DARAJAR 'YA'YANA1-01Posted by ANaM Dorayi on 11:41 PM, 08-Mar-16Under: DARAJAR 'YA'YANA__________________NA ___________HALIMA K/MASHI Cikin sauri sadiya take yin komai dan bata son mai gidanta ya dawo ya sameta ba yanda idonsa yake bukata ba.Tuwon (semo) tayi mashi miyar kubewa danya, sai farfesun kafar sa, sanan ta tanadifura da nono, tasa a cikin fridge don tana bukatar yayi sanyi.Ta share ko ina na gidan fes ta wada tashi da kamshi turare, taje ta fesa wanka sanan ta bata lokaci a gun kwalliya.Kankwasa kofar da taji ne ta tuna da 'yan yaranta, da sauri taje ta bude musu, kai tsaye ban daki tace su nufa.Wanka ta sake yi musu sanan ta shirya su cikin sababin kayansu masu kyau ta feshesu da turaruka.Ta dawo dakinta inda ta rasa wane kayane ma zata saka, a karshe ta yanke shawarar saka wani jan material riga da siket.Ta dubi kitsonta kanana da ta yarfa a madubi, sanan ta kashe daurin dan kwali. Tasan yau zata burge mijinta, musanaman da ta kalli lallen hannunta na fulawa da aka zana mata.Ta kalli agogo karfe shida da kwata, wayarta wadda ta dauke saboda rashin chaji, ta jonata chaji.Ashe garin sauri bata sa dai dai ba, don haka bata samu chajin ba har aka dauke wuta. banda haka da taji yanzu mijinta yana dai dai ina?Kwnkwasa kofar ne ya dawo da ita daga haushin rashin cajin da wayarta bata da shi, ita da yaranta suka diba da gudu don taryo mijinta.Tana bude kofar shine tsaye, sanye cikin kayan yansanda, daga ka ganshi kasan babban jami'ine, ta fada jikinshi tare da rumgume shi, amma me?Sai taga ya sabule tare da cewa sannu da gida.Cikin mamaki ta amshi ledar hannunsa tare da jakarshi, ya tsugunna yana sha kan yayan sa cikin jin dadi da kewa, sadiya ta tsaya cike da mamakin saboda al'amari da take gani a gurin me gidan nata.Abin da tasani a duk lokacin da ya dawo yakan iso ne a marmatse cike da kewarta, da ya shigo burinsa kawai ya rungumeta tsam a jikinsa kafin yaran, amma yau sai taga ita ce ta rumgume shi har yana sabulewa, lallai wanan sabon al'amarine a gurinta.To ko dai gajiya ce take damunsa?Kokuma fushi yayi ya gaji da kiranta bai samu ba?Ta dubi kanta, kokuma kwaliyarta ce batayi ba?Ta sake wai wayawa ta kale su inda yake rungumarsu daya bayan daya.Da kausar ya soma, sanan Al'amen, sai mama ta tuno yanda yake mata a duk juma'ar da yazo, ya kamata ya fi dokinta a wanan karon da ya hada saty biyu bai zoba.Abin duk ya dameta, tana tsoron kada wata masifa ko annoba ta ratso cikin kyakkawan zaman nasu, tana tuna da yadda take makale a gefen damansa sannan ya dauki mama da hannun hagunsa har cikin falonsu.Yanxu dai ba zatace ganin yara bane, domintasan yaransu sun taso sun samesu cikin wata rayuwa da suka shinfida ta shakuwa da kaunar juna.Sun saba ganinsu rungume da juna, sun saba ita da yaran suyi ta kokuwa a jikinshi, basa yin wani abu da zai kawo matsala ga tarbiyar yaransu, amma sukan rungumi junako yin falo da junan ana hira.Sun rigata shiga falo, ta shigo nan ma ta sake kallonshi, mamaki ganin ya zauna shi da ke zarcewa dakinsa, can suke zuwa ya basu tsarabarsu. Sanan ya basu ta iya ya ce su kai mata, sanan kada kudawo in na huta zanzo in gaidata, sai mu dawo tare.Su ce to Abba, su tafi suna tsallensu.Shi kuwa suna fita wata ran ko wanka baya yi zai rungumota ya ce Dear my choice a matse nake.Ya wancin lokacin sai ya samu natsuwa kafin ya ci abincin ba yan yayi wanka.Dan Aliyu mutum ne mai matsanan ciyar bukata.Cikin damuwa ta isa kusa dashi.Yaya Ali yau kagaji sosai ko?Ya dubeta me kika gani?Ta ce, baka saba zama cikin falo ba.Ya miko hannu bani ledar nan in sallami yaran nan. Ya fada ba tare da ya bata waccen amsar ba.Ta miko masa kanta daure ta nufi dakinsa da jakarsa, ya ba yaran tsarabarsu, kayan ciye ciye ne da na wasa, sanan ya mike ya nufi dakin sa.Kausar tace, abba yau ina tsarabar iya?Sadiya daga cikin dakinta ta kaso kunne taji amsar da zai ba da.Ba tare da ya waiwayo ya dubi kausar ba, yace kinga magariba ta kusa, bari in anyi sallah sai muje ko?Ya shiga daidai lokacin ta shiga ban daki dan hada masa ruwan wanka.Ta fito yana zaune bakin gado yana kwance igiyar takalminsa ta iso gurin.Da sauri ta tsugunna tare da cewa abba kausar yau kuma harda aikina zaka shigar min?Ta ci gaba da kwance takalmi tana cewa, yau duk na ganka wani iri daban, ko duk gajiyar ce?Ya ce gajiya saikace ba jami'in tsaro ba?Ta soma balle masa maballen riga, to baka jin dadin jikinka ne ko? Yaja tsaki, dan Allah ki bar ni da tambayoyinnan naki please, gabanta ya fadi, ta dubeshi da gaske yake yi fuskarshi daure.Jikinta yayi sanyi, ta gama balle botiran, ya mike ya nufi ban daki ta mike zata taimaka mashi kamar yadda ta saba, ya shiga sai ya banko kofar zata tura sai taji karar makulli yana kulle kofar.Cike da tsoro taje dakin tana kallon kanta a madubi, ko dai batayi kyau ba ne yau?Ta duba ba wata makusa, ta kara jan baki da turare sanan ta fito ta same shi yana shafa mai,ta isa gurinshi, ta ciro masa kaftani da wando na shadda mai ruwan sararin samaniya, ta ciro hular da zata dace da kayan ta ajeye masa, amma sai taga ya janyo jallabiya mai dogon hannu fara sol ya saka.Daga nan sai ta koma ta jingina da bango dan jiran ganin sarautar Allah.Ya fita, ta bishi ganin zai fita waje ta ce, tabban kausar abincin fa?A sanyaye tayi maganar.Ba tare da ya waiwayo ba ya ce, sallah zan yi tukunna.Kausar ta ce,Abba ina kayi sallar ka dawo kaje damu gidan iya, kada kaje daga can.Ya dubi yaran da murmushi zan zo muje kunji?Suka ce to Abban mu, bari muyi muma sallar.Ko da tayi sallar sake zama tayi gaban madubi tayi sabuwar kwalliya sanan tayi canjin kaya daga jan yadin zuwa leshin ruwan dorawa mara nauyi .Ba kamar ko yaushe da yake kashe waya baina zasu ci abinci wayarshi kunne kuma jifa jifa yana amsa kira.Guri daya taji dadi ya zage ya kwashi abinci kamar yanda yake yi ko yaushe, haka nan haka nan 'ya'yan shi yana ta surutu da su.Amma ita ya dauke wuta da lamarinta har ta kasa cin abincin ma, so take ta tuno kurun laifin da tayi masa dan kawai ta bashi hakuri.Bata saba da wanan yanayin da suke ciki ba, zuciyarta ta ce ko ya ta kiran wayarki ne ba a ji?Da sauri ta dube shi.Abban kausar nasan kayi ta nema na layi naa kashe ko?Ya dubeta ban nemi layinki ba, ba wuta ne ta ce eh ba wuta.Kutashi muje gidan iya,suka mike cikin murna,Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/?_e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Kausar ta ce,Abba, momi bata dauko hijabintaba.Ya ce, bata son zuwa ne, tayi aiki tagaji.Wanan ya nuna mata ba a son zuwa da itatunda ba a tambayeta ba bare a ce ita ce tace baza ta je ba.Sun barta cikin tunani da jimami, ta gyare gidan musanman gurin da suka ci abinci,tayi ta jiransu tana zaune a falo tana kalon TVamma inda zaka tambayeta abinda ake yi a TVdin ba zata fada maka ba.Ita burinta kawai tasan laifinta, amma ina ta tuna da cewa anjima dayazo dole zai sauke ko mai dan tasan cewa bazasu taba kasancewa gado daya da shi ba ya iyakauda kai daga gare ta.Itama zata ja aji lokacinhar sai taji dalilinsa, ganin sun kai har sha dayasai kurum ta cire tayi shirin bacci, kayan baccinbakake masu matukar daukar hankali, ta dorahijabi saboda da yara zai shigo.Kausar ce kurunbatayi bacci ba, Al-Amin yana sabe a kafadardama, mama a ta hagu, kausar din tana biyedashi suka shigo.Kai tsaye dakinsu ya nufa da su,tabi bayan su yana kwantar da su, ya fita itakuma ta gyara su, sanan tayi musu adu'a tajamusu kofa.Dai dai lokacin kausar tana cewamomi sai da safe, sadiya tace, Allah ya kaimukausar.Dakinta ta nufa ta sake fesa turare, sanantanufi fridge don ta dauki furarshi wadda ta rigata dama.Shiru ta tsaya dan ya riga ya dauka, tanufi dakin shi.Yana zaune bakin gadonshi sanyeda kayan bacci, laptop ce a gabanshi kan dantebirin da ake ajeye mai fura.Kofin yanahannunshi yana kurbar furar, idonsa sanye cikinfarin gilashi ta ce, tace ashe har ka dauko furarka?Ba tare da ya dubeta ba ya ce eh.Ta zaunakusa da shi wai abban kausar nayi laifi ne da aketa share ni? Ban gane na neke ta share ki ba?Ta ce na ganeyau duk ka canza ko na ce abubuwa sun canzakamar ba mijina ba maita rairayata?Ya dago yadubeta baki min komai ba.Ta dora hannunta akan cinyarsa, abba kausar to naganka ne ni yauirin kamar banyi kyauba din nan.Ya kalleta DanAllah ki barni ina yin abu mai muhimmanci ne.Tace, amma dai da aka saurare ni bai fi abin da kake yi muhimmanci ba?Ga mamakinta sai kawaitaji ya daka ma tsawa,kin san me kike fada kuwadan Allah tashi ki bani guri a nan,ta zaro ido,mikewa tayi ta nufi kan gado ta kwanta a rantatana cewa ka gama kazo ka same ni ina nankwance.Abin ta'ajibi ranar dai haka ya raba dareyana harkokinshi a internet sabon abu ga Sadiyamutumin da in yazo satin karshen mako hattawayoyin shi kashewa yake suna manne da junahar sai ya tafi yana cike da kewarsu.Ko da yakashe laptop ya kwanta juya mata baya yayi,donAllah babban kausar me yake faruwa ne?DanAllah in wani abu ya faru ne ka sanar dani zanbaka hakuri, ban saba da wanan rayuwar ba.Cikin zafin rai wanda banta ba ga ni ba ya ce,nace bakiyi mini komai ba, kina son dole sai nayimaki karya ne?Dan Allah ki bar ni in huta ki barnina ce.Ta rike kai to banyi maka laifiba me yasaka canza min?Nasanka kai mutun ne mai bukataa marmatse ka ke zuwa in kayi saty daya, wanansatyn har saty biyu kayi amma sai naga kazobana gabanka.Ya zoro ido to yau ban da bukatako dole ne?Ya ja tsaki, tashi dan Allah taf dakinkibana son jaraba kada ki dameni.Kuka ne yasubuce mata, ta fita a dakin tunda aka kawotagidan yau ce rana ta farko da zata kwana adakinta ita daya.Dan ko haihuwa tayi basa rabamakwanci, ta fito falo ga mamakinta sai tagakausar tsaye a falo tayi saurin dai daita fuskartatare da share hawayenta ta nufi kausar.Me kikafito yi?Kausar me kike so?Ta ce, mome naji abbane yana fada ne, me kika yi masa?Ta kamahannun yariyanyar suka nufi dakin yara.Kankatifarsu ta kwantar da ita ta kuma ta kwanta abayanta tare da rungumeta, kausar ta saketambayarta momi kinyi laifi ne Abba ya ce ki fita?kasa magana tayi don al'ajabi ne ke dankare cikinranta, ta danne hawayenta ta ce kausar laifi nayimasa.Kausar ta ce, momi ki bashi hakuri mana,'to' Sadiya ta ce zan bashi sai da safe in yahuce kinji?Kausar tace, eh.Sadiya ta ce ki dainatashi cikin dare kin ji, tadinga shafa kan yarinyartana lallashinta hartayi bacci ita kuma ta komaduniyar tunani tuno farkonsu.Iya mahaifiyar Aliyuya ce ga mahaifiyata, uwarsu daya ubansudaya,su 'yan asalin jahar jigawa ne, a karamarhukumar Hadeja.Mahaifiyarsu ta rasu ta barsu suhudu mazabiyu mata biyu, kawu Adamu da kawuDauda duk iya ce babbar su.Lokacin damahaifiyata ta na budurwa, dan haka iya tadauketa lokacin suna zaune a Dutse da maigidanta da yaranta hudu.Yaya sulaimanyayazakari, yaya sani, sai cikin yaya Aliyu.Mijintama'aikacine a ma'aikatar gona ta jahar Jigawa,daga baya yayi ritaya inda ya dawo kaduna dazama sana din dan uwansa dake noma.Aunguwar mu'azu ya sai gida madaidaici a ciki akahaifi Aliyu kuma a nan aka aurar da mahaifiyatainda ta auri mahaifina wanda yakasancema'aikacin gidan Raidio kaduna.Amma dan zariyane kuma zariyar aka kaita,yana da mata biyu dayara kusan goma, ko a lokacin.Maimunamahaifiyarta ta kasance mai hakuri da juriya, dukda cewa bai kasance mutum mai cika hakkokiniyalansa ba.Amma bata taba kawo kararshi guriniya ba,don tasan iya tana da fada sam bata dawasa.Shekarar da yaya sulaiman yayi aureshekarar ce mujin iya Allah yayi mai rasuwa,sunjimutuwar ta farat daya yana cikin sallah yayisujjada a masallaci har aka idar bai dago ba.Andago shi sai gawa, ashe mutuwar kenan.Yayasulaiman koyarwa yake yi a makarantar yan matadake Tudun wadan wada wato Sai yaya zakarikasuwanci a babbar kasuwar kaduna, duk dacewa ba wani babban dan kasuwa bane,Sanikuma da ya gama secondary sai kurum ya shigawurin gyaran motoci dan a lokacin babu halin cigaba saboda yanda karatu ya zama a kasarmu saiyayan masu shi.Talaka yana so yake hakura. YaAliyu karamin su kuma suna tallafa mashi donganin ya samu karatunshi, kwanci tashi suma duksuka yiyyi auransu.Lokacin da mahaifiyata tanadauke da da tsohon cikina don ta jima bata haihuba, har lokacin iya bata gane yar uwarta tanacikin matsala ba, sai bayan ta haife ni.Lokacin dataga komai babu, abin ci a gidan gashi ya sakeyin aure ya ciko mace ta hudu,iya ta same shi tace, yanzu tsakanika da Allah Abubakar hakan dakake yi dai dai ne?A ce ka ajiye mata babukulawa ba abinci badai baka da shi ba sai donzalunci?Ya ce ai za a siyo.Tace, gara ma ka siyodon ba zan dauki zama da yunwa ba, in an gankaa waje kwas kwas har da mshin din hawa garekaamma a gidanka da yunwa.A daddafe akayi sunainda aka rangada min Halimatu Sadiya, iya ta tasamahaifiyata ta tafi da ita, tace ba za a bartabahaihuwar fari ba kulawa ba,Ita kenan gareni danwadan can yan uwan namu sai munyi tafiya maitsawo kan mu gansu.Sai da mahaifiyata tayikusan wata shida lokacin ni da ita munyi bulbultamkar kada iya ta bari mutafi, amma yandamahaifina ke ta suntirin zuwa yana kuma turomutane don baiwa iya hakuri sai ta hakura tacemu koma.Amma ta ja masa kunne sosai, to dansaukin yanzun ba kamar da ba, hakan yasa kishiyoyin jin haushinta suna ganin ya fifitata shiko tsoron karr a dauke ta ne don iya ta tabbatarmasa in tazo taga ba daidai ba to zata tafidamu.Shakarata biyu ta sake samun wani cikintun yana karami take fama da laulayi iya tanazuwa tare da yayanta akai akai suna duba mahaifiyata tare da kawo mata abubuwa.Iya tasota tafi dani amma lokacin an ce inna da kalafucinuwa, kulafaci gareni sosai ta hakuraKu ziyarci blogdinmu domin karanta Littatafai masunishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Gurin haihuwarta kuma taji jiki da kyar ta haifiyar bubu rai.Sanan itama jini ya balle mata yadinga zuba kafin aje Asibiti rai yayi halinsa, anceiya taji mutuwar nan kaman me.Bayan anyibakwai aka raba dan abinda ta bari sanan iyatace ba zata barni ba dani zata tafi da kyarmahaifina ya yarda don shima yaji mutuwar yayikuka tamkar ranshizai fita , to mafarin zamana agun iya kenan.Na taso cikin gata da tarbiya dukda irin son da iya take yi min, bai sa ta kasa banitarbiya ba.Lokacin da aka kawoni gidan yaya Aliyuyana shekararshi ta karshe a makarantar kwanata barewa kwaleji dake zariya.Sam yaya Aliyuhalinsa ba iri daya bane da yayyansa, don susuna da sakin fuska da fara'a, amma shi kullunrai a hade ta bakin iya in tana masa tsiya takance na rasa inda ka gado wanan halin naka nashegen miskilanci, kullun cikin bacin rai sai kacejakadan yan wuta. Tunda nake gidan bai taba yimun wasa ko hira ba, magana in ta hada mu tobata wuce yazo bai ga iya ba, yace Sadiya inaiya?Tare da haka ba shi dai raini ko rashin kunya,sai dai kafi ya ga saurin fushi gami da zafinzuciya. Yanada matsananciyar tsafta da ibada Iyana yaba masa a nan, tunda na taso Allah baitabanuna mun bacci iya na dare ba, sai dai na rana,bayan azahar. Duk lokacin da na farka zan gantatana yin nafilfilu. Yaya Aliyu akwai iya saka kaya, bani mantakawayena in sun biyo mini makaranta suka ganshisai kiji suna cewa, sadiya yayan nan naki dankwambo ne, ya cika yanga gashi bayafara'a.Nakan ce kurufa mini asiri kada yaji.Burinyaya Aliyu aduniya bai wuce ya zama police ba,kalmar da Iya ta tsana duk lokacinda ya ce matashifa in ya gama karatunshi zai shiga makarantarhorar da yansanda.Sai ta ce masa ya dainawanan tunanin don ita bata son dan sanda, wai anata ganin sharri kullun ake koya musu, kullinsuna kan titi suna karbar cin hanci.Wani lokacintace, dan sanda da aka ce ko ya mutu gawarsatana fita da ban, dan baki take to ban aminceba.Shi kuma sai yace, iya kiyi min adu'a buri nakenan zancen zancen ace kaza kaza duk sharri nebabu ma'aikatan da babu na gari, kuma babuinda ba battace.Kimin adu'a in zama mai kawogyara a cikinsu kuma in na zama dan sanda insha Allahu sai kinyi alfahari dani. Takan tabe bakita ce, uhm ni rabu dani da wanan zancen, ni daiinsuna yi sauraransu kurun nake yi, don sam inyaya Aliyu yana fira da iya bana sa baki, domintsawa zai daka min ko ya harareni, haka nakerayawa a raina ba wai dan haka ta taba faruwaba.Iya tana yin wainar saidawa a cikin gida,muna yin ciniki sosai, wani lokacin har dasha'anin buki suna ko walima duk muna yi dasana'ar ta take yi mana dawainiyar karatu ni dayaya Aliyu, sai dan abin da sauran yara sukakawo mata.Dan suma yanzu ko wanensu yananan da dawainiyar iyalansa, karatun ya Aliyushine mai cin kudi, dan Alokacin yana karatundigree sa ne a jami'ar Ahamadu bello dakezariya.Ku ziyarci blog dinmu domin karantaLittatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Yana karantar (Engineering) ban san yanda zankwatanta muku ra'ayinsa ba, amma shi mutumne mai