YAR SADAKA Page 21 to 30

Haba yarinya qarama da ita ta gayamin wannan maganar” Sai kuma ya dafe kai Yana tinanin mafita..
Yadda mashkur ya fita haka dr ya shigo ya sameta sedai zuwa yanzu ta lullube jikinta”
A hankali dr yaqarasa inda take yana bubbuga jikin gadon tare da Kiran sunanta..
Cikin kuka ta amsa sedai Bata Iya Dago Kanta ta kalleshiba”
Nijlah lafiya kike kuka,,kodai jikin ne?
Cikin kuka nijlah tace nasamu sauqi Dan Allah ka ciremin wannan abun gida Zan tafi”
Masha Allah Dama Naga jikin yayi sauqi yanzu Zan baki sallama,,Idan Shi yayan naki yadawo kigayamasa ya sameni a office Dina..
To tace tana qoqarin Boye damuwanta..
Cike da tinani Dr ya fita yans mamakin ganin kuka a Idan nijlah Amma seya bar abin bisa ga tsamin da jikinta yayi a tinaninsa Ko shiyasata..
Tinda mashkur ya fita zuciyarsa ke quna Yana tunanin kalaman da yarinya qarama Wanda ko wanka bata iyaba ta gayamasa,,toya idan ta girma tasan inda yake Mata ciwo,, jikin motansa ya tsaya tare da cigaba da tinaninsa bashi ya dawo Dakin ba Sai da yayi sallar asuba,,Hakan ma yadawone sabida Kar mama ta dawo Ko daddy Suga Baya Dakin..
Yadda nijlah taga Rana haka taga dare Dan Bata Iya rintsawa ba,,danasanin yin maganarta kawai take tana tinanin yadda zata fara bashi hakuri” tayi kukan harta gashi tin tanajin tsoro Har ta Dena ta Maida lamarin ta ga Allah..
Tanajin aka Kiran sallar asuba ta kasa Tashi tayi Sallah sabida koya ta yinqura da niyyan tashi Sai Taji kama tsokar jikinta zasu zube qasa subar kashin..
Tana cikin haka Taji an Tura qofar Dakin, addu’a tayi Akan me shigowa ya kasance macece koba komai zata taimaka Mata gurin Shiga toilet ta dauro alwala..
Qofar ta zuba Ido tana kallan me shigo”
Mashkur ne ya shigo fuskan nan tasa a daure ya Samu gefenta ya zauna Yana dandanna wayarsa..
Tsoro da fargabane suka Hana nijlah magana’Dana sani tayi yafi sau dubu” kallansa tayi taga Yadda ya maida hankalinsa kan waya a zahirin gaskiya ko ita yake kallo Yana me tausayama halin da take ciki,,sedai baze iya Nuna Mata hakan ba tinda tafara tinanin rabuwa dashi..
Ganin yaqi kulata yasa nijlah ta zuba masa ido,,bakinta na rawa ta budesu a hankali tana cewa”
Kado ina kwana?
Lafiya yace batare daya daga kansa ya kalletaba.
Cikin in ina tace” sallar zanyi..
Tashi kiyi mana koda ni kike tambaya idan zaki sallah?
Girgiza masa Kai tayi yayinda idanta ya ciko da kwallah tace”
Bazan iya tashi ba,,bayana cikina kaina da quguna Duka ciwo sukemin..
Ok,,bazaki iya abinda ya shafi rayuwarkiba sai shegen suturu kika iya ko?
Hawaye tafara tana San fara kuka Mashkur ya daka Mata tsawa Yana cewa”
Kiyimin Shiru anan kafin na daukeki da Mari mara kunya kawai..
Hannu nijlah tasa ta rufe bakinta tare da rufe Ido tana qoqarin hadiye kuka..
Tace muje kiyi alwala nasan ko sallah bakiyi ba,,ba musu nijlah ta fara qoqarin Tashi sabida tsabar tsoransa yanzu Ko ciwan batajiba Sai da ta Tashi tsaye sannan kafafuwanta suka kasa daukanta” karkarwa tafara Yana Shirin zubewa a qasa yayi saurin taro ta tafada jikinsa..
Cike dajin haushin abinda tayi masa yake cewa raguwa kawai,,to wallahi nafara gajiya da wannan iskancin Daki Daga tan tabaki Zaki langwabewa mutane kama wadda aka kwana ana Duka.
Shiru nijlah tayi Dan Bata da abin fada haka ya dauketa suka Shiga cikin toilet,,
Ruwa me zafi ya Hada ya dauko qaramin towel ya ajiye kusa da bahon wankan,,hannu yasa yafara ciremata rigar jikinta,,Yana gamawa yafara qoqarin cire dogon wandon Bayan ya cire ya kalleta Yana cewa”ki cire wannan abun Danni Bazan zauna Ina Miki kama Yar goyeba Daga Baya kizo kimin rashin kunya..
