykyawar dattijiyace zaune hannunta rik’e da tuffa wato Apple…

Sannu a hankali take kutsirata yayinda a hannun damanta wata matashiyar yarinyace keyi mata fitara…

Da sassarfa ya k’araso gun yafad’a a saman wannan Matar,.

Mom!

Shafa sumar kansa tafara kana tace ” yadai my son¿

“Mom nagaji wallahi!

” aikin me kayi my son?

“Kedai bari mom baya fad’uwa…

Murmushi tayi kana tace anya son yau kaci abinci kuwa¿

Girgiza kansa yayi kana yace ” a’a mom yau komai bansawa cikinnan nawa ba..

Juyawa tayi gun wannan matashiyar yarinya kana tace bintu oyo jeki ko had’awa yarona lafiyayyen abinci kuma ki tabbatar kinbawa abincin tsaro na musamman karki kuskura ko d’aga daga gun kijira har yazo kafin ki d’ago daga gun..

D’an rankwafawa tayi kana tace “angama ranki ya dad’e…

Juyo fuskarta tayi gunda yake kana tace ” son kadaure kaci abincinnan kaji..

Dan Allah karka bari yunwa ta’illataman kai , kaji ko¿

Kyad’a kansa yayi alamar eh yaji…

Kana taci gaba da cewa “kaje kaci abinci kaje ka duba mahaifinka , nasan tun safe rabonka dashi…

Tau mom karki damu yanzunnan kuwa ki bani 30minutes zaki ganni………✍????

More Comment more typing????????‍♀️????.

ąƖƙ’ąƖąɱıŋ????️ ɖơƈɬơཞ ɱąཞყąɱąɧ✍????.

tabbas Alqalami????️yafi takobi????.

#Comment
#Vote
#Share

PLX????????.

~Y’AR MUTAN {BUBARE} CE!✍????.~

~Y’AR MUTAN {BUBARE} CE✍????!.~

????????????‍♀️BAKINA YA JAMIN????????????‍♀️
{k’alubale garemu mata}.

MALLAKAR????????

DOCTOR MARYAMAAH IBRAHEEM.

MARUBUCIYAR????????.

TAWA K’ADSARAR KENAN

AUTAR MATA
{rikitacciyar yarinya}.

And Now????????

????????????‍♀️BAKINA YA JAMIN????????????‍♀️
{k’alubale garemu mata}.


AREWA WRITER’S ASSOCIATION


????{Arewa ginshiƙin al’ummah}????


https://www.facebook.com/104534761033461/postsarewawritersassociation@gmail.com

Not edited❌.

بسم الله الرحمن الرحيم.

PAGE 2️⃣6️⃣ ↘️ 3️⃣0️⃣.

____________Kahdeeja Khadeeja Khadeeja kina far jina kika kyaleni ko¿!!!…

Tsaki taja kana tace “Wai miye haka?

Mutum na barcinsa hankali kwance sai anga yana mafalkin gashi cikin yalwal arziqi shine Dan baqin ciki a zo adame shi…

Buge mata baki tayi kana tace ” yoni Khadeeja nice keyi maki baqin ciki?

Iskancin naki kenan a saman kaina ya dawo yanzu¿

Zum6uro baki gaba tayi kana tace “eh mana!

Inafar mafalkin na auri miji me kud’in gaske gani a hakimce a saman kujera y’an aiki sai shawagi sukeyi a gun, kayan mak’ulashe ne, birjik a gabana Amman shine zakizo ki tadani….

Kinga ni banason jin haukarnan ,kizo aikenki nakesonyi gun k’anwarki..

Tabb! nikam ba inda zani so kikeyi ta rainani¿

Ina matsayin yayarta shine kuma zan tashi naje gidanta..