babbancin hali da ra'ayi.Bayan yakammala karatun sa ne ya dagewa iya yayyinsashifa sai yaje police Acadamy, wato makarantarhorar da manyan yansanda dake wudil jaharkano, dakyar ya sha kansu.Ko da yake har sai dakawunsu kannan iya dake Hadeja,Kawu Adamune yaje har gida ya lallashi iya.Bayan ta yardatace, to ita fa bata da kudi,yaranta kuma sunafama da iyalansu, dan haka yaje ya nemi kudi.Aliyu ya ce, iya ai na fada miki asaida gonata, ta gadonmu da aka raba mana.Nan ma dakyar ta yarda kawu Adamu shineya saida gonarAliyu yaje ya amsa, haka yayita zirga zirgatsakanin kano da kaduna har sai da yayi nasararshiga police Acadamy.Ranar farko da yaxo nikadaice ina cikin wanke kayan waina bayan muntashi, iya bata nan taje kai kudin kayan miyanwainar gobe, sai kurum naji sallamar sai nagamutum tsaye kyam da kayan dan sanda riga bluemai haske wando baki, ga wanan takalmin na suda hula.Nikuwa dama gani da tsoron Dansanda,sai naji cikina yana kugi, fuskarshi daure yace,bakinki yana ciwo ne, bakya iya amsa sallama ko?Cikin in-ina nace, wa…alai…kassalam. Ya zubamin harara, yau ne kika fara ganina ne da harzaki tsareni da idanu ko na can za maki ne?Nasunkuyar da kai, a'a ya nufi dakin nace bata nanta je wurin Isa mai kayan miya, ya ciji ya tsa todauko min makullin dakina najena duba inda nasan iya tana ajewa na dauko masa da zan bashisai da na dan rusuna.Ya amsa ya nufi dakinshinazo na karasa wanke wanken na gyara gurin yafito cikin gajera wando da yar T-shirt irin tayansanda,Ina cikin kicin zan dora tafashen kashinwaina, yace baki san mutun yazo kiyi mai tayinabinci ba, kenan ina ganin rowa zakiyi?Nace nayizaton ko kana azumi ne, na ga kullun kana yinazumi,yace, oh, dama kina samun ido ne har kikasan cewa kullum ina Azumi?To yau ban yi.Nace,duk abincin ya kare sai sauran tuwo kuma bakacin dumame, sai dai in ko na dafa maka waniabu. Yace barshi nasha cornfilakes,ya juya ya nufidakin sa.Na sauke ajiyar zuciya ban san meyasaba yaya Aliyu in yana guri bana so in tsaya agurin sai in ga duk ya cika gurin,gashi tsananintsoransa nake bai dai taba duka na ba wataranane dai da yake iya gadanga take ce masa sai tacein kira mata shi, ni kuma naje nace iya ta ce kazogadanga.Wata tsawa da yayi min kadan ya ragein saki fitsari, ya dora yatsinsa a dan manuni agoshi na.In kika sake ce min gadanga sai nazaneki tas kinji ko?Jikina yana bari nace, kayihakuri.Don tsoro lokacin har fitsari nayi awando.Lokacin da iya ta dawo tai murna daganin autanta, nan suka zauna suna yin fira, cikinhirar ne naji tana yi masa zancen aure, inda ta cegadanga dan Allah ka nemi matar aure kasanshekarunka nawa yanzu?Yayi dan murmushi nikwan nasan shekaruna, muke nan kullum cikinrubuta date of birth ba dole in rike shekarunaba?Talatin da uku ne kacal. Iya tayi dariya talatin da uku shine kacal?Ai daicikin sa'anninka ina tsammanin kai kadai ka rageba kai aure ba.Ya ce iya ba ni kadai na rage ba,kin manta da usman?Ta ce, usman bikin shi kafinAzumi ba kuyi waya bane?Aliyu ya zaro ido, iyada gaske?Tace, ko jiya na kira shi na fada masayau zan shigo shi ne zai ki sanar dani?Iya ta cekila sai kazo din za ka ji zancen.Ya ce, iya kiyiadu'a kawai amma ayanzu ba mata a ga bana,kokari na in hada wanan course din nawa.Ta ce,Allah ya taimaka.Ya ce sauran mu wata shida.Tace, to Allah yasa a gama cikin nasara, ni dai fatana ka zama mai gaskiya da amana, kayi aiki akasarka da kishi.Ya ce in sha Allahu, na gode.Dukina jin su har suka gama ya dube ni ita waccensunyi jarabawar J S. C.E din?Iya ta ce, tin yau shehar sun amso yan zu kici kicin shiga SS din tamuke yi, ya ce zo ki bani saka makon na ki ingani, dan nasan bawata kwanya ce da ke ba. Iyata ce, in ji wa?Sadiya boko da islamiya tana dakokari.Na dauko gaba na yana faduwa na bashiya duba sanan ya kalleni babu laifi, amma kinajin turanci?Na sunkuyar da kai, amma ban iyabada amsa ba.Ya ce shirmen yaran hausawanmukenan, kuna jin tsoro ne kada kuyi ba dai dai baayi muku dariya, to ai gara ayi muku dariyarsanan a gyara muku.To ni dai daga yau kada kikara mun hausa.Har in koma duk kuma zuwanda zanyi in baturanci zakiyi mun ba bana son jinmaganar ki.Iya ta ce, kuji mun fin karfin haligurin gadan ga, wanan ai mugun horo ne.Yare bana uwarka ba, ba na ubanka ba kace dole sai tayimaka magana da si.Ya ce, in ba haka ba yau shezata iya ga yanda zamanin namu ya zama sai dakaratu, ko da ta gama scondary zaki mata aure?Iya ta ce, tana samun miji zan sallamata, donhaka kar ka takura mata.Ni dai nayi ciki na barsunan suna ta jayayya, yana cewa ilimi ko dantarbiyar yara ai ko ni ba zan auri matar da batata shiga jami'a ba.Iya ta ce Allah ya taimaka nitawa tana samun miji zan turata can gidanmijinta shi ne babbar jami'ar ta.Ku dai yanzamani baku da magana sai dai in kun tashi aurekun fi son yan boko sabo da tarbiyan yayan ku. Toamma kada ka manta ni banyi boko ba, ammaduk in da kuka shiga yabon ku akeyi ana shaawarku.Aliyu yayi dariya, to iya in kin lura aibaban mu yayi boko, kefa kika ce mun lokacin suyaya sulaiman suna yara sun zo da home workshi yake musu.Nima lokacin da na taso sune sukeyi mun ba, tace to wanan ce tarbiyar?Ban ce ilimibaya cikin tarbiyya ba, amma bashi negundarinta ba.Gun darin tarbiya shi ne ka doradan ka kan hanyar Allah da monzo (S. A. W) surinjayi komai a kan mazaunin shi.Sanan ka cusamusu Tauhidi su iya rike Amana,CikaAlkawari,Tausayin na kasa da taimakonshi,Girmama na sama, in dan ka ya san wanan saika hada masa da ilimin zamani da na adini shine tarbiyya.Kai in dan ka ya san wadancan yarike ko bai je boko ba zai yi rayuwa ingantacciya.Aliyu ya ce, haka ne zancen ki Iya,Allah ya sa muma muyi tarbiyar yayan mu kamaryanda kuka yi mana.Ta ce ameen.Ina da ga cikiina jin su na ce, in dai Iya ce duk musun ka dagardama tana yi maka baya ni sai kafahimta.Abin da ya bani al'ajabi da mama ki, dadare na je kai masa abinci dama fakon sa na yitayi dan ba zan yar da wata magana ta hada muda shi ba, tunda ya ce sai da turanci, niko dantsinta tsinta na iya.Dan haka ina ganin shigarsaban daki na dauki abincin na nufi dakin sa naajiye zan fita sai na hangi wata mujalla can kankatifar sa, ni kuma da shegen son kalon hotunanyan film.Na zata irin tasu ce yan fin din India, saina koma na dauko na bude jiki na ya daukitsuma ganin mata tsirara.Da sauri na rufe watodai mujallar ta tsiraici ce, na sake bude wanishafin da sauri na rufe, ina fitowa yana isowakofar dakin.Ya ce cikin harshen turanci me kikeso na cecikin hausa, dama abinci ne na kawo maka.Ya matso ya damki kunne natamkar zai cireshi.Ba na ce kada ki kara yi mun hausa ba?Nayishiru dan ina tsoron yi masa turanci ya ji ba daidai ba ya ci uba na.Ya sake matse kunnan, cikinturancin da zaniya na ce yayi hakuri.Ya saki kin cisa'a daga yanzu ba hausa tsakanina da ke.Dukcikin turanci yake maganar.Ni dai nayi daki inaAl'ajabinshi, mutum kamar na Allah ashe daniska ne, ya tasa hotunan batsa yana kallo.Shikuma da ya shiga dakin sai yaga kamar an jawomujarlar daga inda ya ajiyeta, a ranshi yace watodai yarinyar nan ta bude mujallar nan kenan,Inko haka ne ban ji dadi ba, amma sai wata zuciyarta ce, kada ka zargeta, domin bata da rawar kai,tsoranka ma takeji ba zata taba maka komai ba,sai kurun ya samu natsuwa tare da gaskatahakan.Kwana biyu yaya Aliyu yayi ya tafi, nikocikinkwana biyun nan binshi nake da kallonmamaki.Bayan tafiyar shine na samu ci gaba dakaratu na a makarantarmu ta maimunagwarzo.Ku ziyarci blog dinmu domin karantaLittatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Kwanci tashi su yaya Aliyu an kammala wanankaratun, buki sosai akayi ko na ce walima dan suyaya Sulaiman su har can suka je nan gidan mukuwa mun aikatu.Anyi wainar shinkafa, da suzobo da kunun zaki, daga can suka turoshikaduna (headquarter) a matsayin A. S. P AliyuTukur.Ranar da ya zo gida na jima a uwar dakiina tunanin fitowa saboda tsoron maganar da zanmasa da turanci, gashi a fallon iya suna fira.Nazauna ina bitan abin da zan fada masa da turanci, can iya ta kwalo mini kira na amsa, ta ce mekike yi?Na fito, ya kalleni dama tana ciki, kin wanikunshe kamar wani munafiki?Na ce, sannu dazuwa. Cikin turanci na yi maganar, shi sai lokacinna tuna mai da batun wani turanci.Ya kalli iyasanan ya kalle ni ya amsa, na ce ina taya kamurna, ya ce ya gode.Ya tambayi nawa karatunna ce lfy lau.Da sauri nayi waje ina tsoron kadaya daukowani zancen da va zan iya amsawa ba, arai na na ce, baka sanan wannan ba na fi sati inahaddar su.Bayan na fita ya cewa iya, to kin gadai yarkita soma zama baturiya, iya ta ce, eh, aihakan yana da kyau.Tunda ya dawo kullunzancen shi da iya ba ya wuce kayi aure gadanga,ka fito da mata sai dai in bai zo gidan ba,kokuma bai zo mata fira ba.Har ta kare ta ce yajegidan hajiya talatu ya nemi diyarta Jamila, yaceiya kiyi hakuri har inga wacce ta yi mun da idona,bana son cushe cushe.Ta ce, duk fadin unguwarMu'azu har yau baka ga wacce kake so ba?Sai yace, ina nan dai ina binkitawa, har dai ta hakurata zura mashi ido.Daga baya naji suna hira dayaya sulaiman wai ta sama mashi magani tanaganin kamar bashi da lafiya, niko da naji wananxancen lokacin cewa nayi a raina, ras yake kilama neman matan shi yake yi a waje tunda maiya hada mara lafiya da hotunan tsiraici?Kumabayan nan ina zaton yana kalon fina finan tsiraici,don lokuta da yawa in yana kallon in nayi sallamadakin zai kai abinci ko wani abu sai yayi sauri yakashe, sanan ya ce in shigo.In kaset din arziki nemenene na kashewa?Amma na sa a raina watarana sai na kama shi.Haka kuwa watara na xan kai masa abinci daranalokacin aikin dare yayi da safe ya dawo,Iya kurunya gaisar muna aikin waina ya shige daki yakwanta.Sai kusan sha biyu sanan ya farka,lokacin Iya ta tafi gurin sabo mai shikafar waina,ta ce in ya farka in kai masa ruwan zafin shida waina in kuma bredi zaya ci to in kai masa.Ya fitoya shiga wanka, da sauri na dauki dan flask dinsa na ruwan zafi na nufi dakin, ko mai a kasheyake amma na san zan kunna in gani tundawanka ya shiga saboda shi mutum ne maidadewa a wanka.In dai ya shiga tamkar zai canzafata, don haka ina lokacin sallah ya katato xaishiga ban daki iya kance bari muyi alwala dan inka shiga sai lokacin salla ya fita baka fito ba.Najona komai ya kawo na ce oji bulumme can kasadan muna funci aikuwa CD yana gama login saiga mata da maza tsirara suna aikata masha'a.Dasauri na kashe na fita naje na ci gaba da aikinaabin da na gani ya girgiza ni kuma naji haushinkaina da karan bani na.Na fito na dauki waina dabredi naje nayi sallama ya ce in shigo na shiga naajiye xan fita ya ce tsaya, me kika shigo yi nandakin?Gaba na ya fadi na ce ni flask na kawo, yace daga nan sai kika yiyi me?Cikin in ina na ce,banyi komai ba ya Ali.Ya tsareni da idanu, bashida tabbacin nayi wani abu amma yana shigowayasan an shigo.Ya kalleni, jiki.Na fita sanan naharari dakin na tafi.A raina na ce dan iska, ammawani lokaci sai ya kure wa'azi sai kace na Allah. Kwanci tashi ba wuya, muna cinye kwanakinmuhar mun kammala (SS3) mun zana jarabawakuma lokacin ya zo dai dai da saukar karatun muna alkur'ani.Munyi komai cikin nasara, kuma nayiwalimata a gidan mu inda iya ta matsawa yaAliyu sai ya buga mun memo wanda zan rabawakawaye na.Sauran yayyansa ma sun taimako,baba na kuwa da naje zaria na fada masa dububiyarya bani wai inyi hakuri da yake ina zuwadanhutu can wani sa'in iya tace inyi sabon dinkida kudi na.Dangi kam sun xo babu laifi, har yanuwa na na zariya, babanmu ya zo da su komaina yayi babu laifi.Da yamma ni da kawata Aishamuna kwashe kujerun da muka zauna akaimukayi walima a waje da kawaye na.Mun hadasu guri daya sai naga guda biyu wanda ya Aliyuda wani abokin sa suka zauna su na hira.Ta ce,kije ki amso wadancan cikin zolaya tayi maganar,don tasan ina jin tsoron shi.Na ce, ke kije kiamso.Tayi yar dariya bari inje.Tayi tamkar zatanufi gurin sai ta fasa.Muyarshi ta katse maganatada zanyi lokaci daya kuma gaba na ya fadi, Ke! Na wai waya, zo nan.Naje na rusuna na gaida sucikin in ina ya ce, ke daga jin maganar ki baki dagaskiya ko?Na ce, a a.Ya ce, to me nene nayin inina din?Nayi shiru, ya kalli abokinsa ga ta.Abokinya ce, ina yi muki murna da yin saukar alkur'animai girma, Allah yasa anyi na tsoron Allah.Na ce,amin.Ya Aliyu ya ce, jeki dama murnar zaiyimaki.Ina tafiya ya kalli Aliyu ya ce, kanwar nantaka tayi fa.Ya Ali ya ce, ok, iskancin naka haragida ma zaka yi?Auwal ya ce bada wani abu nace ba, cewa nayi tana da kyau.Kai da ma kashiga kayi yar gida tunda duk matan dake sonkabaka kallon su.Ali ya ce don me zan tsaya kallonyayan mutane, alhalin na san cewa ba auran suzanyi ba?Auwal ya dan yi masa dukan wasa akafada tare da cewa, ko jiya munyi gulmarka daSajen Bello, wai ina ma shine mata keyiwa wananshishshigin, da sai ya more kuriciyarshi sonranshi, amma kai kullun cikin Azumin dole, inkaga mata sai kace kaga Abokanan gaba.Aliyu yace, ban ga anfanin zina ba, koda ba haramunbace mutum ya gujeta, ya kyamace ta, dan karekansa daga cututukan zamani.Ina fada maka inada kyama ba zan iya hada jiki da wayan can ba,kuma dole in naga mata in hada rai tun da bahalali na bane, kuma ba muharramai nabane.Kullun dai ina adu'a Allah ya bani mace tagari mai kamun kai, kuma da kuke bin matanAllah ya shiryeku, kai gashi kayi auran ma ammaba ka daina ba.Kayi hattara duk abin da ka shukashi zaka girba, kana kallo wani can zai batarayuwar yayan ka yadda ka fada ta yayanwasu.Ku ziyarci blog dinmu domin karantaLittatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Auwal ya ce , ka samu cikin adu'a abin nedawahalar bari, mata ne nishadin rayuwa, hirada su ma a kwai dadi ne.Tsaki Aliyu ya ce in kasokaji dadin ba?Ni kuwa bana fatan in ji dadin firada mace wadda ba tawa ba, ina nufinhalalina.Auwal ya mike, bari ni in tafi kai damamalami ya kamata ka zama ba dan sandaba.Sam Aliyu be mike dan raka shi ba, daga nansuka yi sallama.Shi kam tunani ya shiga, shimayana sabo wajen kallon fina finan batsa dakarantar mujallan batsa, duk da cewa bai tabaaikata zina ba ya san wanan laifi ne babba.Kumain mutum bai daina ba wata rana zai kai gaaikata zinar, kuma tunda Allah ya rufamini asiritsawon lokaci yana yi ba wanda yataba ganinshi,ya kamata ya daina.Ya tuna lokacin da ya fara,wata rana yaje dakin su Auwal da rana lokacinsuna jami'ar Ahmad Bello ta Zaria, ya ga waninovel a dakin ya dauka ya karanta, ashe na batsane.Daga lokacin sai yaji yana so ya gani, ya ko jewani shago a kasuwa ya siyo kaset din tare damujallar tun daga nan lokaci zuwa lokaci sai yasiya ya kalla, sanan ya kona su ya sake siyanwani.Shi da kanshi ya sha fada wa kanshi cewa,yanda yayi Imani zai tsaya gaban Allah haka yayiimani za a tambaye shi yanda yayi ya sami kudida kuma hanyar da yabi gurin kashe su.Me zai cegame da wanan kudin da yake sawa yana siyanbatsa?San nan baya karanshi da komai sai karatada masu hankali?Lallai wanan abune da yakamata yayi makansa tun kafin ya mutu.Ya miketare da kudircewa daga yau ya tuba,ba zai karaba.Dai dai gwargwado ba xa a ce bani da kyau batunda Allah bai halicci mumuna ba matsawarmutum yana da kyan hali, balantana a ce mutummusulmine.Aina ya ga kyau sai dai kuma in batsafta, ni fara ce sol amma bani da dogonhanci.Wanan baisa fuskata muni ba, hakaidanuwa na matsakaita ne, ni mutum ce maitsananin kwalliya ko alwala nayi sai na sakesabuwar kwalliya.Haka nan iya bata gajiya dasiyan mun kayan kwalliya, sanan bata ganinbekena duk lokacin da zan bata gurin kwalliya.Acewarta ya mace doki ce sai da kwalliya, abindakawai bata yarda da shi ba shi ne, ayimini dinkinda zai nuna surata, nan ne zata ce ba zata badakwamasho ba gurin yada zina.Ta ce, shigar dayawancin mata keyi ita ce ke haifar da zinacezinace sannan zata zuba ko nawa ne ta yankanmini yadin hijabi amma mayafi dai sai dai inyiasusu in siya.Shima din ban isa in siya karami ba sai babba,kuma mai kauri ban taba jin haushinta ba dannasan tana kare nine daga afkawa cikinshaidan.Dai dai misali ina da farin jinin samarimasu sona, dan ma iya bata bari in fara fitazance da wuri ba sai da na kai SS2 duk masuzuwa gurina da aure suke sona.Sai dai ni cikinsubanga wanda yayi mini ba irin injishi kane kanecikin raina din nan ba, fada haka iya take cewamaza ki tsaya ruwan ido daga karshe kowa yagudu kizo kina nema.Ai yanxu lokacin ya macemai hankali ake dubawa wanda yake da hali maikyau sanan ba jahili ba kuma ya kasance yanadayar sana'ar da zai rikeki, to ki kamashi.Allahshine mai azurtawa, in da rabo sai kuyi arzikintare, ke in ma baku samu anan ba to ya baku nagobe kiyama.Yawan yi mun wanan nasihar yasanake ganin zan iya tsaida Idris kuma zan iyaauransa amman sai mun zauna da kawataaminiyata Aisha.Mun zauna da ita ita ma tace,gaskiya