A hankali nijlah tace Dan Allah kayi hakuri Bazan qaraba” yarinya kima qara kiga yadda Zan ajiye Duk Wani Abu nayi maganinki,, Magana zatayi yayi Magana cikin Daga murya..
Kice pant Nace Ko kina nufin dashi Zan Miki wanka” eh,, tace kafin ya zuba Mata Ido Yana kallanta,, dakyar ta Bude baki tana cewa” kaka ma da Wando takemin wanka..
To aini ba kaka bane,,Zaki cire Ko saina tafiyana Na barki anan,, cikin kuka nijlah ta cire pant ta sa hannu ta rufe gurin..
Shiga ciki yafada babu alamun wasa” cikin ruwan ta Shiga yafada qasa Mata jiki ta hanyar Dandanna Mata towel,,seda yaga jikinta yayi jajur kafin ya kyaleta Yana Kallan yadda idanta ya kada yayi jajur tanasan yimasa kuka takasa sabida tsabar tsoransa daya lullubeta..
Ki Kalli yadda Ake wanka Dan wallahi nakusa Dena yimiki tinda Ke baki Iya Kula da kankiba balle ki sauke haqqin aure Sai shegen surutu Kika Iya..
Nijlah Bata tankasaba Dan taga alama so yake tayi Magana yaci qaniyanta haka tayi zuru Yana zazzaga Mata masifa harya gama Mata wanka..
Bayan sun fito ya qarasa jikin qofa ya sa key nan ya dawo kusa da ita yasa hannu ya janyota jikinshi Yana shafa Mata Mai..
Ahankali yakai hannu Kan nononta Yana shafawa” hannu nijlah tasa tayi saurin riqe hannunsa tana cewa ahhh kado zafi”
Beyi Magana ba ya janye hannunta ya cigaba da shafasu Yana lumshe Ido,,
Cikin kuka nijlah tace” Dan Allah Kadena matsamin wallahi da zafi kaga harsun kumbura tafada cikin sanyin murya..
Cike da matsanancin sha’awa yace,, wasa nakemiki irin Na Mata da miji nidai banaso Kadena..
Maimakon ya Dena Saima qara janyota jikinshi yayi Yana cewa” Ni gaskiya wankanan naki dagamin hankali yake yakamata Adena gaba daya,,Idan ma jiqa jiqa zakiyi Ni gwaramin Hakan da Dai wannan halin danake Shiga…
To tace tana ture hannunsa sabida yanzu Har Kan nonon ya Yi girma sabida tsabar tsotson daya sha..
Buga kofan da akayine ya ceceta,nan ya fara qoqarin Samata kayana Yana zare Mata Ido yace’saura yauma ki gayama mutane abinda nayi Miki tinda ba wayo gareki ba Yana gama fada ya Tashi ya Bude kofan…
Daddy ne ya shigo ya Samu nijlah zaune ta Hada kai da gwiwa” Bayan mashkur ya gaisheda da daddy itama ta Bude baki a hankali tace baba Ina kwana?
Lafiya qlau daddy ya fada cikin sakin fuska Yana tambayarta jikin..
Dasauqi ta fada cikin dashanshiyar muryar ta..
Masha Allah”Allah baki lafiya kinji nijlah,,kiyi hakuri da abinda ya faru”
Kanta a qasa tace to..
Tashi daddy yayi Yana Kallan Mashkur”auta kuna buqatar Wani abu?
Ah ah daddy Dama likita yace zuwa dare Ze sallamemu sabida jikinn nata yayi sauqi sosai” to shikenan Allah ya qiyaye gaba..
Tare da suka fito mashkur yayima daddy rakiya Har jikin Mota” Har mashkur ya juyo daddy ya Kira sunansa”a hankali ya juyo Yana Kallan daddy” daddy yace,,,
Mashkur yazama Dole kasa Ido Akan yarinyar mutane,,Idan Kuma ka Bari Wani Abu yaqara faruwa da ita Saina sabamaka sabida itama ‘yace kama Yasmeen..
Jinjina kai mashkur yayi yanaba daddy hakuri kafin suyi sallama ya Koma Dakin…
Kwance Yasmeen take ta zuba wayarta Ido tana kallan yadda kiranta ke Shiga Amma baby yaqi amsata,,time yake nufi dani? Badai haushin dukan nijlah yake jiba?
Indai ko hakane na Shiga uku”
Kai wallahi babu abinda ya gagari Yasmeen wannan ma baze taba zamemin matsala ba,,da gudu ta tashi ta fita falo tana kuka,,ganin ba kowa a falon ta shige dakin abba tana kuka sosai…
Tin kafin ta Shiga abba ya fito Yana tambayana”
Wanne shege ya tabaki ‘yar Lele?
Cikin kuka Yasmeen tace abba mashkur ne yaqi amsa kirana,,wallahi abba kusan kwana nayi ina kiransa yaqi amsani abba nashiga uku shikenan zasu rabani dashi..