FITAR RANA 36-40

Tun daga kan karbe mata abinci har izuwa karyan da tayi mishi jiya akan ita dafa abinci.
Wasime was very upset
Masifa da hargagi take kamar wata zaki mari da yakushi babu wanda najaha bata karba awajen ta ba
Har najaha ta gaji da kare kanta ta soma amsar duk wani laifukan datayi tana fadin duk wani makircin data shirya akan wasime dakanta danta cusawa wasime bakin ciki
Basu sani ba Ashe taheer ya fito tuntuni yana labe abakin kofar falon yanajinsu,sabida yanayin
Fitarsun dazu bai yadda da shi ba..aikuwa yana isowa wajen yagane ma idonsa halin da suke ciki
Bayan najaha ta gama tonan asirin kanta,ganin wasime bata girgiza ba saitaji tsoro ta soma rokon wasime akan tay hakuri ta saurare dalilinta.
A tunaninta kawai gwara ta fada mata son taheer takeyi,shiyasa ma take mata hakan danta samu shiga awajen sa amma badaniyar bata ta awajen shi takeyin hakan ba
Kishi da fushi da bori duk ya rufe idanun wasime
Haka taki fir ta saurare dalilinta.
..kowacce acikin su tana kuka,wani turata wasime takeyi waje tana janta tana kuma figar kanta kamar mahaukaciya
“Allah saiya sakamin Najaha,ashe halin ki kenan! ananmimiya kawai munafuka dani dake har abada get out kuma Karna kara ganin kafarki a gidanmu..har waje ta kaita ta turata kasa sanda tay tumble ta gurje hannunta.
Jan gate din tay a fusace ta saka lock ta ciki wani fuuuuuu ta doshi hanyar shiga cikin gidan tanakan gunjin kuka..
Tin Kafin ta shigo ciki taheer yabar jikin kofar yaje ya zauna akan kujera yay kamar baisan meya afku ba
A bakin kofa ta tsaya ta share hawayenta tsaf danma kar gane, kamar batay kuka ba haka ta shigo ciki, kanta a kasa tay sallama ta bude labulen falon a sadade,gabanta ne ya fadi data gansa xaune awajen, batare da ta kallesa ba ta dauke kanta ta kara dagaba cikin sauri zatahau matakala ta wuce sama
Dakinta
Lumshe idanunsa yay snn ya bude muryansa a shaƙe ya kira sunanta yace ke wasime zo nan
bata ranta tay ta dawo
Zuwa gareshi ta dan rusuna
Batare da ya jira ba yace “ina kawarki najaha?
Kirjinta ne ya buga ta dada harde ranta tace nima bansani ba..
Wani Tsawa taji ya daka mata saida ta razana ayayin da yake mikewa tsaye “Yace bazaki fadamin gaskiya ba?
Kuka ne ya kufce mata tace Toh ba tafiyarta tayi ba..toh ni mezan mata
Ai itace tay tafiyarta..
Kallon ta ya dingayi After sum min ya fizgota tsaye yace “Kizo nan..
janta yayi suka kama hanyar dakinsa..Pls ayi hakuri da typing errors na dare ma zai danja lokaci but i wll surely update biiznilla
Na kudine 300₦ via 0152983148 mohd sule surayya GTB ur evidence 08060712446
7/25/22, 19:19 – Kawata: #SURAYYAHMSFR37
Desperate13:not a sister but wife!
Is not free contact please 08060712446 to subscribe.
Suna isa dakin ya sake mata hannu rusunawa tay har kasa kanta na kallon na kasan tiles din dakin,kirjinta sai bugu yake yana fat fat dan bata taɓa daura ma wani sharri ko makirci arayuwanta kamar yadda tay ma najaha ayau ba,saida ta aikata abun snn ya soma damun zuciyarta tafara jin tsoro da mummunan faduwar gaba.
tsayuwa taheer yay akanta fuskan sa a matukar dore yace ki fadamin fadar me kukeyi dazu awaje?kiyimin bayani and be fast abt it.
langwabar da wuya wasime tay cikin sanyin murya,tace ni? nifa banyi fada da kowa ba.
“Yace ohh karya zakimin,ke ni sa’arki ne?
Hade ranta tay cikin kukkuni tace nifa ba abunda nayi..kawai tafyarta tay, yaya ni wani fada zanyi da najaha kuma..
…a zafafe ya hargitso kanta kamar zai mareta
Yace “wull you stop lying to me,kifada min gaskiya nace Meyafaru tskaninku snn kiyi gaggawar sanar da ni akan meyada kikace mata ta tafi gidan su.
Adan tsorace ta dago ta kallesa,muryanta na rawa tace “yaya Nifa ban mata kome ba.