duk cikin masu sona babu kamar Idris ahankali.Mun yanke shawarar in tsaida shi itakuma dama akwai makocinsu Bello dake sonta.Kuziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masunishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Wata safiya Iya tana kwance ba lafiya dole nafasa zuwa makaranta tunda mun riga mun hadakullun waina, sai kuma ciwon cikin dare.Ya Ali yashigo da shirin fita, don bai san bata da lafiya basai da ya shigo dakin, ya girgiza da ganintakwance cikin bargo dakyar take magana.Arude yace, ya babu lafiya ne?Tace, eh, yace meyasa ba atashe ni ba a gida fa na kwana?Ita wacensakaryar ba sai ta fada min ba.Iya ta ce ni nahanata ta ce bari ta taso ka, ya cire hula, barimuje Asibiti, bari in samo mota, ta ce, a a najisauki.Fita yayi sai gashi da likita wani dan nanunguwar ya duba ta sai gashi hadda ruwa a doramata.Ranar dai bai fita bahar rana, bai tababirgeni ba irin ranar, duk wani abu sai yayi, hattabata magani a baki da abinci sai gurin la'asarsannan ya fita.Su yaya Sulaiman,Zakari da Saniduk sun zo da matan su, sanan makota na tazuwa.Da yaje gurin aiki ya bada uzirin shi sai yadawo kusan shabiyun dare, jikinta yayi sauki.Inajiyo hirarsu,rokonshi take yayi aure ta ce Aliyubani da wani burin da ya wuce inga auranka, kaina fuskanci kafi son sai na mutu sanan zakayiaure.Jikinshi yayi sanyi, dan ya kasa tuna ranarda ta kira shi da Aliyu, cikin tautasar murya dalallashi ya ce, zan yi iya, in sha Allahu kinaraye.Ta ce, kayya, gadanga kullun haka kakecewa, ni dai ai tuni na cire rai ka tashi katafi nayafe maka Allah yayi muku albarka kai dasauranyan uwanka.Yarinyar nan sadiya dan Allah ko bantashi ba kada ku bari ta koma zaria ta zaunagurin wannan yaron hardai ta sami miji kuyi mataaure.Ya ce, iya ke ce da kanki zaki aurar da itainsha Allahu, ta ce shi kenan tashi kaje ka kwanta.Hankali tashe ya fita bayan ya tai makamata ya kawota cikin daki, na tashi idonanaxubar da hawaye, na taimaka mata mukakwanta.Ina kuka kasa-kasa ta ce,Sadiya lafiya?Tace iya bana so inji kina cewa zaki mutu ki barni,ta ce in fada ko kar in fada sadiya ba zan karalokaci ba sai dai in ajalina bai zo ba.Da kyar bacciya daukeni, lokacin iya tayi nisa da bacci.ShimaAliyu tun da ya koma dakin shi fa ya kasa kozama, lallai dole ne ya nemi mata, sai daimatsalar shi ta ina zai fara?Bai taba yin budurwaba, bai taba soyayya ba, shi kuma yana ganinkamar raini zai ja masa in yaje kofar gidan suyarinya.Amma bari gari ya waye yaje wajenusman amininshi.Kafin ya wuce masallaci sai daya fara lekowa dakin mu ni da iya duk munasallah, sanan ya wuce,dan Allah ya kawo matasauki a cikin daren daga masallaci gidan Usmanya wuce, ta wya ya kira shi cewa gashi a kofargida,Usman ya ce, lafiya?Aliyu ya ce, lafiya ba lauba, fito kaji.Da sauri usman ya bude gida ya fito,sama sama suka gaisa.Usman ya ce, aboki lafiya?Aliyu ya ce ina fa lfy, jiya tsohuwa ba lafiya, tafara bar mun wasiya, sannan tayita jaddada minburinta kawai nan duniyar shine inyi aure.Usmanyace aboki ba ita kadai ba, ni kaina buri nakenan, to tunda kaga tsohuwa ta tsananta garakayi ko kwa rabu lafiya.Aliyu ya ce, ai baka saniba, tunani na yanzu ina zanje nemo mata?Narantse maka banda budurwa… Zaharaddeen ShomarWhatsapp 08168575100 DARAJAR YAYANA1-02Posted by ANaM Dorayi on 08:55 PM, 09-Mar-16Under: DARAJAR 'YA'YANA__________________NA ___________HALIMA K/MASHI Usman yayi yar dariya sanan ya ce, ni da zakaji shawarata wanan sadiya ta gidanku?Aliyu yace, ah haba?Usman yace, naga yanda ake yabon hankalin yarinyar, ko a gida tana da matsalane? Aliyu ya ce, sam ko a gida bata da matsala gaskiya, amma ban taba jin koda alamar sonta ba, to wanan yarinyar ma ina ganin ta tsaida wanda take so, in ma ba ta tsayar ba sai inga ta yi mun yarinya.Shekarunta sha bakwai fa yanzu in ban cika ma ba, usman ya ce, dai dai.Nafi son wacce ta shiga makarantar gaba da scondary a kalla ta mallaki hankalinta, ta san yadda zata kula dani sai nine zan koma in kula da ita.Usman ya ce, ba yaran yanzu ba, tunda kaga bata yiba in kaga wata da tayi maka ko a unguwarku ko a kafatanin unguwar mu'azu ka fada min yanxu anjima sai muje, kaga yanxu sai kaje wa iya da kwarin gwiwa.Aliyu yayi shiru yana tunani can ya ce, aboki kasan Allah?Nifa ba wai ina kallon mata bane, na layinmu ma ban sansuba balle na unguwa.Usman ya ce, to aboki ka tsaya a Sadiyar mai hankalice,Sadiya tayi.Aliyu yace inda ta kaicin yake sai kuma in kirata ince ina sonta?Usman ya ce in baka iyawa bi ta sama mana ka samu iya ka fada mata kana son Sadiya, nasan zatayi murna.Aliyu ya ce, aboki daina cewa ina sonta, zadai ayi aure amma ba wai ina sonta ba, Aliyu yace kuma ba zanyi karya ba tunda banji cewa ina sonta ba,har Aliyu yaxo gida tunani yake anya kuwa zai amince cewa yana son auren sadiya? Lokacin da ya shigo dai dai na bare magani na mikawa iya, ta afa tare da kora ruwa, ya tsaya ya rike kugu yana kallon mu, tunaninshi a wanan lokacin lallai babu wanda ya dace ya auri irina, bisa hujjarshi tacewa ba zai sami matsala ba wace take tsakanin iya da matan yayanshi ba.Iya tana kuka cewa cikinsu matar yaya Sulaimance kawai ta san darajarta, kuma tabbas hakane domin sai suyi wata uku basu zo sun gaida ta ba.Ita ba wai tana kwadayin abin hannunsu ba ne, a a ko ba komai taga yan jikokinta yayi, amma Sadiya bata da uwar da ta wuce iya.Dan haka yana nan ko baya nan zata zamo a karkashin kulawarshi, burinshi yaga ya daukewa iya duk wani matsalarta, su kuma yayinshi suji da iyalinsu. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/?_e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Tunaninsa ya katse lokacin da iya ta ce, gadangaka shigo ne?Yayi firgigit, na shigo iya.Na gaida shina fita, shima a ranar bai iya yi mata zancen ba,karshe ma tunani yayi ya samu yaya sulaimansuyi shawara.Haka kuma bayan sallar isha'i yanufi gidan yayan nasa bayan sun gaisa sai yasanar dashi abinda ke tafe dashi.Yaya sulaiman yaji dadin zancen da Aliyu yazo dashi, sanan yacesai ka samu yarinyar ku daidaita, Aliyu ya ce, inaga ba sai na sameta ba, indai iya ta amince shikenan.Yaya Sulaiman ya ce, iya ba zata ki ba,yarinyar ce abinji, in ta ce bata sonka fa?Aliyu yace, ai nima ba wai ina sonta bane, dacewarauren kurum nake dubawa, shi yasa.Ya Sulaimanya ce, shirme kenan, to kai in kaje wajen iyar cemata zakayi ba sonta kake ba?Aliyu yayimurmushi ce mata kurum zanyi ina so na auriSadiya, Sulaiman ya ce, Allah yayi mana zabi naalkairi.Ka bari zanje gurin iyar, duk yanda mukayizakaji.Aliyu ya ce to.Yayi godiya yayi masasallama ya tafi..Sulaiman ya sami iya cike dakarfin gwiwa, ganinshi babu wanda zaikai iyamurna kai yasan har goron albishir zatabashi.Amma ga mamakinshi yana gama labartamata dalilin xuwansa sai yaga tayi kicin kicindafuska ta ce kaine kaga sun dace ka bashishawarakoko shine ya sameka da zancen?Yace, a a dazuya zo mun da zancen sai kuma naga dacewarhaka.Ta ce, to ka koma ka fada mashi banamince ba, kace mashi ya nemo matarshi canitama ta nemo nata mijin.Jikin Sulaiman yayisanyi ya sake tausasa murya ya ce, iya ban sandalilinki ba, kokuma akwai abinda kika hangowanda ba na Alkairi ba?Ta ce, na farko dai kasanhalin gadanga, zuciya ce dashi ga saurin fushi, gamiskilanci tsiya, ga shegen jin kai.Sanan na sha jiko in ce ya sha fada min cewa shi yar jami'a yakeson aura.Niko tawa ko secondary din bata gamaba.Sulaiman ya ce, iya in kin duba tunda shi dinya ce ta mashi ai ina ganin ba za a sami watamatsala ba.Fir iya ta ki zancen, duk ta indasulaiman ya bullo sai iya tabi ta wata hanyar,haka nan yaya sulaiman ya hakura ya fita raibabu dadi.Aliyu ya sunkuyar da kai yanasauraron sakonshi a gurin yaya sulaiman, sam baizaci jin haka ba, amma sai ya ce, ba komai Allahyasa haka shine mafi alkairi, na shi ganin ba zaidamu ba, tunda dama ba wai yana sontabane.Sai dai kuma yanda ya tsammaci abun yafihaka, samun kanshi yayi da shiga damuwa, ko baya son yarinyar hakika ya tsananta dasonaurenta.Ya samu iya da kan shi wata safiya yaxogaida ta bayan yayi shirin fita cikin dakin sa.Yace, iya me yasa ba zaki bani auren sadiyaba? Talissafo mashi dalilinta kamar yanda ta lissafawayaya Sulaiman takuma fada masayaje ya nemomata can.Ranshi ya baci amma bai nuna ba, saidai cikin sanyin murya ya ce, to shikenan iya na hakura, amma ba zan taba xuwa ko ina nemanaure ba saboda ina da munmunan halayen daban can canta a bani mataba,tace, ni ban ceba,ya ce to iya tunda ba a bani a gida ba in najenema a wani gida suka bani na cutar dasu tundaba su san hali na ba,yana kai aya ya mike tareda cewa, sai na dawo.Ita kuma lafuzan nashisuka hanata magana.Ita zahiri ba wai bata sonauren ya Aliyu da sadiya bane, na farko ta sanhalinsa, sanan tana tsoron ta tursasa min.KullunAliyu sai yayiwa iya naci amma taki ko ta ga zaidauko zancen sai ta hade fuska.Wata safiya inakwance kangado ina fama da matsananciyarciwon mara, dama mun rabu da yin waina tundaiya tayi rashin lafiya.Ya Aliyu ya ce, a daina yinwainar duk wata nake wanan ciwon marar.YayaAliyu ne ya shigo gaida iya, bayan sun gaisa tace, har ka shirya fita kenan?Ya ce mata eh, akwaiwani case a hannunsane yana son ya kammaladashi kafin fitowar(AC) ta ce, to Allah ya taimaka,a can zaka karya?Ya ce, eh.Sanan yayi shiru tace, da magana ne?Ta sani in har yayi haka to damagana a bakin sa, ko da yake ta san zancen nasa daya ne, bai wuce na sadiya ba.Kuma tanason Sadiyar ta ji ma kunnenta in ta aminceruwanta don haka ta ce yaya autana?Yace iya daimaganar Sadiya, Allah iya ba maganar yabon kaiba, ina da kamalar da za'a bani mata, ya ko tagidan waye 'yar taki ai ba kyau tafini ba,ya fadacikin sigar wasa, ta ce,duk da haka ba zan bakaba, kai ita fa tarigata fidda mijinta.Yace dan Allahiya ki fada mata kinji?Ta ce, au, nice ma zan fadamata?Lallai ba ma son auran nata kake ba.Ya ce,ni iya in na fada mata sai naga tamkar zatarainani ne.Iya ta ce, kun ji girman kan ba?DonAllah kayi hakuri nifa ka tayar dani,ba zan yardaba.Aliyu da ya gaji ya fita.Tun daga lokacin danaji ya Aliyu ya ambaci sunana na mike zumburhankalina atashe,ni Sadiya yaya Aliyu yake nufiko wata?Kai in ko nice na more, dan gaskiya yayaba irin mijin da zance bana so bane, tab!Wananshine tsintar dami akala.A a iya kada kyi minbakin ciki, ina jin fitarshina fito da sauri inakallon iya, ko zata ce wani abu, amma sai tashareni, na ta nufintadaga yanda na daukial'amarin tunda ta tabbatar naji.Ko daga irinfitowar da nayi, ganin iya ba zatayi magana basai na ce iya ta dubeni, wai ya Aliyu wa yake so?Ta tabe baki dan Allah rabu da shi, wai ke, nadafa kirji da karfi na furta da gaske?Ta ce, zanmaki karya ne?Na ce to iya shine zaki ce mashi ina da wanda nake so?tace, au.Sharri nayi makikenan?Ina ce ke naji kina cewa kin tsaida Idris?Na ce, ai ban fada mashi ba.Ta ce, meye nufinkiyanzu?Kina so ki ce min kina son Gadanga?Nayishiru tare da hade fuska, mamaki ya cikata, tace, Sadiya dama can kina son Gadangan ne?Nace, nifa ban ce ina sonshi ba, amma ke meyedalilin da kika ca baki yarda ba?Iya ta shiga tafahannu tana salati.Kin tirke nine lallai sai kinji?Toba wani dalili bane sai na kare mutuncinki,gadanga yana da zuciya, gadanga yana da fushi,sanan ga miskilanci,ina tsoron ki shiga matsala,gaki karamar yarinya, shi kuma shekaru sun dansoma ja.Da sauri na ce iya in dai dan wanan nena yarda kinji?Ta ce, wai me ya burgekine a dansanda duk jikinki ya hau bari?Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Na ce, to iya gaskiya ya Aliyu ba irin mutumin daza a ce ba a so bane .Ta ce, ni dai na ce a a banyarda ba.Na mike cikin fushi na fita tsakar gida,da kallo iya ta bini, matuka ta ji mamakimusanman ta sanni bani da rawar kai.Ni kumakicin na shiga na zauna banyi aune ba sai kurumnaga hawaye suna zuba a ido na, ni kaina harnaji mamakin kaina.To da bai ce yana sona bafa?Ranar haka na yini har dare, kusan mutumuku suka aiko kirana naki fita, iya duk tana luradani tana kallona ranar bai dawo gida ba sai shabiyun dare, sanan tunda a subahi ya fita.Yausam na kasa sukuni, iya sai kallona takeyi tanasalla, can bayan ta idar ta ce sadiya!Nayi shiru, tace, nasan kina jina ta shi kawaiki tashi, na tashizaune ta ce, sadiya ina ganin baki gane nufina bagame da zancenkike da gadanga shi yasa har kikefushi dani.Gadanga bahogon mutum ne, ni nahaifeshi na sanshi tun yana dan karamin shi,gadanga bashi da dadin lamari, amma in kinjiAllah ya baki sa'a.Sai dai ina so ki sani in dawanda zaiyi farin cikin aurenki da gadanga to yabiyo baya na,sai dai duk da haka ba zan kasafada maki gaskiya ba.Shawarar da zan baki kumaki rage rawar kai in ya fahimci kina doki kimarkita zube.A zaton iya zan hakura amma sai taji nace, in sha Allahu ba zan sami matsala ba.Ta tsuramini ido haka kika ce?Nayi shiru ta ce shi kenan, to da sharadi ba zuwakawo kara.Da sauri na ce, to,da kallo tayi ta binani dai na tashi na koma makwancina inamurna.Na zaci da safe zata neme shi ne ta fadamashi ayi sai kurum ta share, ko da dai ya fitada wuri, wasa wasa sam taki zancen inaji lokacida yawa da ya dauko zancen zata ce don Allah yarabu da ita.Sai dai abinda ke bani mamaki,kullum yanda yaya Aliyu bai can za min yandayakemin ba , amma nakanyi uziri cewa kila saiiya ta amince sanan za mu soma yin tadi.Cikinhaka ne har aka dauki tsawon lokaci muka shigashirin zana jarabawa (SSCE) duk na kori samari nababu wani mai zuwa tunda na fada musu natsaida miji.Shikam ya Aliyu bai san na sani ba,kullum ya zo gurin iya sai yayi mata nacin shi fayana nan yana jira ita kuma takan ce mishi karya dame ta, ba ya ce ya fi son yar jami'a ba?Yaje ya nema.Ni kuma in ya tafi wani sa'in in ce iyadon Allah ba kince kin hakura ba, tunda nayarda?Sai ta ce min sakarya, dubi fa ko kallo bakiisheshi ba, amma duk kin tsamgwami kanki donfitina, ni dan kare mutuncinki nake kin abin nan.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Usman abokinsa yaji shiru batun maganar Aliyuda sadiya, sai ya zo gurinshi musanman donzancen , dama ya kirashi a waya yaji cewa yananan.Bayan sun gaisa usman ya ce, aboki waiharyanxu ban sake jin batunka da yarinyar nansadiya ba, in mun hadu baka yimin zancen ba, nikuma ban tambaye ka ba.Aliyu ya gyara zamayayi sanan ya lumshe ido don haushi ya ce,kabari kawai abokina, haushin maganar nake ji,shiyasa ban taba yi maka zance ba.Ya mikohannu ya dafa gyiwar usman abokina ban tabasamun abinda ya bani matsala ba kamarmaganar yarinyar, ni abin haushi duk lokacin danayi kudirin hakura dazancen sai na kasa.Kullumadu'a ta Allah ya yaye min ita daga raina, ammaabin ya faskara.Ko son yarinyar ne ya kamani?Usman yayi murmushi lallai sonta kake yi, Allahyasa ita ma ta soka hakan.Aliyu yace ina ruwanada ita?Iyace kurum damuwata, in da ta aminceshi kenan, amma baiwar Allah nan wai zan cuciyarinyar ita ba zata bani yarinya karamaba.Ranar harda cewa na tsufa.Usman yace zanjein sameta aboki, kada kadamu.Aliyu ya ce, kokaje matarnan ba zata yarda ba, na dai fadamata ni na hakura da yin auren..Usman yayi ta dariya tare da zolayar Aliyu dacewa, aboki ka dai shiga da yawa, to da ka ajiyeduk wani girman kai ka dinga kiran yarinya hirain taga haka zata fi yarda cewa da gaske kakeyi.Aliyu ya ce ka yarda ni ba zan taba iya kiranyarinyar ba, ko ba Sadiya ba, kuma sanin kankane ban taba ba, so bansan ta ina zan fara ba.Bata ita fa nake ba, in iya ta yarda tayi hakuri taaureni dan da cewa auren sai kuma ya ja tsakikada ma ta hakura.Tama ji dadin zancen ta samumiji irina, Usman ya ce, yabon kai?Aliyu yayidariya aboki ka fadi gaskiya, ni da ita wa yafikyau?Bai jira amsa ba ya ci gaba na farko daikaga ita fari ne kurum ya ceceta….. Usman yakatsishi au, wai dama haryanzu akwaimummuna?Ni dai yanzu na daina ganinmummunaai tunda naga alamun kai ya waye, baa zama da kazanta, Aliyu ya ce, haka ne, ammawani wan wani ne a kyau.Usman ya ce, duk daka fi ta kyau dai ita zuciyarka ta zaba, zanyimaka kokari, zanje in samu iya.Aliyu yace tundaka dage jeka din, duk yanda kukayi zamuji.Kamar yanda Usman ya alkawarta yazo ya samuiya wajen la'asar ina yi mana tuwo, itakuma tanazaune a kofar dakinta.Na gaida shi sannan nadauko masa tabarma ya zauna, na kawo masaruwa sanan naje na ci gaba da aiki na.Daga indanike ina jiyosu suka gaisa sanan ya fara yi matazancen da ya kawoshi.Iya dama akan batunabokina ne da yar uwarsa sadiya, iya dukkan sunaki ne, a ganina wanan abin farinciki ne.Iya tatsuke fuska,Usman ina ganin kimarka, zaifi kyauka bar zancen nan bana jin cewa zanamince.Usman yayi shiru yana tunanin yanda zaibullo mata.Can ya ce, to shi kenan, amma na soki amince domin yana cikin wani hali na sonyarinyar nan, nasan halinshi kin san halinshi,bayadaga cikin mutane ma su magana biyu.Yayi munrantsuwar ba zai taba aure ba in ba Sadiya ba,duk duniya ita yake so.Zaman shi haka nasanyana damunki.Ta ce in duk duniya Sadiya yake soita Sadiyar ya tambayeta ta ce tana sonshi? Nifaba zanyiwa yata auren dole ba, don in farantamasa.Daga inda nake a kicin na da ga hannu konace ya tsa tamkar mai bada amsa a cikinajinmakaranta, sanan na kwalawa iya kira!!Takalleni tare da yi mun da kuwa, shi dai baisandalilin dakuwar ba, tunda ya bani baya, ita kilaya zaci laifin nayi mata.