A’a nikam bazan jeba…

Kinsan Allah idan har bkizio na aikeki a canba, to saina fad’awa babanki dannaga shine kad’e dai dai dake a gidannan…

Shinwai meye zanyo maki a canne¿

Kinga d’an Rabin turminnan ne nakeson kikai mata kice Nace ta’ajiyeman shi a can, biki nake sonyi dashi..

Nasan kuwa muddin na ajiyesa a gidannan to za’a sangame manshi ne..

To kawo kud’in napep Dan kinsan bazan iya zuwa a k’afa ba…

Bazan baki ko kwabo ba, nan da can zakice saina baki kud’in napep?

Idan bazakije ba bani kayana naje babawa shi ubannaki yaje yakaiman…

Zu6uro baki gaba tayi kana tace ” wai yaushe Nace maki bazan jeba¿

Sai faman nanatawa kikeyi cewa bazan jeba…

Zanje Amman sai nayi wanka kana naje na siyi indomie ko ita naci…

Dannikam Allah bazan iya cin baqin tuwonnan ba…

Girgiza kai mahaifiyarta tayi kana tace “Allah yashiryeki..

Amman bara na gayamaki karki mance inane asalinki?
Su waye iyayenki…?

Maganar baqin tuwo kuwa shine kikaci garkika kawo wannan matsayin da kike ganin kinfimu..

Tana gama fad’in haka ta fice daga cikin d’akin…

Tsaki taja kana tace ” wai sai azo abi a takura me rai…

{Nima dai doctor Nace Allah yashirya mamu ke khady da’alama kinyi nisa gaskiya}!.

Wanka tashiva tayo kana tazo ta zumbula hijabi ta nufi waje…

Gunme shago ta nufar , ta siyo indomie ta ~N~ 70 kana ta dawo tahau dafuwarta….

Mintuna k’alilan ta kammala…

Tayi shigewarta d’aki tahau ciiii…. ✍????

Kuyi manage dashi banajin dad’i ne INA buqatar addu’arku..

More Comment more typing????????‍♀️.

ąƖƙ’ąƖąɱıŋ????️ ɖơƈɬơཞ ɱąཞყąɱąɧ????????‍♀️

tabbas Alqalami????️yafi takobi????!.

#Comment
#Vote
#Share

PLX????????.

~Y’AR MUTAN {BUBARE} CE✍????!.~

????????????‍♀️BAKINA YA JAMIN????????????‍♀️.
{k’alubale garemu mata}.

MALLAKAR????????.

DOCTOR MARYAMAH IBRAHEEM.

MARUBUCIYAR????????.

TAWA K’ADDARAR KENAN.

AUTAR MATA
{rikitacciyar yarinya}.

       *_and now????????_*

????????????‍♀️BAKINA YA JAMIN????????????‍♀️.
{k’alubale garemu mata}.


AREWA WRITER’S ASSOCIATION


????{Arewa ginshiƙin al’ummah}????


https://www.facebook.com/104534761033461/postsarewawritersassociation@gmail.com

Not edited❌.

بسم الله الرحمن الرحيم.

PAGE 3️⃣1️⃣ ↘️ 3️⃣5️⃣.

___________fitowa tayi daga cikin d’akinta hannunta d’aya rik’e da leda d’ayan kuwa rik’e da kyale sai kiciniyar yafawa takeyi….

Wani yarone ya rugo a guje ya rirrik’eta wayyo anty khady dan Allah karki bari abbas ya dokeni!

Kwalalo idanuwa waje tayi kana tahau gundula masa zagi ta uwa ta uba…

Kaidan gidanku ni sa’arka ce, dazaka zo kata6aman kaya da wannan dattin dake jikinka?

Dudun takai masa kana tasa hannu ta’ijiyesa gefe tayi wucewar sa…

Amaryace tafito daga cikin d’akinta takai kallonta gun wannan yaron kana tace “kai k’asimu waye ya dokarman kai yanzu far naganku kuna wasarku da abbas¿

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11Next page

Leave a Reply

Back to top button