Jin yay shiru yasa itama tay shiru abunta,,tagama lura dashi,da alaman kamar ransa na É“acine da yanayin yadda take bashi amsa,hakan yasa ta dan saki muryanta dake rawa rawa tana turo baki tace'”toh ba itace ta kawo shayin, shine kawai nace mata taje gidansu bafa wani abinda ya faru..
ciza labbansa yay yana kallonta yanajin kamar ya shaketa,daurewa yay..’yace toh Akan me zaki koreta?saboda kawai ta kawomin shayin ne ko akwai wani abunda ya hada ku?
Tace “A’a ai sugar ta zuba maka mai yawa kuma saida nagaya mata bakashan sugar sosai mesa zata saka
Idanunshi ya rintse yana jin haushin karyan datake masa,ransa a bace yace “kimin shiru ure lying,ba abinda ya faru ba kenan,
Kigayamin gaskiya in ba haka ba zangane cewa kece kika zubamin sugar a shayina ba najaha ba
Shiru tayi tana kallon kasa..zucyarta kamr zai ballo yay tsalle ya fice waje tsabar tsoro.
A dan tsawace yace mata “Answear me,kece kika saka min sugar ko a’a?
Wani Tsorataccen Kuka ta fashe mishi da shi tanayinsa ahankli cikin muryan kuka Tace yaya Nifa,nifa, nifa….
yaya ai duk itace ta jawo
Yace Oh wow, ashe kece kika munafurceta kika zuba sugar danki koreta agidan nan kenan ko?are u stupid?wato danayi miki fada jiya shine bari yau kinunamin cewa ban isa dake ba right,wasime wannan wani irin bakin hali ne,ashe ke munafukace waye ya koyamiki wannn
Banzar dabi’ar?
Ji tay maganan tasa ya cakketa a zuciya Cikin kuka tace Yaya dan Allah ka tsaya kaji zan fadama gaskiya
Ransa abace Yace Bazan tsaya injiki ba..ive head enough of ur nonsense wasimé,kinbani mamaki
Wallh.im highly dissapointed in you kika kara memeta makamancin wannan halin arayuwarki ki rubuta ki aje saina miki shegen duka na kakkaryaki…
Kanta na kasa tanata kuka har cikin zcyarta tanajin bata kyauta datay hakan ba sam,kuka take at same time feeling disgusted about her action, ita kanta tasan zuciyace kawai ya debeta ta zuba sugar nan amma badan son rantaba…bata san meye munafurci ba,bata taba karya ma wani ba,najahr ce kawai ta Æ™ureta harta tunzira takejin saita rama kafin nan zata samu kwancyar hankli amma bawai dan hakan datay halayyarta bane
Kanta na kasa tana kuka cikin rasa me zata ce can ta dago ta kallesa tace
“Yaya mesa bazaka saurareni in fada ma gaskiya ba, yanzu saika bugeni akan najaha?ai ita din ma babbar munafuka ce..ba ita bace kullum inta zo sai ta rinka munafirta na tana gilla maka karya akaina.
Ai cewa take wai zaka aureta ita ma matarka ce.Innayi abincina saita daukemin ta kawo maka kuma ai bata fadama gaskiya kullum,najaha babbar makaryaciya sai tace maka wai ita takeyi dan kawai ta munafurci ni ta shafamin kashin kaza awajen ka.
yaya wallahi karya take yi maka bata aikin komi Ai abinci nane duka take kawo maka kanaci..jiya nace mata ta rabu dani kartazo… shine yau zatazo bansani ba hartaje tayi maka tea ta kawo ?yaya najaha babbar makira ce munafuka itama ai saika mata shegen duka indagske kakeyi.
Tsawa ya daka mata yana cewa kimin shuru
Not another words frm u
Shirun tay tanajinshi
Yace makaryaciya kawai
Harke kinsan ki lalata ma wani abunsa a makirce sabida wuyarki ya riƙa yay kauri ko,To kenan wata rana haka zaki kasheni da haukar munafurcinki
…datake miki hakan meyasa baki zo kingaya mun ba tun farko ai duk abunda ya faru dake laifinki ne..
Cikin kuka tace yaya ai kaine baka saurarata
Saunawa nake son ingaya maka kullum sai fada kake min wai ban iya komi ba…
Yace toh aisai kiyi hkri,da ubanwaye ya kawota gidan nan inba ke ba..Wasimé I wll not tolerate lies nd deceit from u ..tun muna shaida juna dake ki canza wannan hali,snn ki wuce kije yanzun ki gaya mata cewa kece kikayi abun nan kafin na tattaki anan wajen..Bazaki taba kawomin wannan halin gidana ba kinaji na ko?
Get up nd go bfore i sound u,Da ihu ya karasa
Mata maganan