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Usman ya fahimci nufin iya, shi yasa ya ce mataAliyu ya dinga kiran yarinyar suna fira.Ya dubiiya, to in sha Allahu za mu tuntubi yarinyar, idanbata amince ba shike nan.Yana fita ya daukowaya ya kira Aliyu, bugu uku ya dauka. Usman yace, Aboki da farko fara bani goron albishir.Cikinsauri Aliyu ya ce kada dai ka ce muntasaurareka? Usman ya ce, in sha Allahu munyinasara Aliyu ya ce shi kenan sai na xo aboki,gidanka zan sauka kaitsaye daga office yanxu inakan wani aiki.Suna cin abinci a falonsu Usmanyana koro mashi bayani duk yanda sukayi akarshe yace yanzu kaga tana nufin ta yarda saidai amma tana so ka kira yarinyar ka nemiamincewar ta.Aliyu ya tsirawa Usman ido, sananya ce, ai wanan shine mai wahalar, gaskiya a bokiba zan iya kiranta ba.Usman ya ce, tsoronta kakejine?Raini ne bana so, yanxu dai kai kaje kasameta kuyi magana.Usman ya ce, nima ke nanzan yi maka yakin neman sonta?Aliyu ya ce, dukyanda ka ce amma ni in na kira tafa ba ra'ayintazanjira ba, umurni xan bata.Usman ya ce, shikenan ka bari xanje.Bayan sallar isha'i munazaune ni da iya muna cin abinci tare kamaryanda muka saba, yaya usman yayi sallama shida matarshi Anty Abida da yaran shi gudabiyu,tsam na mike daga cin tuwon ina yi mususannu da zuwa, suka zauna na kawo musu abincida ruwa, sukace yanxu suka tashi daga kan cinabinci.Na koma tsakar gida bayan na daukiyarinya wato Ummulkhairi, yarinyar tana da wayoyar mai kyau taji kitso, na ce Ummulkhairi kinamakaranta? ta ce eh mana, kuma Abban mu yakekaini har ma da Abulkhairi, nace, iye, to koyamun karatu.Ta ce, na islamiya ko na boko?Na ce,a a islamiya dai.Ta gyara zamanta a cinyata ta ce,in miki sunayen Allah kyawawa?Na ce, eh,ta farakenan babanta ya fito, ya kallemu karatu kuke yi?Na ce, eh, tana koya mun ne.Yayi dan murmushiya ce ummu jeki wajen umman ki, ki ce mata tajira ni ina zuwa.Ta na shiga daki ya ce, kanwatazo mana.Na mike na bishi zuwa kofar gida,nasake gaisheshi nayi , bayan mun tsaya yace,Sadiya nasan ba zakiji mamakin kiran da nayimaki ba ko?Na ce ba wani mamaki, kila zakaaikeni ne.Yyace bahakabane na kiraki ne dan in sanardakewani abun alkairi, ko da yake ban san yanda zakiamshi abun ba.Na gane zan cen ya Aliyu, yaduba duk cikin matan da ke garin nan yaga babuwadda tayi masa sai ke, tamkar bai san zancenba na furta da karfi so!!!Usman ya ce ba waniabun mamaki bane, dami ne kika tsinta a kala.Araina na ce lallai ma yaya usman din nan, to bariin latsa shi.Na ce, ya Usman ka ce masa yayihakuri kawai dan na riga na tsaida mijin aurewanda nike so.Ya Usman ya ce, kin kai shi gidane?Na ce, gobe ne iyayan sa zasu shigo gidanmu.Usman ya ce, in har zan baki shawara kiyarda zan so ki dakatar da su domin kowa zakiaura na tabbata bai kai Aliyu ba, samunsa sai antona, ko na ce irinsa.In kika sameshi a matsayinmiji tabbas zakiyi alfahari samun muji kamarshi,mata da yawa suna sonsa, kila sun fahimcinagartarsa, amma ba matsi in baki sonshi zankoma in fada masa cewa baki sonshi da aure.Nakalleshi bance bana sonshi ba, saboda dukabinda iya ta haifa dole ne in soshi, kai ko wanine can ba danta ba in dai ya mutunta ta to zansoshi bare dan cikinta, na riga na zabi wanine.Usman yayi shiru, ya zaci da yayi munmagana zan amsa da murna, can ya ce, to yanxumai zanje in ce masa?Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Na ce, ka fada masa zanyi tunani zuwa gobe. Yace, shi kenan, zan kiraki amma kiyi shawara dakawarki wadda ta sanshi, na san zata fada makiqualitie din Aliyu. Na ce, ba damuwa. Ya ce, shikenan gobe zanzo naji. In kin shiga kicewa Abidasu fito mu tafi daman na sallami iya. Na ce, to.Bayan tafiyar su iya tashiga yi mun fada wai aigashi nan saboda bai daukeni da muhimmanci baabokinsa ya turo min, ta san jikina yana bari nace na yarda. Na vata fuska tamkar zan saki kukana ce, ni fa iya banyi fa rawar jiki ba, ce masakawai nayi zanyi shawara zuwa gobe. Ta ce, atoin kin kimanta kanki yaga darajarki in kuma kinkini dai na fada maki babu zuwa a kawo mun kara.A waya Aliyu yaji duk yanda mukayi, mamaki yadinga yi wai wanan yarinyar ce zata ce sai tayishawara, dawa zata yi? Kuma ita ce wa? Usmanya ce ita ce mace. Aliyu ya ce, shi yasa kaga bazan iya kai kaina ba ga wata ya in ce ina son taba, bare tayi mun yauki, nidan oya-oya ne.Usman ya ce ka barni da itakawai na san janajine zamuyi nasara cikin jin haushi Aliyu ya ce,in taki ka kyaleta kawai, yarinya sai kace wata tagold sai ga ruwa nake yi a kanta. Ya ja tsaki nanya kashe wayar ba tare da ya sake jin maiUsman zai ce ba. Kwana Aliyu yayi da zulluminhalin da zai tsinci kanshi, in yarinya takiamincewa da shi. Da safe ina shara ya fito dagadakinsa ban san me ke sani faduwar gaba a duklokacin da na ganshi ba.Na gaida shi ya amsacikin isa, kuma a ta kaice kamar yanda ya saba.Sanan bai ko kalleni ba sai dai nice na bishi dakallo. Namiji ne sosai ko tafiyarshi ta shaidahaka, daga ganinshi baka ga rago ba, dama abinda ya dace dashi kenan jami'in dan sanda. Iyadaga daki ashe tana kallona ta ce, in kin gamakallonshi sai ki ci gaba da sharar ko? Cikin kunyada shauki na ci gaba da sharata. Da rana najegidansu Aisha kawata nake bata labari duk yandamuke ciki, tace, tabbas! Sadiya idan zan fadamaki gaskiya ki amince kawai, kada ma ki tsayawani jan aji,sau nawa nake fada maki Aliyunkuunique ne?Allah in kika yi sake kin tsaya yaukikya zo kina na dama, kin san shi da zuciya ya ceyafasa.Kash!Ina ma nice ya ce yana so?Jin hakayasa na kagu dare yayi.Har na debe tsammaninxuwansa dan tara ta kusa, duk na tsure kar daiya Aliyu ya hakura da gaske.Can sai na tsinkayimuryar wani yaro yana sallama ni ina cikin daki akwance kan kujera.Iya ce ta amsa salamar dontana tsakar gidan, ya ce an ce sadiya ta zo injiwani a waje.Ka fin ya rufe baki na mike, zaraf nasuri mayafi na fita.Iya ta ce, kai jama'a!Kaijama'a!!Ni wanan yarinya ko dai zaki kai kankine?Na ce ban fa san ko wane ne ba, ma aiiya.Cikin gatse iya ta ce, ina zaki sani, shiyasakike ta sintiri tun daxu kin kosa ko wanene mayazo?Na ce, sai na dawo.Ta ce, kada ma ki dawo kikwana can.Usman yana tseye a gurin da mukatsaya jiya, na sameshi da sallama, muka gaisa yace to kanwata nazo jin me kika yanke?Na danyishiru kamar mai nazari, ya ce, kada ki damu inhar baki sonshi ya ce babu komai.Na ce, ai bazan iya cewa bana sonshi ba ko dan iya, donhaka ka ce masa na amince.Usman ya ce,Alhamdulillah, sai kin ji mu.Ranar nayi farincikihar nafila nayi don godiya ga Allah, iya ta ce yaukuma ibadar ce ta motsa har da nafilar dare?Nidai ban tanka mata ba, ta ci gaba, Allah ya sa adore, ina ta samun gadanga ce akayina san dagayau shi kenan.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Washe gari yaje ya samu yaya zakari da yayaSulaiman yayi musu bayani, su kuma suka samidan uwan mahaifinsu dake nan layin kasuwa, anan unguwar mu'azu.Nan dai suka sa ranar zuwazariya gurin mahaifina don jin zance, Aliyu dazasu tafi ya bada dubu hamsin ya ce har sadakiduk yanda ta kaya shi kenan.Mahaifina yayimurna har yana cewa wannan abu ai da ba saianxo ba, ita iya Sadiya tata ce, Aliyu ma nata ne,da ba shi kenan ba sai dai muzo a yangayyata.Kawu ya ce, a a kun wuce haka, kumadole abaku hakkinku.Baba yayi ta godiya kafindaga bisani ya ce bari ya kira dan uwansa.Sunyanke sadaki dubu talatin sanan aka basu nagaisuwa goma, sai dai suna dawowa suka fadawaiya duk yanda akayi.Iya ta ce sam yarta tafitalatin, su kawo goman nan hamsin ne sadakinyarta, sanan gadanga ya ciko goma kudingaisuwa.Da kyar suka shawo kanta ta amshigoman, sadaki arba'in kenan.Aliyu dai yanazaune yana jin su yana kallonsu amma bai ce komai ba.Suka ce an tsaida rana watan tara shabiyar da shi, lokacin kuma ana watan shida.Aliyuya ce yaya Sulaiman lokacin nan bai yi tsawo bakuwa?Anawa ra'ayin nafi son wata biyu, iya ta ce,har ka gama shiri ne zaka ce wata uku yayi makakadan?Aliyu ya ce, wane shiri ne mai zafi?Ba lefebane ko meye ne kuke cewa ya rage ba?Ta ce,kana da gurin zama kenan ko nan zaka gyara muzauna?Ya ce, a haba dai, zan nemi gurin zamaduk a cikin wanan lokacin.Ta kalli Sulaiman ni fain nayi auran nan zataci gaba da karatunta kushaida wanan, in ya ce a a za a jimu.Aliyu ya ce,na sani iya, nima ina son ta ci gaba dakaratun.Ta ce, to batun aure a barshi wata ukun,sai kaga lokacin ya zama ba ka kammala da waniabun ba har kake raina lokacin.Ya ce Allah yakaimu.Ina zaune cikin ajinmu bayan mun gamazana paper din mu ta karshe, ina kallon yandayaran ajinmu suke ta jin dadi da murna tun damuka baro hall din.Ta gumi na zabga inamamakin irin halin ya Aliyu, yau kusan sati hududa sa muna rana amma ko sau daya bai tabakirana ba, haka nan kuma ko cikin gida ya shigoban isheshi kallo ba.Nima fa yanxu na somasarewa, anya kuwa mutumin nan yana sona?Kullum iya sai tayi min gori, yau kam zanje innemi ya Usman.Bayan nan na cewa Anty Abida inyadawo tace ya zo, ina son magana da shi, ta ceto zata fada masa na ce ina su Ummulkhairi?Tace suna makaranta.Da daddare kuwa sai gashiana sallama dani, na mike har ina tum tube.Iyata ce, sai karaftu kike sai kace a dakin Ajantina,na san dai ba wanda kike son gani bane, dannasan shi ya fi karfin ya kiraki.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Nace, iya to ai ina so ne na ga ko wanene.Ta ce,oho ke dai kika sani.Ina fita yaya Usman nekamar yanda nayi tsamani bayan mun gaisa yace, Abida ta ce kin zo nema na.Na ce, eh.Nasunkuyar da kaina ina wasa da yatsuna, na cedama nazo ne a kan maganar mu ne da ya Aliyu,in abin ba zai yuwu ba gara mu hakura tunyanzu.Ya gyara tsayuwa wani abu ne ya faru?Nace to ya Usman a haka ne za mu fahimci juna insan abinda baya so yasan abinda bana so?Na ciga ba, bai taba kirana da sunan muyi zance dashiba, ko gida ya shigo ban ko isheshi kallo ba, shibashi da wani lokaci ne sai na aikin shi?Usmanyace ba wai zan goyi bayan shi bane ammaninasan kina ranshi,ki fahimce shi, shi mutum nemai kishin kasarsa da aikin sa, shi yasa bayasamun lokacin kansa.Amma da zarar kin zama agidansa na san dole ya baki dukan lokacinki.Nayishiru kamar maganar ta shigeni, ammada natuna ko kallo na bayayi na ce, yaya Usman kasan Allah ba dan aikin shi bane, ko kallo fa banisheshi ba.Usman ya ce, to bari zanyi mashimagana.Na ce, don Allah kada ka ce nayi makamagana, kada yayi tsammanin na damu da shine.Usman ya ce, zanyi masa maga na da ma ai,ba zan ce kece kika sani ba.Kusan sha dayandare Usman ya daga wayar Aliyu tare da yinsallama, bayan sun gaisa Usman ya ce abokidazun ina ta kira baka daga ba.Aliyu ya ce, barikawai aboki, lokacin ina tsakiyar wani case neabin nan yana matukar daga hankalina tare dabani mamaki.Ka san wani mutum dan kimaninshekara arba'in aka kama yayi wa yar shekarahudu fyade.Usman ya zabga salati tare da cewa,wai aboki wanan wace irin masifa ce?Ko dai wanitsafi ne?Aliyu ya ce, wa ya sani?Wannan fyadenna kananan yara yayi yawa.Kullum sai mun samiwanan case din wlh yanda abin nan ke mun zafia raina zan iya kashe irin wadannan mutanen,don mugaye ne.Idan mata ne su je mana gakaruwai nan,Usman ya ce, to Allah ya shirye su,ya tsare mana daukacin musulmi.Aliyu ya ce,amin aboki to kaji halin da nake ciki, lokacin daka kirani lafiya lau dai ko?Lafiya lau dama zancene ya kamata mu shirya muje muyi hira dayarinyar nan ko?Aliyu ya ce, wace yarinya kenan?Usman ya ce, sai karinka yi kamar baka sanda zancen ba bayan nasan tana ranka.Aliyu yace, tsakani da Allah sai ka tuna min.Usman ya ce,ok, tunda yanxu iya ta yarda dole ka manta.Aliyuya ce subuhanalla? Dama wai Sadiya kakemagana?To wacce hira kuma zamuyi tun da narigaya an gama magana, sai jiran lokaci.Usman yace, ai duk da haka za aje ayi hira ta san abindabaka so don a samu zaman lafiya.Aliyu yayi yardariya.To ni ba haka tsarina ya ke ba, ina zatonin har zanje gurin budurwa zan jene don inatallata kaina in in samu shiga,tonina riga nasamu shiga babu dalilin da zan matsawakaina.Usman ya ja tsaki kai dai bahago ne wlh, tosai ka sai mata waya ko ta waya kunyimagana.Aliyu ya ce, to yan zu dai kaine sarkinyakinta ko?Suka sa dariya.Usman ya ce, da gaskenikeyi, akwai wata waya da ake saidawa mai kyaunan kusa daoffice din mu (MTN OFFICE) ya keaiki.Aliyu ya ce, ka suyo mata in kazo sai na bakakudin, sanan kai zaka bata don har karshen satinnan ban san lokacin dawowata, kafin ita ta tashina fita.Usman ya ce shi kenan.Washegari dadaddare ya usman yazo ya kawo mun waya waiiji yaya Aliyu, inyi hakuriza mu rinka waya aikineyayi masa yawa.Bani da zabi dole na hakuratunda ga waya har da layin (MTN) ko da na nuwawa iya baki ta tabe sanan ta ce Allah ya saalheri.Tun da na karbi wayar ko flashing ba ataba yi mun ba, ga dai lambarshi a ciki ya usmanya samun duk da cewa har da kudi a layin nawanima cewa nayi ba zan kira shi ba.Sai dai in takiran kawaye da yan uwa wadanda nake danumber su.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Wata rana da dadare naji Iya tana yi masa fadacewa yana zaton haka za ayi auren ba lefe, bikisaura wata daya da kwanaki, amma ba a ga yanamotsi ba.Ya ce, abin ne ya shige masa, ammagobe zai je ya sami matar ya sulaiman.Ita damatar Usman Anty Abida sukai ta zaryar zuwakasuwa, saura sati biyu lefe ya kammala da dinkida komai.Iya ta ce ya Aliyu ya bada kudin mota akaisu zariya, ni kuma nan kawaye na sun matsada batun anko, lokaci yana tafiya gashi ba zan iyayi mashi magana ba.Aisha ta ce, kiyi wa iyamagana.Na ce, iya kwana biyu bata sana'a , batada kudin anko?Tab! Ba zai yuwu ba.Wayata nadauka inyi kamar zan kira shi in fasa, Aisha taamsa na ce kada ki kira shi dan bai taba kira naba, ba wani kiranshi da nima zanyi Allah aisha niauren nan tuni ya fitan min daga rai.Ace kai kafikarfin kazo sai dai abokinka?Aisha ta ce, Allah saina rubuta masa tex.Ina kallonta ta rubutamasa.SALAM.INA FATAN KANA LAFIYA?KAYIHAKURI KILA YANXU KANA CIKIN AIKI NA TSAIDAKA, DA MA NAYI MAKA WANAN MESSAGE DIN NEDON NA TAMBAYEKA A KAN MAGANAR ANKO,DONKAWAYENA SUN DAMU SABODA LOKACI YANAKAREWA.NA GODE, KA HUTA LAFIYA.Tana gamarubutawa ta tura masa, maji amsa-maji amsashiru, nace kin gani ko?Ke ayi biki haka bani karamasa batun anko.Aisha ta ce, niko yanda yakenashi salon birge ni yake, na ce, au!Wulakancinda yake min din ne yake burgeki?Tayi dariya, aiba wulakanci bane rayuwar sa ce haka.Lokacin yana office din commissiner ya je a kannemansa da yayi tsam ya kame kamar yandayake al'adar yan sanda, sanan ya soma maganacikin natsuwa ranka ya dade an ce kana nemana.Commissioner ya dube shi cikin natsuwasanan ya ce da ma na kira ka ne a kan maganarbarawon shanu din nan da aka ce kaki yarda abada belinshi.Aliyu ya sunkuyar da kai dongirmamawa, yace ranka ya dade haka ne, nakibada belinshine saboda bincike ya nuna shi dinba karamin mai laifi bane.Daji suke shiga damotoci suna kora shanayen fulani suna kwashewasu kai kudu su saida, wanan kamawar ita ce tagoma sha uku amma ba a taba mikashi kotu ba,azzalumine na gaske,Commisioner yayi danmurmushi sannan yazo ya dafa kafadar Aliyu yabubbuga alamun jinjina, san nan ya ce, DanSanda mai kishi, lallai kasan aikin ka da ka tsayabinciko wannan files din, ka tattarosu ka mikomin nan, ni nasan yanda zan kawo karshenlamarinsa.Zan shigo gurinku anjima kaje.Aliyu yasara masa, sanan ya fito.Gaskiya in son samu necase din nan ya tsaya a hannunsa dan kam zaiyigogaiya da zalunci.Shigarshi office din sa kenansako ya shigo wayarsa, sai da ya zauna sanan yaduba.Murmushi yayi bayan ya karanta, a filikumaya ce, ko me nene anko?(hahaha,kunjifadan rainin hankali inji,shin kuna ganin zai yuwuace baisan Ankoba,ai dai kayan yansanamaAnkone,kuma kala biyu, wasu su sa bakikawai,wasu kuma baki da light blue ko? CewarANaM Dorayi)Ya kira layin Usman bayan sun gaisa ya tambayeshi ko menene Anko? Usman yayi murmushi watokai dai in kaje ka shige caji ofis dinku shi ke nanbaka tuna meye a cikin garin.Aliyu ya ce, abokimu kuwa dake wanan ofishin mu muke dalabarin abunda ke cikin garin, amma ba wandaya shafi biki ba.Usman ya ce zaka bata kudi nekurum ta shiga kasuwa da kawayenta su zabo,haka su ke yi.Aliyu ya ce, gashi ni kuma bana sonyawo bare kuma xuwa kasuwa, in dai zani ne inzan je gidan zan tsaya nan wani super market insayan masu, guda nawa ake siya?Usman ya ce,da ka basu kudin.Aliyu ya ce, ba zata kasuwa ba,wanan shine ra'ayi na, zan siyo musu zani.Usmanya ce shi kenan, sai ka suyo musu mai kyau.Aliyuya ce ina ruwa na da zabe, ni dai kawai in dauzani.Don haushi Usman ko sallama babu yakashe wayar.Aliyu ko da wuri ya bar office din yabi ta kasuwa ya sai zaunnuwa kala uku kowanneguda bibbiyu ya nufi gida.Iya tana zaunetana yankan kubewa ni kuma ina daga kicin inakwashe tuwo ina mulmulawa a leda ina sakawa akula ya Aliyu ya shigo da sallama.Kusan kwana hudu ban sashi a ido na ba , da yazauna yana gaisheta.Ta amsa ya ce, ga zaunnuwaanko ne suka ce ko menene ma?Ta dauki ledartana cirowa ta re da fadin kaine ka siyo ankongadanda da kanka?Ya ce, to duk ba zani bane,shi nan sai su zaba.Ina kallo daga ciki kuma inajin su, tun kafin in fito zaunuwan suka tafidani.Ya ce, naki ne da nata.Iya ta ce, to mungode, da ma ina so inyi maka zancen gidan ne, aina kasamu?Ya ce, to ni dai nafi so a can kasanlayinku, gefen makabarta din nan, to ba a samuba sai na dawo neman na siyarwa, kudinadakekasa yanxu za su iya semin gida, ammaalbashin wanan watan da na wancan watan hadamana za ayi.To ganin kurewar lokacin sai kurumna barshi yanxun anjima zamuje mu ga wani gidada yaya Sani da Usman wai ciki da falo sai kichinda ban daki dubu dari da hamsin.Iya tayi shirutana nazari, can ta ce ina nufin kasan gidan subabba ne?Ya ce ciki uku ne da kicin da ban dakisanan ga filin da mutum zai iya fakin din motahar biyu.Iya ta ce kuma nawa?Da sauri ya ce waimiliyan daya da dari takwas.Ta ce, ina ganin zaifika siya gidan in yaso sai a daga bikin.Ya dubi iya,ai saboda bana son dagawar shiyasa na hakurada siyan gidan.Iya ta ce siyan xai fi maka saukika huta da biyan haya, auran kurum za a dagaba.Ya ce ba dagawa za'ayi ba, abinda ya sa in andaga za ayi asara da yawa.Abokaina sun kashekudi gurin kati mai tsada tare da wasu abubuwanabokan aikina suma sun kashe kudi gurin shiryabukin.Iya ta ce to, kana ji ko, yanda za ayi kawaia daura auren da buki, sai ta zauna gida kafin agama gyara tunda dai nan a gida ne ba a dawaba, bana so ka rasa gidan nan ne muhalli a barikiba karamin rufin asari baneAliyu ya ce, shi ke nan sai ayi haka din bari zankira yaya Sani sai muje dake ki ga gidan sai abiya.Lumshe ido nayi cikin jin dadin an fasa dagabikin, kai naso in tare a gida na ranar amma baji,buri na dai a daura auren, amma da iya ta sokwafsawa wai a daga.Ya mike ya juya da nufinfita ida nunsa sukasauka a kichin a inda nake, dasauri na ce ina yini?Sai da ya dauke kai sanan yace, lafiya.Har ya fita ina kallonshi.Iya ta katse nida cewa, wata rana sai kin gaji da kallon shi.Nasunkuyar da kai kunya ta rufe ni, ban santanakallona ba sa karya, in dai gadanga ne gaki ga shinan.Pink din muka zaba ni da Aisha, sai dai munazuwa kasuwa aka ce dubu uku ce gashi kudinaisha bai kai ba.Sai muka dawo gida da kyarmamanta ta cika mata muka koma mukasiyo.Muka roki mai shagon ya ajiye mana da musiya da yawa.Yamma tai mana a kasuwa gashiana wahalar mota.Muna tsaye a kan titin kanoRoad, na ce bana son magariba tayi mana tundaya muka fito gashi iya ba ta san mun komaunguwar mu'azu mun dawo kasuwa ba.Aisha tace, sai dai muje mushiga dambancen ko za musamu, na ce zamuje.Ta kan legas street wanilokacin ba a wahalar mota.Muna tafe wai wanimai mota ya tsaya, 'yan mata kuzo mana.Na jatsaki tare da kara sauri, Aisha ta ce, lafiya?Ya cerage muku hanya zanyi.Na ce Aisha, kema kikatsaya tambayarshi.Haka mutumin nan ya ci gabada bin mu yana magiya, duhun magariba yashigo na ce Aisha ko dai mu tsayar da mutuminnan ya kai mu gida?Don ina tsoron fadan iya.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Tace, nima hakan zan ce,dai dai lokacin ya sakecewa ku kuwa tunda na ce Allah ya kamata kusaurare ni, dan kun san mugu dai ba zai yi mukusallama ba.Aisha ta ce unguwar Mu'axu muke.Yace, ai hanya ta ce ni kuma Nasarawa zanje.Cikinfar gaba muka shiga motar ya ce mun a'a kedawo gaba dai ki nuna mun hanya , na koma gaba.Ya tam bayi sunayen mu, ina shirin xollo masakarya sai naji Aisha daga bayana ta ce, ita Sadiyani kuma Aisha .Ya ce, masha Allah , sunaye masuma'ana.Ya dube ni, Sadiya dan ke fa nake tawanan bibikon sai aka ci sa'a kina da sunanmatata, ni sunana Auwal.Hakika jin sunanki yakara samun sonki Halimatu duk wace ta amsawanan sunan takan zama mai hakuri da hange,bata rani bata daukar raini, macen rufin asiri zanso na sake samun ki.Na ce matar taka ta hadaduk wanan halin shine zaka yi mata kishiya?Ya cejin dadin halinta yasa zan kara.Aisha ta ce bakaimata adalci ba, au, ke fa sunan uwata ne ke dazaki tayani yakin neman shiga?Aisha ta ce, nan dasati biyu ita ma tana dakin angonta.Da sauri yace, da gaske?Ta rantse mashi tare da fada mashiashobe muka zo siya.Daga nan nayi shiru baisake magana ba harya shigar damu layin kasuwa,na ce sauke mu a nan ma mun gode.Sai mukarasa.Ya tsaya muka fito, ya ce marya bagodiya?Na dawo dai dai saitin shi na ce, mungode, na ce kayi hakuri muna sauri ne dareyayi.Ya ce shi kenan, Allah ya baki zamanlafiya.Juyawar da zanyi in tafi tare da cewa amin,sai maganar ta tsaya, sa kamakon ya Aliyu danagani tsaye yana kallon mu.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Zaharaddeen ShomarWhatsapp 08168575100 Darajar Yayana 1-03Posted by ANaM Dorayi on 10:51 PM, 14-Mar-16Under: DARAJAR 'YA'YANA_________________NA ___________HALIMA K/MASHI Duk da kasan cewar duhun magariba ba zai sa in kasa gane bacin ran sa ba.Gaba na ya fadi, irin wanda ban taba yi ba.A fili na furta na shiga uku!Aisha ta ce, me nene?Bakinta yayi shiru sakamakon ganindatayiwa abin da nagani.Kusan minti biyu yana kallo na, ko da banga fuskarshi sosai ba na san a daure take .Sai yaja tsaki sanan yayi babban titi abin shi.Muka kwashi sauri ni da Aisha inayi ina waiwaya shi, a zuciyata ina cewa yau na kade, Aisha ta ce muyi wa ni kin ga da sauki tunda mama ta san mun xo mun koma ne.Munyi sallama iya tana tsaye tsakar gida tana cewa, kai ni wadan nan yara ko ina suka shige ne?Kai Sadiya bata da hankali, ki fita tunda hantsi har magariba, to ko kasuwar kwari ta kano suka je?Ko jiran mu gama sallamar bata yi ba bare ta amsa ta hau fada, Aisha ta shiga jero mata dalilan mu, ta ce ku refa mun baki, ko kasuwar kano kuka je ya ci a ce kun dawo tadubi Aisha ta ce uwaki ta ganki hankalinta ya kwanta, masu shegen rawar kai.Ta bini ke kuma, sai ki jira xuwan gadanga don tun yamma yake shige da fice bai ganki ba, har dai ya kare ya ce ita wanan yarinyar ina tayi ne?Ina son ta hada mun abin shan ruwa ina azumi, na dafa kirji na ce, to me kika ce masa?Ta harare ni karya zan masa?Ce masa nayi kinje kasuwa sayan anko, yayita fada me yasa na barki don baya son xuwanki kasuwar ne yasa shi siyo ankon dakansa.Na ce, na kade.Na dauki buta dan yin auwala, a xuciyata inatuno yanda ya ganmu muna fitowa a motar, da nayi salla nayi addu'a Allah ya yayyafawa abin ruwan sanyi.Da a zamar sa ya shigo da sallama ga ba naya fadi da sauri, don haka ma ban iya amsa sallamar ba, dakinsa ya shiga bayan wasu mintina ya fito tsaf tsaf cikin shirin fita.Ban taba ganin dansanda da kaki yake masa kyau matuka ba irin ya Aliyu, kan cinya ta na dora fiskata ganin ya nufo dakin Iya.Ga zato na da ya karaso zai zabga min mari,ina jiyoshi yana cewa iya ya tafi sai da safe, ta ce, can zaka kwana?Ya ce eh, ta ce, Allah ya tsare mun kai, ya kuma bada sa'a ka yawaita adu'a.Ya ce to ina yi iya, zan kara kulawa.Ya sake wuce ni ya nufi fita, da kallo na bishia raina na ce, zaki na maza sarkin jin kai.Nan ya tafi ya barni da kamshin sa sai dai da dukkan alamu yana fushi dani.Da dare ina cikin daki kwance kan gado, juyi kawai nake zuciyata tana mun nazari a kan kallon da ya Aliyu zai mun, ganin da yayi mun a motar wani kamar in kira shi in bashi hakuri, sai na fasa.Na rubuta sako kamar haka:YA ALI DON ALLAH KAYI HAKURI IN NA BATA MAKA RAI. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/?_e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Ban jira amsa ba don nasan ba samu zanyi ba,amma ga mamaki na sai naji sautin shigarsako.Da sauri na bude na soma karantawa.KUL!BANA DAYA DAGA CIKIN MUTANEN DA SUKEDAUKAR LOKACIN AIKINSU, SUNA HADA SU CIKINLAMURANSU NA DABAM.SAI KI RIKE WANAN DANGABA.Na lumshe ido ina son yin nazari a kankalaman nasa, na san dai kul! Dan gargadi ne yayi mun kenan ba ya bukatar a shigar masalokacin aikin sa.Nayi juyi ina mai yiwa kaina jajenauran ya Aliyu, yanxu auren ya fi ban tsoro fiyeda birgeni.Washegari sukuku na tashi,Iya ta cejiya kuna can kuna gararin yawon ku mahaifinkiya zo yayi ta jiranki har ya tafi.,na ce kash!Ko dayake na san dole ya dawo kafin bikin.Ta ce badole ne ba , kudi ne ya kawo sadakin ki da akayi,sai gudumawar su dubu hamsin.Na ce hamsiniya?Yaushe hamsin zatayi mun kayan daki?Ta ce,ina laifi, mahaifinki fa yanxu ba aiki yake yi ba,tunda yayi ritaya sai dai dan noma.Shi ko noma akasarnan yanxu dai ba a dauki maiyinsa damutunci ba, shine koma baya a gurin gwamnati.Su ba ga taki ba ba ga tallafi ba, dangurarenda suke nomawan ma kwanakiyakecemun gwamnati ta ce zata amshi wurin.Nace iya gurin da ma ba nasu bane?Ta ce, Sadiyakenan, dama talaka yana da guri ne a a wanankarnin?Sai wanda Allah ya taimaka ya kuma tsagada rabonsa.Gurinka da takardu da komai za aamshe maka,dubu hamsin ai yayi kokari.Na cehaka ne Allah ya rufa asiri, duk abindaza ayi daidai karfinmu za muyi.Iya ta ce, in sha Allahu saikin zaba yata.Jugun nayi ina kallon Iya, baiwarAllah nan tana sona fiye da yayan da ta haifa,abin da take min ko ita ce ta haifeni saihaka.Kusan duk dare sai bacci na ya katse, in yikiri kiri ni kadai cikin xullumi irin zaman da zanyigidan ya Aliyu.Na gama duk hashashen da zanyiban hango jin dadi ko kulawa a cikin auren ba, saiyanxu na gane nufin iya ta guje mun wahala ne,gashi lokaci ya kure mun bani da damar in cebana so.Kusan karfe uku na rana ina zaune inayankan farce na tare da gyarawa, sautin shigowarsako naji, sharewa nayi amma naki dubawa donnasn MTN ne.Sai kuma wata zuciyar ta ce mun induba, gaba na ya fadi ganin sunan ya Ali, naduba cewa yayi.KI SAMENI A DAKI NAYANXUN.Duk da cewa ina fargaba sai da na dansakemurza hoda tare da man lebe, sanan nafesaturare.Iya ta kalle ni tana zaune gefe tanagyaran goron ta da yayi tsutsaKu ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Ta ce, to mai aljanun kwaliya don a sarar turareana zaune kin hau feshe feshe.Na ce, iya yayaAliyu ne yake kira na, ta ce ya shigo ne?Na ce inazato, amma ta waya ya turo min.Na suri hijabi nana nufi dakin gabana na matukar faduwa.Nayisallama ya amsa, na shiga kallo daya nayi mashiyana sanye da gajeren wando da(t-shirt) fara solna sunkuyar da kai sanan na tsugunna tare dacewa gani yaya.Sam bai ko kalleni ba, hasalimadanna wayarsa yake abinsa, nayi kusan minti ukusanan ya ce (ba tare da ya kalli inda nake ba).Yasunan saurayinki da na ganku jiya ya sauke ku amota?Ban san lokacin da na zauna ba don tsabartsoro.Sanan na ce, ba saurayi na bane.Lokacin neya dubeni cikin wata irin harara da murya ta isaya ce, ba karamin zunibi ba ne wajen dan sandamai laifi yaki amsa laifinsa.Kar ki raina hankalinakokaryata ni, sunansa kurum na tambaya.Muryata ta soma rawa alamun kuka zai kubuce min, yadora yatsansa dan manuni akan leben shi ta reda cewa, shhhhhi!Kul!Kika min kuka, ko rawarmuryar nan bani son ji.Ya ci ga ba duk dadadewarku da shi baki san sunan shi ba?Nayikokari na kalaci miyau na hadiye shi tare dakukan da ke son kwace min.Na ce, yau ne nasoma ganin shi, yana ta binmu yana rokon muwai mu tsaya muka ki, toda muka ga duhun daremuka yarda ya kawo mu, don ana wahalar motakuma kudin mu ba zai ishe mu mu hau achababa.Ya maida kanshi ya kwanta rigingine, ya kumaci gaba da danna wayarshi.Kusan minti biyusanan ya ce, wa yake so cikin ku da yake tabinku?Da dama yana ta binku ne kawai ya ragemuku hanya duk da dimbin jama'ar da ke jiranmota a gurin?Tsoro ne da faduwar gaba sukakaru gareni, cikin in-ina na ce, am.. Em.. Haka yace wai ni yake so.Da sau ri ya tashi zaune, cikindaga murya ya ce, menene?Da sadakin nawa agurinki?Da sauri na ce, ai Aisha ta ce mashi aureza ai min.Ya zuro kafafunsa kasa, oh, da ke bakifada mashi ba?Na ce, ta rigani yin mga na neshine dalilin da ya tsareni da idanunsa.To meyace da ta fada masa?Haka ya ce Allah ya saalkairi.Ya sake komawa ya kwanta.Jeki zanbincika, in na samu zantukanki ba gaskiya sai kinsani.Zaraf!Na mikexan fita sai ya sake cewa, meya fada miki lokacin da zaki tafi ya kiraki?Na ce,ya ce ne ba godiya?Shine na ce mungode.Tamkar ba shi na bawa amsa ba, don baikomotsa ba bare ya dubeni.Ina ta tsaye harlokacin da ya kula dan kansa, sanan ya ce, kinada wata maganar ne?Na ce, a a.Ya ce, to kintsaya min a kai.Na tabe baki a raina na ce,masiffafen ikon ka zan dauke shi kuwa?Tsuntsundayaja ruwa……ANaM)Na fice, duk da ba lokacinzafi bane jikina sharkaf da zufa, kan kujera nazauna ina maida numfashi.Iya ta ce, me ya cemiki ne?Ko abinci zai ci?Na ce a'a mun dai yi hirane.Ta ce, shine kika yi wujiga wujiga sai ka cekunyi dambe?Sakon da ya kara shigowa wayatashi ne ya hana ni baiwa iya amsa, ko da yakedama bani da amsar.Sunan shi na kara gani nabude sakon, cewayayi.NA MANTA BANGARGADEKI BA, DOMIN KE TAWA CE TUN KAFINNA BADA SADAKI, BARE NA BIYA KUDINKI.Naajewayar a gefena, na zari buta zuwa ban daki badon zanyi wani abu ba sai dan inkaucewa tambayoyin iya.Sauran sati daya biki iya ta zauna daduk yayanta, sun shirya yanda za su gabatar dakomai cikin tsari.Ina tsakar gida ina jiyo su, iya takwala min kira sadiya!Na amsa, zo kije gidanHajiya Umma Rimaye matar Likita Hassan ki cemata tayi wa maiyin alkaki magana?In sunyimaganar nawa ne kudin?Na ce to.Na shiga dakin,kaina sunkuye dan harda ya Aliyu a gurin, ta cemaza-maza ki dawo, dukkwanakin nan na kulabaki son aike.Ina shiga uwar daki na tura mashisakon cewa iya ta aikeni, ya bude ya gani ammasai ya ajiye wayarsa, sanan bai ce mun kalaba.Neko sai nayi zamana gefen gado, jin shiruban fito na ta fi ba iya ta ce, kin tsaya kwalliyarkita jaraba ko?Na ce, a a.Ya san shi nake jira, saiya ce ba aikenki akayi ba kina jiran menene?Nafito na tafi.,ya Usman ne ya kawo mun katinanbukin a ranar da dare.Lallai su na kula biki zasuyina sosai.Farko zasuyi walima bayan daurin aure,sai kuma dinner, sanan akwai police day, shikuma washe garin daurin aure zasuyi shi,damisalin karfe uku.Ni da Aisha da Fatiman yaSulaiman muka shiga rabon kati.Ana saura kwanahudu biki, Anty Abida matar Usman ta kirani tawaya naje, bayan mun gaisa ta ce, kina dangyaran jikinki ko?Na ce da me?Ta ce dan shiryeshiryen mu na mata.Na ce, a a ni bani da kudianty.Anty ta ce, baki tambayi ango ba?Na ceanty, ni ba zan iya tambayarshi ba.Nan take takira wayarshi ta sa handsfree, ya daga tare daamsa sallamarta, ya ce madam ya akayi ne?Ta ceango, ango ka sha kamshi.Ya ce bansha batukunna.Suka yi yar dariya, ta ce dama maganargyaran jikin amarya ne, ka san anayi.Ya ce bansani ba gaskiya wane irin gyara kenan?Ta cedogon bayani ne yanzu dai kudi muke bukata.Yace nawa ne?Ta ce talatin ne kacal ba yawa.Ya cemadan kuna so sai kun tsotse ni tas! Ya fadi? Tace tashi muje gidan Hajiya Umma Rimaye.Na ce,a a, ita ce mai gyaran jikin?Ta ce, eh.Nace na gaiya gurinta ta aikeni in kai kudin alkaki.Ta ce, eh,ai kawarta ke yin kayan buki, ita dai ke gyaranjiki.Na ce gaskiya tana da kirki.An hada kayandilka masu kyau an lailaye ni da su, duk dakasantuwata fara ba karamin kyau nayi ba,kwana uku zanyi ina zuwa.Kuma ran na uku zaayi mun lalle.Iya da kanta tayi ta yabon kyan danayi, haka naita zuwa ranar da na cika kwanauku ta kira mai zanen lalle inda aka zuba minfulawa.Abinka da fara, kowa sai tanka ni yake tace,tunda gidan su yana da girma kawaye na suzonan a yi masu na su lallan na ce, to nagode.Abida ce ta amso kudin ta bada, Usmanshine ya bamu kudin walimar mu.Wani abun daban gane ba duk dare sai iya ta dama mun watafura wace ita ta hada kayan hadin da kanta,sanan ta va inno yar sokoto ta daka mata.Furartana da danko, furar sai kace magani gashi dukyawanta in ta dama sai ta tsare ninashanye.Sanan da safe ta xuba gero a turmi tasurfe shi, wai zata tara na dama kunun safesaboda yan buki, amma tana gamawa zata wankeshi ruwan farko ta tsareni sai na shanye ina kukaina komai.Tun ana jibi daurin aure wasu sukasoma sintirin taya aiki, makota dangi duk sun cikagidan, yan gefen su iya da na baba na.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347An yi mini kamu inda aka feshe mu da turarenida kawaye na kamar yanda muke yi a nanKaduna.(Ina yan kadunan,yakukeyi kubamuLabari,ANaM) Gidan matar yaya sani mukakwana.Zariya za a daura aure amma an ce ni ba saina jecan ba, tunda ba tarewa zan yi ba.Na nufo gidadan kwasan kayan da zanyi anfani da su in nayiwanka.Su ya Aliyu na ta shirin tafiya gurin daurinaure, an kawo motoci.Ya Aliyu ba ya gurin saiabokanan sa sun taru a kofar gidan mu, kunya takamani, na ja gefen hijabina na rufe fuskata.Inajin wani cikin su amaryarmu ki bude idonki kadaki fadi mana.Sai naji muryar Usman yana cewa,sarkin kunya kenan.Zan shiga soro (zaure) najimun zabga karo da wani, da sauri na budefuskata, gaba na ya fadi.Ya Alyu ne har wayarsada ya na magana tafadi.Da saurina tsugunna dandauke, tare muka hada hannu zamu dauki wayar.Hannunshi ya taba nawa.Ba ni kadai ba, na kulaharshi yaji abin da naji, tamkar wutar lantarki tajamu.Shi ne ya janye hannunsa, na dauki wayarna mika masa tare da furta kayi hakuri.Kala baice ba, sai amsar wayar da yayi ya tafi, na bishida kallo yayi matukar kyau cikintsaleliyar shaddamai ruwan suminti, tana tamaiko.Kamshinsa yacika zauren, a fila na ce na more muji, na juya nanufi ciki.Sai tsiya ake min Amarya-amarya.Munyi walimama inda nai ta canjin kaya, kusankarfe hudu Aisha ta miko min wayata, sa ko yashigo na bude kamar yanda na zata ya Aliyu ne,in da ya ce, "Alhamdulilla" na kalli Aisha dubiabin da ya ce, ta karanta da murmushi ta dubeni, kin zama tashi dole yayi hamdala gaAllah.Nace, Allah ya sa haka yake nufi, wanandanjin kan?Sakon shi ya sake shigowa musalinkarfe bakwai na safe, na idar da sallah ke nan,ya ce kije gidan Usman da ga can za a dauke muni da ke dan zuwa dinner, kawayenki kuma suxama cikin shiri su tsaya a kofar gidan mu,please, banda marasa hankali, bayan sallar isha'iza a tafi.Na ce, Aisha kinji mutuminki ko?Ta dafani, me ya ce?Na mika mata wayar ta karanta tadube ni.Ki dauki kayanki da zaki sa ki tafi can kishirya, ni kuma zan kula da sauran kawayenmu anan dan mu shirya cikin tsari.Kinsan su ya Aliyumasu aji ne ba irin tarkacen nan suke so ba.Agidan Abida nayi salar isha'i sanan na shirya dataimakon abida da yake ita ma in dai kwalliya ne,matirial ne na saka riga da siket ruwan madarada ratsin kore.Sai nesa kore takalmi da jaka dukkoraye, sarka kuma ja sai muka yi anfani da ja akwalliyar fiska ta gashi ya sha gyara, da ta shigafesa mun turare sai da na soma atishawa, kalolita samun masu kamshi.Da na kalli kaina amadubi sai na ce Alhamdulillah ni ce haka?Ita masai yaba ni take yi, ta shirya, sun zo daukarmuUsman ya ja motar suna gaba shida Abida nikuma a ka bude mun baya ashe ya Aliyu na cikinmotar.Sanye yake cikin lallausan yadi ruwanmadara, kalar kayana ke nan hular kube ce kaiyayi kyau matuka, sam bai kalleni ba.Waya mayake yi motar tana tashi wutar motar motar tadauke dai dai lokacin kuma ya gama wayar.Ahankali motar ke tafiya motar shiru sai sanyin(AC) da wani dan sauti dake tashi a raidiyonmotar mai sanyaya rai, ban san ko wacce zabiyabace mai wakar ba, tunda ba sauraran wakarturanci nake ba.Sai dai wakar tamasoya ce,kalamar zabiyarsun haddasa min shiga wani irinyanayi, na lumshe ido tare da jingina baya na akujerar motar.Kamar daga sama naji saukar tafinhannunsa a saman nawa, da sauri na wareidona, a zatona bayanan zabiyar ne suka sanidan karamin mafarki.hhhhh,kujita da shiririta..Amma sai naji yatsunsa suna ratsa tsakiyar nawa,lokaci guda kuma ya matsatse su tsam.Na dubeshi da sauri sam ba zaka ce shi bane.Don haryanxu yana fuskantar inda dama yake fuskanta,na kalli hannuwa na ma duk da cewa a kwaikarancin haske bai hana ni ganin sarkakunhanuwan namu ba.Na sake mai da baya na jikinkujerar tare dasauke yar karamar ajiyarzuciya.Lumashe ido nayi ina tuno karon damukayi dashi da zun, goshi na da hanci na sukadakikirjinsa.Na tuna hanuna da nasa suka haduwajen daukar wayar.Hannuwa na farare sun shalalle, na lura da yanda ya tsurawa hannuna idona yan sakwanni a lokacin. A raina ina ta mamakida tam bayar kaina, shi wanan ya canza daga jinkan ne?Koko isa ce tasa shi yin haka?Wata zuciyata ce koma me nene mijinki ne a yanzu.Tsayuwarmotar ne yasa ni bude ida nuna.A zatona in zaifita dole ya sakar min hannu,amma har muka fitohannuwan mu sarke, a haka yayi ta daga wayana kalli gurin da muka zo, an rubuta CristalGarden da wani rubutu mai yi kala kala nawuta.Usman ya shiga ciki ya fito sanan mukashiga tare.Dam gurin ya cika da mutane anwadata ko ina da kayan ciye ciye da na shayeshaye, naga muta ne manyan mutane da banyitsammani ba.Anci ansha kuma anyi wasa da kudi, sai dai dukyanda abokan ya Aliyu suka so muyirawa yaki komikewa tsaye.Dan haka duk wanda ya matsu daya yi mana liki sai dai ya ishe mu a kan kujerarmu, abokan shi da kawaye na sun sha rawa.Saikusan sha daya a ka tashi, mu kam sai sha biyusanan muka tafi don sai da aka kwashe kowa.Akofar gidan mu motar ta tsaya, na yunkura zanfita, sai naji ya dafa hannuna, wato ya dorahannunshi a kan nawa.Na kalleshi shima ya kalleni, dai dai lokacin Usman ya fita, da ma munsauke Abida a gida.Aliyu ya ciro wayarshi yahaska fiska ta, ya cire hannunshi da ke kannawa, ya dora a kan kuma tuna ya shafa harzuwa dokin wuya na.Sannan ya juya bayanhannunshi ya shafi haba ta, dole na lumsheidanuna abin sai kace a mafarki.Ya tsansa danmanuni ya saka ya gewaye lebuna na, na budeido ina kallonshi, murya kasa kasa ya ce, ki barwayarki a kunne zan kira ki.A jiyar zuciya nasauke, sanan na amsa a kasalance to.Tsakargidan mu cike da mutane duk sunyi shinfida sunkwanta, kasancewar lokacin damina ne ammaanyi kwana biyu ba ayi ruwa ba.Don haka gariduk ya dauki zafi.Na nufi uwar daka, nanma dukjama'a ne kwance, gado na dai ba kowa.Na cirekayan jikina nai daurin kirji sanan na fada kangado.Iya can na varo ta a falo tana yin sallarnafila, a rai na na ce iya koda biki ba a dagakafa.Filo na dauka na rumgume ina tunoabubuwan da suka faru yau, tamkar almara jinake yau na zama mace sosai.Karar ringing dinwaya ta shi ne ya dawo dani cikin hankali na, nadauka cikin faduwargaba na ce salamu alaikum.Muryarshi can kasa kasa ya amsa sananyace ke da waye ne a nan?Na runtse ido danyanda muyarshi take ratsa dodon kunnena, na ceni da mutane amman sunyi bacci sunyi shinfidane a kasani a gado nike, ya ce ok, kin san meyasa na kira ki?Na ce a a ya ce, saboda mufahimci juna…Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347.A raina na ce abin da ya kamata a ce shine afarko ya koma karshe.Tamkar ya shiga raina.Yace kila kiga abun babu tsari ko?Kafin na bashiamsa ya ci gaba.Ni irin nawa tsarin kenan, kinajina?Na ce eh.Yace to yanxu sai ki fada mundokokinki kafin kiji nawa.Da sauri na ce ya Aliyuai bani da wata doka sama da ta Allah damanzonsa, wada suka tsara ita ce abin bina dokata ni kadai in bika.Gud to me kike so me bakyaso?Zan so in soma jin naka yaya, tunda kainebabba.Ya ce, to da farko dai bana son kazanta,duk inda zan shiga a gidan bana so in shaki waniwari.Kuma bana so in ganki babu tsafta ko inshaki wani wari daga jikinki, sannan ina sonkomai a kan lokaci.Na san kin fi kowa sanin nidan oya oya ne, komai cikin hanzari bani sonkasala, bana son musu ko gaddama.Abu na kusada karshe bana son duk wani abu da zai shigalokacin aiki na, ina fata kin fahimta?Na ce eh.Yace yan zu sai inji naki.Na ce, ni dai bai wuce ukuba, duka da zagi ne bana so.Sai nayi shiru.Ya ce,ina jinki, saura daya.Na ce imm…. Bashi kawaima.Ya ce a a, ki fada in nayi maki cikin rashinsani fa?Bana son mu munafunci juna,fadaminduk abinda ke ranki da xuciya daya.naceamm…dama kishiya ce bana so dai,kuma bamuyisabo daxan fada maka ba.shi kanshi shiruyayi,nasan yana mamaki ne don bai zaci jin hakaba,a zuciyarshi shi kamshiru yayi saidai bai jiwani mamaki ba saboda yasha samun case dinmata akan kishiya.ganin kishiya ce abu na karsheda mata suka tsana.nima shiru nayi gabana yanata faduwa,tsai din dana ji araina na raya cewamagana xai dankaramin mara dadi,can yace baxan yi miki alkawari ba in na duba cewa komaina rayuwata rubutaccene tun fil'axal kamaryanda yake ga kowa.kifahimta,baxan taba yi mikikarya ba,don kawai kiji dadi.sai dai shawara dayaxan baki,kiyi kokarin tsare duk hakkokina,ta yiwuin kinyi hakan bazaki rage gurbin wata baKuma kila baxan ji sha'awar karawa ba.(Lallaiyaya kazama abokona,muna da ra'ayi dayadakai, dan haka me sona nima namiki nasihamakamanciyar ta Yaya Aliyyu,kiyi kokarinkyautatawa,tayanda zaki rufe idanuna daga ganindukkanin wata mace da matsayi irin na soyayyabayan ke. ANaM Dorayi)Nayishiru tabbas nasan gsky yafada,amma kishine daninasan wanan tundaga ranar da kunnenayaji ya Aliyu ya furta yana son aurena.can kasanxuciyata tunani ne kada wata rana yace xai sowata har ma ya aureta.duk sauran samarina daduk wanda yaxo da niyyar aurena nakan fadamishi koda na aure ka banason kishiya fa.Toh shixakin nawa ina naha fuskar fada masa,shine saiyanxun…ya katse tunanina da cewa,nasan bakifahimce ni ba akan batun kishiya,don haka a ajezancan gefe muyi mai amfani.nima naji abindabakiso zan kuma kiyaye insha Allahu.kiyi baccinkisai dasafe kar ki manta gobe akwai ranar yansanda.bikin da suka shirya mana,ina fatan zakiyishiri?muryata sarke nace Allah yakaimu goben.shine ya katse wayar sannan nakashe tawa nakwanta,kalamansa ne ke yawo cikin kaina nadamu da bai min alkawari cewa baxai minkishaya ba har bacci yayi gaba dani.(kabwata duklokacin da saurayi yace bazaimiki kishiyaba tokisani hakan mafificiyar karyace a hasashena,plskabwata karkisa saurayin yayimiki wannanalkawari kawai dan gudun bacin ranki,ANaM)Ya aliyu ya iya magana cikin natsuwa,kai inasongayen sosai.Dasafe kin fitowa nayi ina yin sallah asuba damakomawa nayi nacigaba da bacci. da Iya ta tasheni sai na langabe nace mata kaina ciwo yake yinan ko banason tashine in ta aiki ga mutane. saikusan sha biyu sannan na tashi nayi wanka nakarya.Aisha taxo muka sha hira anan ma mukaxabi kawayanmu da zamu je bikin anjimadasu.yau kam shigar Green da Golding nayinawani leshi mai kyan gaske,abinka da fararmace kayan sun dauke ni duk da cewa wai farinne yacece injiwasuDuk yau ban sa shi a idona ba sai yanzun da zamu tafi., yau kam gadanga kusar yaki kakinsayasha na yansanda, ya iya aje hularsa a kaitamkar sai da ya yi course din sata,wani dansanda ne ya jamu zuwa wajen, guri yayiguri,Usman shi ya taho da sauran kawayena,Police band sai tashi take ga wasu yan sandasuna ta bin kida fareti. gurin zamanmu namusamman muka nufa înda masu kidan sukadafo bazanmu da kida. ya Ali da abokansa dafareti suka yi tafiyar har zuwa gurin zaman harwani yana cewa yakamata matar dan dan sandata îya fareti itama . sun yi wasa kala kala harwani wasan su wai lokacin suna makaranta sunacin garin kwaki,anci ansha anyi rabonabubuwa.sai bayan magriba muka dawogida.karfe sha biyun dare dai dai wayata ta somaruri da sauri natashi nadaga yace xo mananatashi xaune na kalli shashin da Iya take, tadanrumtsa kafin lokacin sallarta ya karato,Na tashisadaf-sadaf tamakar munafuka nafita, a kofardaki nayi sallama, ya amsa na shiga.Kwancerigingine na same shi yana danna wayarshi,jikinsa sanye da farar singileti tareda gajeranwandonta.Nayi saurin dauke kaina don kunnyarganinshi a haka.Na rusuna kaina a kasa ga niyaya ba tare da ya dube ni ba ya ce, tun cakedin da kika bani a baki dazu gurin party nan ne aciki na,yun wa nake ji.Na dube shi me zaka ci?Shima sai lokacin ya dube ni, me kika ga ya dacein ci?Na ce, ko za ka fara shan ruwan zafi tun daka jima baka ci abinci ba, saboda cikin kayawarware?Ya ce to yaya za ayi, na samu ruwanzafin?Na ce sai na dafa maka, na mike tare daajiye wayata a gefe na nufi kicin, ina kunna rishonaji takun tafiya, sai ga iya tsaye a kaina ta ce,na farka ban ganki ba lfy kika kunna risho?Na ce,yaya ne ya kirani a waya wai yana jin yunwa shine zan dafa mashi ruwan zafi , ta ce, hum!Ki daikiyayi kanki, kuma ri rage wanan barin jikin,sanan kiyi maza ki dawo daki na ce, to.Inakomawa dakin dauke da dan flaks dinsa naruwan zafin na same shi yana danne danne cikinwaya ta, na juyo na jawo kofi zan zuba masa yadube ni baki da numbata a she?Na ce ina da itamana.Ya ce in gani.Ya ciro number ya miko minwayar, na amsa na danno sunansa inda na sa yaAli, ya ce ok, bani ruwan zafin, na zuba a kofi nahada masa sanan na mika masa.Sai da ya amsaya kurba sanan ya ce, amma na zaci cewa nawuce wanan matsayin na yaya.Na kalle shi ehhaka ne.Ya dauko wayarshi ya danna ya nunumin numbata a wayarshi.Yayi saving dinta dasuna my choice, a fili nafurta my choice, ya cenima sai a canja min suna ko?Muka kalli junacikin ido sannan na soma danna wayata, ya cezauna sosai mana, sai kace ba dakin mijinki ba?Na zauna sannan na soma rubutawa na sahoney, sai na goge na sa darling, shima na gogesai kuma na rubuta sweet Aly.Zan goge yayi zarafya amshe wayar ta re da cewa in gani me kikerubutawa kina gogewa?A fili ya ce sweet Aly.Yayidadi ki barshi haka.Ni kuma tuni na sunne kainacikin cinya ta don kunya.Ya ce ai babu wani sauran kunya tsakanin mu,kinyi alkawarin za ki rinka kirana sweet dinki hargaban kowa?Na dubeshi cikin kunya sanan nasunkuyar da kai ina wasa da gefen hijabina na ceba dai ga ban muta ne ba, yace to ni gaban kowazan ce maki my choice, sunan ya da ce?Na sakayatsa a bakina ina dan wasa da shi,na ce meyasa ka zabi ka sanya min zabin ka?Ya dan karamatsowa, dan duk duniya ke kurum zuciyata tazaba har mamakin ki tai lokacin da muka tayawai saida kikaimana yanga kafin ki amsa.Nayunkura bari inje in kwanta, ya ajeye kofi bakyajin dadin firar tamu ko?Ya ci gaba, kiyi hakuridani ban taba fira da mace ba shi yasa, na dubeshi tare da dan zare ido ya ce baki yarda ba ko?Nace naga kana dan sanda ka ce baka taba firada mace ba?Amma ba wai ban yarda bane yayidariya gaskiya bana yi, tsakanina da mace sai daiin matsalar da ta shafi aikina ne ta hada ko haryanzu baki yarda ba?Na ce na yarda na miketsaye ya ce, firata ba dadi ko?Na ce, da dadimana.Ya ce to shi yasa kike so ki gudu? Iya ta cekar na dade,yace ta manta ni mijinki ne ya ce oksai da safe?Na ce tam, har na kai bakin kofayace, gaki dai baki son kishiya sai ina ganin bazaki iya kula dani ba.Ina tsoron kada hakan ya jamaki kiashiya. Cak!Na tsaya cikin wata muryawacce ban san ina da ita ba na ce, sweet Aly,Allah zan iya kula da kai fa ka ji?Kasa amsa niyayi don jin irin muryar da nayi anfani da ita.Naruga da gudu cikin kunya shi kam shiru yayi yanamama kin mata.Lallai mata abokan nishadi ne,dubi yar hirar nan da yayi da yarinyar nan yashagaltar dashi ya koma kamar sakarai, yayimurmushi sanan ya kwanta.Nima kwanciya nayiina tuno abin da ya faru tsakaninmu duk dakallon da Iya ta bini da shi, da na shigo sai dai yinayi kamar ban lura ta ji haushin dadewar danayi a wurin yayan ba.Washegari ban tashi dawuri ba sai wajen tara lokacin baki suna ta shirintafiya gida jen su.Sha biyu kowa ya kama gabanshi, sai mu munata aikin gyaran gida ni daiya.Kusan karfe uku na yamma ya kirani wai akwai fura ko?Don anzowa iya da fura da nonolokacin biki, na ce masa nono yayi tsami, sai daiin ya siyo yogot ya shigo da shi ya ce to.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Tunda na idar da la'asar na zauna zaman zabarkayan da zan saka iya dai tana kallo na na saukeakwatuna na zabo atamfa cikin kayan aure na.Dana idar da sallar isha'i kuwa na shiga zabgakwalliya ina ta feshe jikina da turaruka.Iya tashigo ta zauna bakin gado ta tsareni da idanuntako da bata fada ba nasan abinda kallon natayake nufi.,don haka nakoma nima bakin gado nazauna tare da ajiye dan kwalin da na dauko zandaura.Ta ce sadiya ni ba wai ina hanaki ki lurada mijinki bane ko ki shige masa a ana fi so kibari sai kin tare, shi fa namiji babu ruwan sa dazancen kunya, in baki ji nauyi na a matsayinmahaifiyar Aliyu ba ai kyaji kunya na a matsayinana uwarki.Saboda iya shege ko watsewa yan bikibasu tafi ba kin tafi dakin miji kin raba daresaboda rashin kunya?Na sunkuyar da kaina raibace a zuciya ta na ce, har ga Allah shi yasa naso in tare a daki na, ta ce daina bata rai, darajanike nemamaki da kima in kin tsare kanki har saikin tare kifi kima a idonsa, ga dai misali a gidanku.Kiji tsoron abinda ya faru da yar uwarki tazariya Harira ya faru dake, kan ta tare tayi ciki agidan mijin nata ya shiga yi mata wulakanci.Kinmanta banda ubanku tsayaye ne ai cewa zaiyicikin ba nasa bane, shi yasa in andaura aure baa tare ba mace ta mika kanta ba karamin somijin keyi mata ba za ya daraja ta.Wani damasha'awa ce ta kawosa gurin mace da ya biya zaijibaya sonta, amma in tana gidansa fa?Ai yasan dakunya ya ce yayi aure sati daya ya korimatar.Jikina yayi sanyi, tabbas babu ja a batuniya,kuma haka ne batun Harira, tayi goyon ciki agida ta haihu a gida ba ta tare ba.Kuma yasaketa da kyar ya amshi cikin amma har yanzudan yana hannun uwarta agidan mu ita kumatayi aure a Hunkuyi.Na saka kaya a sanyaye nazauna ina kara nazarin abubuwa.Har dakin iya yashigo suka gaisa ya ce, ina yarinyar nan?Ta ce,tana ciki.Kamar daga sama sai naji ya ce, mychoice.Na fito da sauri tare da amsawa, duk danasan iya bata san me yake nufi ba.Amma tanada saurin dago abu, zata san cewa suna ne namusanman ya sa min, na amsa sannu tare dagaishe shi.Ya miko min yoghot din in kin gama kikawo min.Na ce to,ya dubi iya bari nayi wanka..Na shiga da sallama, yana zaune kan sallaya daalama salla ya idar, na ce baka sami jam'i bane?Yace, shafa'i da wutiri nayi.Zan tsugunna ya cezauna a bakin katifa mana.Kina yi ya ce, sai kaceba dakin mijinki ba.Ya gyara zama kan sallayar,sanan ya dauko wata laide dake gefe ya bude yaciro kunshin takarda ya warware yana fadin.Kinganni da son kilishi shi yasa na saimukuBalango.Ya dauki daya ya saka a bakin shi, zo inbaki a baki. Nace na koshi ni na ci abinci tundazu.Yace wanda kika ci da ban nawa nama ne,matso kiji.Na dan sunkuyo ban sauka daga kankatifarba, shima ya matso ya miko nannu ya samin abaki, na amsa tare da rufe fuskata cikintafukan hannaye na.Ya ce fada min gaskiyarki, nidake yanzu ba wani batun jin kunya. Kin kosa ko?Na daga kai alamun eh, yayi yar dariya kinyi kyauda wanan kwalliyar ta wace?Nasake makale kainacikin cinyoyi na, na ce eh.Ya matso sai kurum naji ya kama ka fada ta, yasaka dan yatsansa yana bin zanen fulawar, jikinaya dauki bari don ji nake tamkar susa yakemin.Shima nasan yaji abin da naji don najimuryarshi ta dan sarke.Ya ce wata gwana ce tazana maki wanan fulawar?Na ce wata yarinyace.Ya ce, yayi kyau.Ina son farar mace na danware ido ina duban shi.Me yasa?Ya saki kafada taRa'ayi nane kawai ba dan komai ba, ke fa?Nasun kuyar da ka, kalar ka nafi so a cikinmaza.Yayi yar dariya, wace iri ce kala ta?Na ce,wankan tar wada baka cikin farare kuma faracikin bakake.Ya tashi daga mazaunin shi ya dawokusa dani kan katifar.Kina nufin duk mun dace dazabin mu?Ban iya amsawa ba saboda yanda yakusance ni, jiki na da na shi har suna haduwa.Yasaka hannun shi a kafada ta ya manno nijikin sa,fada mini gaskiya can dama kina sona?Duk dahalin da nake ciki na faduwar ga ba sabo da irinyanda ya makale ni, bai hana ni tunanin wananmutimin ya cika tam baya.Ko yana zaton nimamai laifin ce?Ya dago fuska ta, kalli cikin ido na kifada mun. Zan gane in kinyi karya kwa yar idonkixata nuna mun.Naji mamakina lokacin da nakefurta can dama ina son ka kai fa kana sona?Cikinwata ma yaudariyar murya nayi maganar.Kurumsai na fuskanci le bunan shi a kan nawa yana yimun sumba, lamarin ya zo min sabo, ko na cebako.Ya dinga yi mun wasu abubuwa masufirgitani har na zama bani da karfi.Tsoro na dayakada ya gota daga haka, saboda ina tsoronIya…..zandakata Anan,muhadu a lokaci nagabaKu ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Zaharaddeen ShomarWhatsapp 08168575100 Darajar Yayana1-04Posted by ANaM Dorayi on 10:48 PM, 16-Mar-16Under: DARAJAR 'YA'YANA______________NA _____HALIMA K MASHI Nayi karfin halin zame jiki na daga na shi, yakwanta rigingine na mike sai da safe.Ya miko hannu ya riko nawa hannun, cikin wata rikitaciyar murya ya ce, ki zo nan mu kwana.Da sau ri na ce, tab Iya ba zata yarda ba.Ya ce, ina ruwanta, ni ba mijinki bane?Na ce to ai ban tare ba.Ya saki hannu na.Da sauri na fice.Na tabbata in na shiga daki haka iya zata fahimci wani abu, don duk kwalliyar fiskata ya goge min.Don haka sai na bige da sabar buta na nufi bandaki, na zo nayi alawala.Ina shiga uwar daki ta bini da kallo tana kwance kan gadonta.Na cire kayan jiki na dauko rigar sallata nayi shafa'i da wutiri.Ta tabe baki bata dai ce min komai ba ko takula duk na tsargune?Oho.Da kyar na samu bacci ya soma dauka ta sabo da tunanin abubuwan da suka faru tsakani na da shi.Shigowar sakonshi dan sautin ya farkar dani, na bude na duba cewa yayi, kin hanani bacci my choice kixo ki taima ka min please.A raina na ce mai zanyi maka sweey Aly, ka dan bani lokaci mu tare, kiranshi ne ya katse tunanina,sa sauri na farka dan ina tsoron kada ringing din ya farkar da iya, duk da cewa na san tana jina don bata da nauyin bacci.Can kasan makoshi na nayi sallama ya amsa muryarsa a raunane, har mamakinsa nake ina girman kan? Ina isa da jin kan?A she dai mace dai ita ce namiji.In ba mace rayuwar namiji ragaggiya ce.Ya katse mamaki na da cewa, kizo kinji?Ba zan iya bacci ba ki taimake ni.Nace iya fa tana jinmu ka bari sai tayi bacci.Ya ce dagaske zakixo in jira ki? Na ce eh.Sai ya yanke niko gaba daya ma sai na kashewayar, na amsa masa cewa zan xo ne kurum amma ba dan zan je din ba, sai don ya barni.Kuma ko ba dan iya ba ina tsoro, tunda ban san yanda abubuwan suke ba.Na makele fulo ina tunanin ko a wane hali yake ciki yanzun, na jima kafin bacci ya tafi dani.Nayi mafarki kala kala masu dadi wai muna ta shawagi a cikin wata duniya ni da ya Ali.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/?_e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Da safe kuwa fuskarshi a murtike, don ko amsagaisuwata baiyi ba, lokacin da yazo gaida Iya inagai da shi,hakan bai yi min dadi ba, na kunnawaya ta na tura masa sakon ban hakuri tare dace masa jiya naso inzo Iya ce bata bari na fitoba.Ko ya gani ko bai gani ba oho, bai dai baniamsa ba, na dafa ruwan tea na kai mai na sameshi ya gama shirin fita yana daura ta kalmi.Nashiga da sallama ciki ciki ya amsa, ina shiga yadubeni fuska daure ya ce, lfy?Cikin wata muryairin ta a salin jarumin maza.Jiki na ya dauki barina ce, dama….dama tea ne.Ya ce fitan min dashi ina azumi, fargaba na ya karu, iya ce jiya tafash….Ke!Ya katse ni, fita a nan dan Allah.Na fitada sauri, zugun na zauna ina tunanin yanda yaAli yake canza launi tamkar hawainiya…Kimanin kwanaki uku kenan yayi mun dif, innagaida shi baya amsawa, haka nan in abinci na kaimai ko yaushe sai ya ce yana azumi.In iya tayimashi magana ke nan, in nice ma na kai mishi niabu sai ya koro ni, ina girki a kicin iya ta fitalokacin sai ga Aisha kawata.Naji dadin zuwanta tatayani,muna fira na bata lbr duk halin da nikeciki na kara da cewa, ya Aliyu gaba yake dani, iyata sa ido sosai dan ganin ban bada kai ga miji naba, ba tare da mun tare ba.Don Allah Aisha kibani shawara, ta ce, ni dainawa ganin in har zanfada maki gaskiya kibi mijinki, daga lokacin daaka daura muku aure da shi dukkannin hakkokinshi sun hau kanki.Nayi ajiyar zuciya tace, nasankin san komai ma kina yi ne kamar baki sani banace Aisha nasani,Iya fa idonta yana kanmu.Kodaki na shiga sai kiga tana kai kawo, in na fitokuma tayi ta yi mun kallon tuhuma, to ki bashishawarar ku fita wani wurin mana.Nace tap nicema zan bashi shawarar?To an ce maki iya za tabarni in fita ne?Aisha ta ce, yanda kika gani,amma in nice zan bi miji nane.Rayuwar nan tayanxu mata suna bin maza har inda suke,balantana mijinki dan kwas irin wanda basu dayawa a cikin jama'a?Ku ziyarci blog dinmu dominkaranta Littatafai masu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Na ce nima ina tuna haka, shiyasa wlh ban so bada ban tare ba, kamar yarda ko wace Amaryatake tarewa a dakinta. Ki tayani da adu'a don sunsani a tsakiya ita tana kallo na a mai rawar kaina shige masa,shi yana kallo na marabiyayya.Aisha ta ce, abu ne fa mai sauki ke cekika dauke shi da zafi, in kin bi mijinki kinga doleta barku.Na dubi Aisha ta ce, fa ba zai dubimutuncina ba, Aisha ta ce, in bai sameki amutuncenba ba?Kin bi maza ne?Na kai mataduka, kinji ki da wani zance, in na bi tare mukabi kenan.Ta ce ke ce da wani shirme, in kin ganamiji yaga rashin mutuncinki ya sameki kin biwasu….(Biri fa kuma yayi kama damutum,watakila irin haka tafaru da yar uwarki daZaria,shiyasa mijin yayi inkarin kasancewarvcinkina matsayin nasa,hartakai ga saki ANaM Dorayi)Kalu bale ga masu saida mutuncinsu a banxa.Aliyu tukur ya tsaya a gaban shugaban shashin suna binciken manyan laifuka, mataimakinCommissioner.Ya ce ASP Aliyu zanfi so idan kanatsayawa a kan aikinka, ina nufin ka rinkadakatawa a madakatarka.Sanan ka rage kishin ka,domin kasar mu a yau in kace haka zakayi lallaiba zaka kai ko ina ba.Ina yi maka magana ne akan barawon shanu din nan, mutumin mai girmacommissioner ne, na tabbata da yana gari bazaka kamashi ba bare tsarewa.Inma kayi nasara kakama shi, ba zaiyi minti talatin a tsare ba kai baa taba kama shi ba, yaranshi kurum akekamawa.Da sunyi waya da commissioner zaisa asake su, nayi mamakin ma da commissioner baitsawatar maka ba, ya ce kawai ka bar case din ahannunsa.Ran Aliyu ya baci, shi da ya shiga aikindan sanda kishin kasarshi da kawo gyara, saikuma su rinka ganin barna suna kauda kai?Ya ce,yallabai ina rantsuwar da mukayi da alkur'nicewa zamuyi aiki tukuru bisa amana da gaskiya,idan dannanda bai zama mai kishi da gaskiya meza a kirashi?Idan dan sanda zai rinka amsar cinhanci yana hulda da manyan azzalumai yanadaurewa barayi gindi suna zalunci, za a kirashimai tsaron lafiya al'umma.AC ya dagawa aliyuhannu, dakata ASP, wannan tambayoyin zasu fidacewa kayiwa CP su, ni shawara na baka.Daakwai mutane irinka da yawa wadanda sukanuna kishi, wasu anyi musu canjin gurin aiki zuwawasu garuruwan da ba zasu sami irin wananbarnar ba bare suyi gyara.Wasu anyi musu sharrian koresu, kai wasu sun mutu yayin da wasu dayawa suka ajiye hularsu.Ban hanaka yin kishi dagaskiya tare da kin karbar cin hanci ba, sai daiina mai baka shawara ka dinga tsayawa gakananan masu laifi, jeka abinka.Aliyu yana zaune a office din shi, kansa ya daukizafi yana tuno sa'insa da sukayi da Barawonshanun, inda barawon yace, kai yaro wanan bawani bakon abu bane satar shanun da mukeyi.Haka nan mu nan Headquarter gidan mu nekaine mutum na farko da na taba bawa cin hanciya maido mini.Nafi tunanin kana daga cikinmutanen da basu da rabo, amma kai bako neko?Aliyu ya ce, ba jin tarihi ko maganar cin hancina xo ba, nazo nan ne dan in kama ka,amatsayinka na mai laifi, ni kuma na hukuma.Dukwadan nan baya nan zasu biyo baya in munjeoffice, yaranka muka kama kuma suka jasunanka.Barawon ya zaro ido tare da daga muryaya ce, kai bako ne shiyasa baka sanni ba ammamuje.Aliyu ya ce nasan ko ban sanka ba, bako neni bako ne wannan ba damuwata ba ce.Ku ziyarciblog dinmu domin karanta Littatafai masunishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Sun san Aliyu bai san wanene wanan barawonba, shi kanshi barawon cewa yayi zakayi danasanin kamani.Aliyu bai ce kala ba, ya nufiOffice din sa zuciyarshi cike da son nunawawanan baron cewa hukuma bai barkowaba.Amma me? daidai lokacin da yake badaummarnin ashigar da kara ne shugaban shashinsu AC ya ce, kajira tukunna sai an sami ummurnidaga commissioner.Dafawar da akayi mashi itaceta dawo dashi daga dogon tunaninsa.Ya dagokai.Insperctor kamal kaita ne ya ce Sir, ka dainadamuwa da irin wadan nan matsalolin, sanan kaci gaba da yanda kake, Allah zai kawo makadauki dan yana tare da irinku.Sai dai dama bakucika farin jini ba a cikin yan sanda, saboda kowayana ganin cewa zaku toshe masa kafarsamu.Shawarata ka bar batun Barawon nan koba komai kayi namiji tunda ka kamo shi, ka kumatsare shi.Sanan Allah ya doraka a kan CP baidauki zafi a kanka ba.Aliyu ya mike tsaye, nashigo aikin dansanda cike da kishi da buri, gamida kwazo.Manufata insamu waddanda zasufahimci niyyata don mu kawo gyara cikinhukumar yan sanda.Na tabbata ko cikinheadquarter din nan akwai masu kishi da yawawadanda suke jin irin abinda nake ji yanxu azuciyata. Inspector ya ce, hada dani, sai dai inamai bakin cikin sanar da kai cewa ba zamu kailabari ba, tunda daga sama a ake tadiye manakafa.Aliyu yace inko haka ne zaya ci gaba dafaruwa, watarana zan iya ajiye hulana.Inspectorya ce, ranka ya dade kada kasaka haka a rankatun yanxun, kaji a cikin xuciyarka cewa burinka yacika, Allah yana tare da mai gaskiya.Ranka yadade ka duba tashin farko bin diddiginka yasasashinmu na bincike suke shakkarka, ina sonmutum irinka.Aliyu ya lumshe ido tare da cewazantukanka sunyi mun allura inspector, zan karakaimi.Da wanan ya cigaba da aikin sa.Daf da zaitashine aka shigo da wani da ake zargi, ya kallegobjejen mutumin sanan ya dubi yan sandan.Meyayi shi kuma wanan? Sajan Ado ya ce, ranka yadade, kato kamar wanan aka kama yayiwa yarshekara takwas fyde,ran Aliyu ya tunxura, yaruntse ido cikin takaici, ya ware ido ya kallimutumin cikin tsana ya ce, wai wane irinzaluncine wanan kuke yiwa jikokinku?Cikin rawarmurya mutumin ya ce ranka ya dade na rantsemaka ba ni bane, sharri sukayi min, na rantsemaka.Aliyu ya harareshi, ba kowa bane yakeamsa laifinsa da sauri.Ya kalli yan sandan suwayesuka kama shi?Sajan ya ce ranka ya dade gamutanen da suka kawoshi can, sune sukakamashi da yarinyar a shagon shi tana ihu.Yaceina yarinyar yanxu?Sukace an tafi kaita Asibiti.Yakalli mutumin yaja tsaki ya ce, ya ce ku rufe shi,yanxu ba wani sausauci ga irin mutanen nanmasu cutar da kananan yara ta ta hanyar fyadeYa koma office din sa cikin ta kaicin fyadan nan,kullum sai sun samu irin wanan case din da yarda jarirai yafi yawa, amma yanzun yanaga zasuxo daidai.Ya kira sajan ya ce, ya kawo masatakardar tuhumar (statement) da ya duba tsakiyaja, ya dubi sajan.Kullum dai abin iri daya ne.Yatabe baki, sanan ya dubi a gogonsa, yau shidazan bar nan, duk wanda ya nemenisaidasafe.Sajan ya sake kamewa tare da fadinyes sir!Sai kuma wanan mutumin yaya za ayi dashi?Aliyu ya ce, ba maganar beli ko wani ya zozuwa gobe za a hada bincike a turashi kotu.Sajanya sara masa sanan ya fito.Da dunbin wanandamuwar ya iso gida, daga ganinshi kasan akwaiabin da yake damun shi, kan katifarshi ya zuberigingine bata re da ya cire koda ta kalmiba.Lokacin da ya shigo ina zaune a kan kujera akofar daki ina karatun wani littafi (SIRRIN BOYE)na Anty Bilkisu.Ga al'adarshi in ya shigo dakin Iyayake fara shiga kafin ya dawo dakinsa, ya cirekaya in sun gaisa.Ya shiga wanka.Amma yanxutunda ya shigo shiru, iya ta fitodaga bayi (bandaki) na dubeta na ce, yaya fa?Ya dawo yanayinshi kamar na mara lafiya, ko baya jin dadi ne?Tace, ba wani ke dai kina sonzuwa gurin mijinki ne,kuma ba zan hanaki ba.Na hade fuska, Allah iyanifa ba wai zanje bane fa.Ta ce, kije ki duba kolfy,naki tashi, dan dama ina tsoron inje yayi munwulakancin shi, ya ce nafita shiyasa nakizuwa.Ganin da iya tayi tabbas ba zan shiga bakuma tabbas bai fito ba sai ta shiga dakin. Yanda ta ganshi warwas a katifa batare da ya cire kotakalmi ba, sai abin ya bata tsoro.Cikin saurinmuyar ta ce, Gadanga!Ya dago kai da kyar yadubeta, wani matsanancin ciwon kai ke damunsa.Ya ce na'am Iya sannu.Ya tashi zaune,ciwonkai ne ya hanani shigowa ciki.Ta ce,matarka nema ni take ce mun ka shigo cikin waniyanayi, bari a kawo maka magani ka sha.Yacezanje Asibiti in anjima bayan magariba.Dukkwanakin nan da haka nake ta yawo da ciwonkan nan.Ta ce, to kasha maganin yan xu sai kayi sallar dadan karfin jikinka, kaje asibitin da dan kwari.Yace, to.Ta kwala min kira Sadiya.Na amsa ta ce,dauko min magani panadol kizo da ruwa.Naje hargabanshi na ajiye da ruwan ina yi mashi sannuyaya, ya jikin?Ko kallo na baiyi ba bare ya amsa,mamakin yanda naga iya tan gutsi gutsi damaganin, ta dubeni dauko mun cokali.Na daukota jika ta bashi a baki tare da fadin, shiyasa nakefargaban ciwonka gadanga.Duk da dai ba yawanciwon kake ba, amma kin maganinka shi kewahalar da kai a ciwo dai dai yake da na yarongoye.Shi yasa duk lokacin da katashi ciwo bamajita dadi.Ya sha ya koma ya kwanta, dai dailokacin aka kwada kiran magariba.Ta dube ni,bari inje inyi sallah, nima na biyo bayanta.Tadakatar dani da cewa, jira tukunna muga yandajikin zaiyi.A raina na raya cewa dan ta ga inafashin sallah, shi kuma bashi da lfy.Shi kam yanakwance, na isa gurinsa gabana yana ta faduwa,duk da ina zaton zai daka min tsawa ban fasa yinabin da nayi niyya ba.Gabansa na tsugunna inakwance masa takalmi, na cire su na aje gyafe,sanan na kwashi kafafunsa na zubasu a kankatifar.Har lokacin idanunsa biyu amma sunalumshe, haka nan hannunsa yana dafe dakai.Kusan minti shabyar ina zaune can gefe, yatashi zaune yana kici kicin cire rigarsa, na taso naballe masa boturan, sanan na sabule rigar saifarar singiletin, ita ma ya kama ya cire.Na kallikirjinshi gashi ne kwance na kauda kai don sai danaji wani iri.Ya sabule wandonshi, sai gajere naciki, shima na kwashe su na zaba su a cikinkwandon da yake zubawa.Naga yana kokarintashi nace mai zaka dauko in dauko maka?Kazauna kawai.Ya ce, bani jallabiyata.Na bashi farakal mai dogon hannu, ya mike zai fita, na ce inazaka je?Ya ce masallaci.Yana fita na shiga gyarandakin, ban taba yi masa gyaran daki ba saiyau.Ko yaushe da kansa yake yin gyaran dakinsa,nayi zaton zanga mujallun da na taba gani da, saikuma ban gani ba, har na gama.Iya ta idar dasallah, ta sake lekowa ko ya tashi, na ce ya je yinsallah, shiru shiru ashe daga can ya tafiasibiti.Har kusan tara gashi bai fita da wayaba.Iya da kanta ta fita har masallaci layin mu,wanda suke sallah tana nemanshi.Duk wanda tatambaya sai su ce mata tare dai suka idar dasallar isha'i.Da ta dawo sai na ce mata ko daiyatafi Asibintin da ya ambata ne?Ta ce zata iyayuwuwa ya tafin, tun da ya ambata.Nan daimuka zauna zaman jiran tsammani,mun kasa kocin abinci.Sai sha dayan dare da yan mintunadan acaba ya sauke shi, ni da iya har rige rigenfita muka yi, shi ne muka yi masa sannu yaamsa, iya ta ce, muna ta neman ka.Ya ce, natafiAsibiti ne shi yasa ciwon kai ya matsa min dayawa.Amma na sami allura da magunguna, kumana kwanta canne kamar yanda likitan ya ce indan huta, Alhamdulillahi kai yayi sauki.Ta ce tome zakaci yanzun?Ya ce, nasha tea a can kafinayi min allura, muka shiga dakin shi ya zaunabakin gado.Iya ta fita nima na mike zan fita, saita ce ki dan tsaya ke saboda dare ko?Na komana zauna ya kwanta tare da lumshe ido.Wayarshi tayi ringign, ya daga ya kalla sannanyaja tsaki, bari na kashe wayar nan ina so in danhuta.Har zai kashe sai ga ma bari yayi anfani dawanan damar ya nunawa sadiya anafa ribibin shihar da take masa yan ga.Don haka sai ya daga nidai naji yana fadin yaya mati na me ya faru ne?Ban zaci jin muryarta ba, ashe ya sakahanfree.Sai kurum naji ta ce, lafiya lau sir, bangankaba ne an ce ka tashi tun six, ya ce akwaiwata matsala ne matina?Ta ce babu, naso inganka kawai, kayi hakuri kasan ganinka kawaiyana cire min damuwa dayawa, dayawa, ammasir sai kanayi kamar baka san haka ba.Yacematina yanzu bani da lafiya ne, ban dade dadawowa daga Asibiti ba in nafito da safe zamuyimaganar.Ta ce to Sir, nagode Allah ya kawosauki.Raina yayi mugun baci, a gabana yakemagana da wata arniya har take ce masa ganinshi yana sata sukunni da kwanciyar hankali?Yanaajiye wayar ya kalleni, na hada rai matuka namike ya ce, ina zaki?Nace zanje in ci abinci ne, dakyar nake magana.Ya ce, au dama baki ci abinciba?Kamar in kai masa duka don ta kaici.Mutuminda yayi nasa guri bai fada muna ba muka yi tsurutsuru cikin damuwa.Shine zai ce dama ban ciabinci, ya mai maita tambayar nace um, ya cekina ciwon baki ne?Nayi shiru yace in kin ci kidawo, tunda Allah yasa yau naji da kunnena baiya ce take hanaki zuwa wurina ba, karya kike yimata.Ban tanka shi ba na wuce, a raina na ce bazan dawo baCan kusan daya saura ina ta tubkada warwara na kasa bacci, ni nasan kaina ina damugun kishi, sai ga sako ya shigo cikin wayatacewa ba zaki dawo bane?Na tura masa amsa dacewa eh, ka kira Matina.Yana ganin haka yayi tadariya, sakonshi ya kai ke nan, don haka shimakurum sai ya kashe wayarsa ya kwnta.Da Asubahiiya taje dubashi ta sake shiga dan duba shi, saita samu jiki yayi sauki, har ma ya tafimasallaci.Don ya Aliyu ba rago bane namiji ne, gajuriya da izza, matsalarsa daya in yana ciwo kinmagani,yayi tawa iya shagwaba sai kace karaminyaro, shi a dole auta.Nikam har gari yayi haskeban tashi daga makwanci na ba, tunda ina fashinSallah ba wai ina bacci bane kurum takaici ne yahanani tashi.Jiya ko baccin kirki banyi ba, sabodatakaicin ya Aliyu.Iya ta shigo, ke ba zaki tashi kijeki gano mijinki ba?Ko da nafito kin xuwa nayi nadebi ruwa na shiga wanka.Ina fitowa nayi zamanshafa mai duk ina jan lokaci ne don yayi abindazaiyi ya kama gabanshi.Bana ma ko son ganinshi,lokacin da na shirya na nufi kicin a tsammaninaya fita.Ina tsakiyar kunna risho sai naga mutum akofar kicin tsaye.Na rasa dalili in zan ga ya Aliyusai gabana ya fadi.Na kalli fuskarshi, gaskiya harya dan rame na ce ina yini?Ya ce ban yini ba, niyanxu zafiya ce, sanan ba zan amsa ba tundabaki san hanyar daki na da bazakije ki gaida niba.A raina na ce ina matina?Ita batazo ta dubaka ba?Ya katse tunanin da cewa,ruwan zafi nakeso zanyi wanka.Na kalleshi, ban taba ganin yayiwanka da ruwan zafi ba, nace to bari in dorayanzun, bai ce, kala ba ya koma daki.Da yayi zafina sirka na kai masa ban daki, sai naje na cemasa ga ruwa can.Lokacin yana waya, da hannuyayi min alamar cewa in je yaji.Na tsargu da wayake waya, don haka da nasaki labule sai natsaya.Ji nayi yana cewa, kada ki damu, yanzuzanfito.Jikina yayi sauki, ai da tunaninki na kwanaaraina.Na girgiza kai tare da yin kwafa.Tabbas damatina yake yin waya, nayi kicin ina yin maganani kadai, na ce to ita wanan shegiyar matinar meke tsakaninsu?Nemanta yake yi ko me?Watazuciyar ta katseni da cewa, ba kina gudunsa ba?Ai ga Matina zata maye gurbinki. Jikina ya sakemutuwa, na shiga tambayar kaina mafita.Wuninranar sukuku nayi shi, na kasa tuna yanda zanbullowa abin.Duk jin su iya nake ko da can dasuke cewa ba ruwanshi da mata, ni nasan daruwanshi tunda ni naga mujallun batsa a dakinshi.Wanda baruwanshi da da mata me yaruwanshi da irin kallon tsiraici?Dole ke nan inyiyakin rabashi da matan banza.Wata zuciyar tacehaka ba zata yuwu ba, sai in zakiyi aikinki amatsayin matarsa, lallai saikin mika kanki a fili nace ya na iya?Ku ziyarci blog dinmu domin karantaLittatafai masu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Muna zaune a falo da iya washe gari da safe,yazo yiwa iya sallama zai fita, nima na budebaki da nufin ce masa sai ka dawo.Amma dayake matina ce a raina sai kurum naji na cemasa ka gaishe mun da matina.Har ya juya sainaga ya tsaya cak, sanan ya waiwayo fiskarsadauke da murmushi ya furta cewa zataji in shaAllahu.Ya juya ya tafi, ni kam kamewa nayitamkar gunki, a zuciyata tambayar kaina nakedama mutun na iya kuskuren magana ya furtaabinda ke son zuciyarshi ya bar na saman lebenshi?Kash!Ban so nayi zarar bunun nan ba, abintakaici harda murmushi na ambaci sunanmasoyiyarshi.Kwana uku suka shude ina cikin damuwa,na sanIya ta lura banza kawai tayi mun,narasa abindake yi min dadi, ni ba fita nake ko ina ba, ba TVGaremu ba bare nayi kallo, ta lalace ni kuma bama abociyar radiyo ba.Wani kayan haushi kolittafi na dauka da sunan karantawa sai in kasafahimtar komai.Na san kaina ina da shegen kishina ban mamaki, ko saurayina naga suna yawangaisawa da wata budurwa hankalina kan tashi,bare a ce miji na.Tabbas da Ya Aliyu ya skar minfuska da tuni na same shi munyi ta, amma yaAliyu ya wuce haka.Ku ziyarci blog dinmu dominkaranta Littatafai masu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Cikin sauri sauri ya Aliyu ya shiga shashin su, yakalli sajan Ado ina barawon?Suka kaishi yashiga.Ya tsura mutumin ido, aransshi ya ya cekai wanan mutumin baiyi kama da barawoba.Ya kalli Sajan, kawo abin zama, sai da yazauna sanan ya kalli mutumin.Kaine barawon filiko?Hawaye suka soma kwarara daga idanuntsohon, don bakin cikin sunan da aka kirashi.Yace cikin rawar murya, ranka ya dade ni babarawo bane, ban taba sata ba.Aliyu ya juyakulkin dake hannunshi ya dan jefashi, sanan yacafke.To baba ya akayi har ka mallaki filin dakake gini?Ya ce, ran ka ya dade filin nan nagajeshi ne a gurin mahaifiyata, don mahaifintamanomine.To ina zaune a gidan haya ga iyali,ina da mace daya ga yaya takwas.Yan samarinyara na a makota na roka sunakwana, ganinkullum nauyi na karuwa, sai nayake shawarargina fili na ko da daki biyu ne rak.Na soma ginini da yaya na, dan sana'ar mu ke nan taleburanci da yaran.Mun soma ginin kawai saiganin yan sanda nayi sun xo kamani, ban sanabinda nayi ba.Aliyu ya ce, to baba nagatakardar bayanin laifinka, naga cewa anazarginka da laifin yingini a filin da ba naka ba,filin tsohon jami'in dan sanda ne.Tsoho ya ce,dana wlh wanan filin nawa ne, kowa ya sani aunguwar mu ina da takarduna ina dasheduna.Kuma ni da aka kawoni nan ba atambayeni ankawoni nan aka jehoni nekawai.Babu wanda yaji ta bakina.Aliyu ya ce katabbata kana da takardu da shedu?Tsoho ya ceina dasu ranka ya dade.Aliyu yace zamu mikakakotu kuma in sha Allah zan tsaya maka sai kayinasara.Cikin izza ya nufi wajensu Sajan Ado,yace sajan, yace Sir, bayan ya kame.Aliyu yacewaye ya kawo wanan mutumin?Sajan ya ce,barawon fili?Aliyu ya ce, eh shi.Sajan ya ce CPne yasa a kamo shi.CP da kanshi?Ya tambayacikin mamaki.Yace shi, amma AC ne ya tura.KanAliyu ya daure, ina takardar bayanan da kukabani dazu?Sajan ya sake daukota, Aliyu ya kallaya sake karantawa, wanan rubutun kofur balane ai, sajan ya ce, eh, Aliyu ya ce kira minshi.Ya juyya ya koma office din shi.Ya tsarekofur da idanun shi waddanda basadaukar raini,kainne ka rubuta wanan takardar ko?Ya kame,eh, nine Sir, ya juyya mishi baya, amma ai bakatambaye shi ba ka rubuta da yawun shi.Komenene dalilinka?Kofur cikin daburcewa yace,Sir ai nima AC ne ya ce na rubuta haka, saboda raini mutumin yake so ya kawo wa tsohonmataimakin IG.Aliyu ya daga hannu da nufindakatar dashi, tsaya min kowa ya cuta sai a aribakinsa a ci mai albasa?Ya ninke takardar yazura cikin aljuhunsa, yace dauko wata kazo mujeka sake rubuta ainihin bayanin da yake dagabakinsa, mu masu kare Al'umma ne darayukansu ba masu danne masu hakkin ba neda kuma kashe su.Kofur dake biye dashi ya ce,sir, wanan tsohon mataimakin IG yana yawankawo mana matsalolinshi a nan, kullummaganarshi bata wuce an cuceshi.Ku ziyarci blogdinmu domin karanta Littatafai masunishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Aliyu ya ce dan ya taba zama jami'in dan sandabazaiyi anfani da wanan damar ba, sanan yayianfani da mu.Alkawari na daukarwa kaina bazan bar zalunci ba, matsawar naganshi zanyiyaki dashi.Aliyu ya tsananta bincike kuma cikinkwanaki kadan yagano cutar tsoho wananjami'in ke son yi, don hakka ya tattara dukkanbayanai ya turasu zuwa kotu.Gobe da safe yatabbata in anje can tsohon zai sami hakkinsa,saboda bayanai da hujjojin da Aliyu yahada.Yana tsaye a bakin titi zai hau a caba zuwagida Inspector Kamal ya sameshi a gurin, ya ceranka ya dade zuwa yanzu yakamata a ce kamallaki abin hawa ko da mashin, amma in sansamu ne a ce kana da mota.Aliyu yayimurmushi, kada kadamu, ko mai lokaci ne, yace in dauko maka na aiki mana ba sai ka shamai ba?Aliyu ya ce, a a na aiki anyi shi ne danaiki kawai.Ispector ya ce, kana birgeni Sir, komaikana barinsa a muhallinsa.Lokacin da aka rabamana mashina baka zoba.Aliyu ya ce, ko inanan ba zan amsa ba, don bana son bashi.Yakarasa zancen tare da tare dan acaba.Wayyarshita dauki tsiwa, ya cirota cikin hanzari ya dagasaboda ganin sunan AC, hakuri ya baiwa danacaban, sanan ya komaciki kamar yanda AC yabukata a cikin officeya same shi, kai kawo yakeransa a bace ya dubi Aliyu.Me yasa ba badadamar a kai barawon filin nan kotu?Aliyu ya ce,angama bincike ne sir, sanan doka ta hana atsare mutum tsawan lokaci ba tare da an kaishikotu ba.AC ya ce, na san dai na rigaka sa kakiko?Bai jira amsa ba ya ci gaba da cewa, donhaka kasan na rigaka sanin doka.Ya komakujerarshi ya zauna.Wanene ya hada binciken?Kai kasan ma da wa yake rigimar?Kasan filinwayake son kwacewa?Aliyu ya ce, nine da kainanayi binciken sanan nasan rigimarsu shi datsohon IG ne, kuma CP ne ya sa a kawoshi.ACya ce, gud, to zan sake mai maita maka, in ankawo mai laifi da umurnin CP dan Allah baruwanka da shi, in zaya shekara.Ran Aliyu yabaci, ya ce, Sir, amma ba akan haka mukayirantsuwa ba.AC ya daga masa hannu ban cemaka inason tunatarwa ba, sai dai ina sonkasani ka kusan kai CP bango, dan kana sonshiga cikin lamarinsa.Sanan kayi hanzarin cirekanka daga cikin lamarin tsohon, ka barsa yayinashi binciken.Shiru Aliyu yayi, amma ji yaketamkar ya kama da wuta don zuciya.AC ya ce,ka iya tafiya.Aliyu ya fice da kunan rai.Matina tahangoshi cikin sauri ta bishi, yana tsayawa abakin titi tana tsayawa, ta ce barka da warhakayallabai.Ya furzar da wani huci mai zafi, sananya ce barka dai.Tace ina tuni yallabai ya runtseido don yanason saita zafin da zuciyarshi keyi.Baya so ta fahimci yana cikin damuwa, sananya budesu sun kada sunyi ja, sanan ya cematina zanfiso mu zauna a matsayin abokai, nafada maki bani da sha'awar auran matabiyu.Ina yi maki adu'ar samun mijin da yafini.Ta ce, samun kamarka ne yallabai sai antona, kunyi karanci a cikin al'umma.Ba dukanamiji mace kamata zata bashi kanta ya kaudakai, har yanxu ina tuna ranar, ranar da na fadamaka ni da kai muyi soyayya koda bamuyi aureba.Ku ziyarci blog dinmu domin karantaLittatafai masu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Na fada maka cewa wata gara basa da zanmaka shi ne, zaka iya yin duk yadda kakesodani na mallaka maka kaina, amma sai kayimun nasiha ka kuma nuna min cewa addininkaya yi hani da hakan.Na sami kaina da sonkatare da son addininka, sanan cikin aikinka kowayasan kana kwatanta gaskiya da amana.Inatsoron in auri wani cikin masu addininku ya sakeni, dan ku hausawa ance kuna da sakin aureamma kai nasan ba zakayi haka ba.Aliyu yakasa kallonta dan ta daureshi da jijiyoyinjikinsa.Ya ce, Matina ki amshi addinina da zuciyadaya, sanan kisa a ranki zaki sami mijin da yafini, nima zan tayaki da adu'a.Ta gyara tsayuwakada ka damu, ni zan ci gaba da zaman samunirinka, alfarma daya nake roko in zaiyuwu, in nakiraka ka daga wayata.Sanan in kazo nan mukerinka gaisawa.Ya ce dan mun hadu mun gaisaba damuwa,abin da zaiyi dan wuya ki rinkakirana ina da mata, nasan bazata so hakanba.Ta rausayar da kai gefe, cikin raunaniyarmurya ta ce, na gode,ka fadiwa matarka cewata rikeka da kyau, dan tana cikin matan dasukayi sa'ar zuwa duniya.Murmushi yayi duklokacin da kuka hadu saiki fada mata da kanki,na barki lfy.Yana kan mashin yana tunani ko meyasa yake samun irin wanan matsalar?Mata suyita sonshi suna binshi, amma shi bai damu dasu ba.Matina yana kulata ne saboda musulantarda take sha'awar yi, ya san in yazama sanadiyyazai sami ladan hakan.Daga nan tunanin sa yakoma kan matsalarshi ta office, in dai da irinsuAC da PC anya kasar nan zata gyaru?Lallaikasarsa Nageria tana cikin wani hali, kullumburin nasama ya danne na kasa, sam ba a songaskiya.In ka tsayawa halas dinka sai mutane surinka yi maka kallon dan kauye.Ya girgiza kaisakamakon tuno tsohon nan da yayi, shi dagaskiyarshi da filin sa da komai ba a tausayamasa ba, kasancewarshi mai rauni ana neman azalunce shi.Mai dama yana anfani da damarsagurin cutar mai rauni, yasan in ba wani ikonAllah ba tsohon nan ya rasa filinsa kenan, inyasamu ya fita da ransa kenan.Duk lokacin dairin wanan ta faru sai yaji tamkar ya bar aikindansanda, amma da ya tuna kudirinshi na kawocanji da gyara, sai ya hakura, da wanan sakesaken ya isa gida.Niko tun lokacin da na furta masa cewa kagaishe da matina cikin kuskure, ban sake yardamun hadu dashi ba.Kusan kwana uku wasanbuya muke yi har iya ta fahimci cewa na gujemasa, amma bata nemi jin ba'asi ba, yi tayi makamar bata san me ni ke yi ba.Sam ban zacidawowarshi a wanan lokacin ba, domin cikinkwanakin nan sai dare yake dawowa.Ni kadaicea gidan,Iya tun bayan la'asar sun tafi Asibitindutse duba wata makociyarmu da bata dalafiya.Sun tafine da ma da sauranmakotanmu.Na wanke hijabaina da na Iya inashanyawa,daga ni sai best, zanina kuma iyarshikugu.Ina shanya ina mitar cewa iya sunje sunyizamansu, nasansu da son tafiyar kafa, yanzuhaka ma da kafa suka tako.Banji sallamarshi basai dai naji ya ce ina suka tafi?Na waywaya nakalle shi, da gudu na shige daki dan kirji na duka waje yake.Dan murmushi yayi sanan ya shigedakinsa.Ina zaune bakin gado ina kallon jikinasai ganin shi nayi tsaye a gaba na har uwardaki.Ku ziyarci blog dinmu domin karantaLittatafai masu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Naja hijabina, ya ce ina tambayar iya kina gudu?Ya hade fuska tamkar bai taba dariya ba.Tsoroya darsu a raina, cikin in ina na ce,Asibiti sukatafi.Ya ce, dan kada ki bani amsa shine kikakwasa da gudu?Nayi shiru, ya ce kin minbanza.Nace yi hakuri dama zan dauko dan kwalinein daura.Ya ce, ok, ni zaki boye min gashinkanki?To ajiye hijabin in ga gashin tunda halasdina ne.Gabana ya soma faduwa, na zameHijabina ya ce ashe ma ba wani gashi kike dashiba, cire hijabin daga jikinki in gani.Na kalleshi dasauri ya kauda fuska yana yatsina baki, sai kacezai ga abin kyama.Na cire hijabin na ajiye cikinsauri kuma na sa hannuna na rufe kirjina.Ya cecire hannunki.Na cire tare da runtse idanuna.Saikurum naji yasa hannu ya turani baya, na fadirigingine na bude idanuna da sauri ina tsoro,yasa hannu ya janyo best din sai ta yage, kirjinaya bayyana.Tsayawa yayi yana kare mun kallo,ya tabe baki, dama best din taki rubabiya ce?Sallamar iya ta tsakar gida ce ta sani tashizumbur, na dauki hijabi saka.Cikin tsoro maitsanani na ce ga iya nan.Shi kam ko a jikinshi.Yatabe baki tare da daga gira sai me?A zato na baifahimci nufina ba, don haka sai nayi nufinfahimtar da shi katafi da sauri kada ta ganka anan tayi zaton ko wani abu ne.Sai naga kurumya zauna bakin gado, na zaro ido dai dai lokacinda ta shigo falo tana cewa Sadiya ina kika shigene?Kin ganmu sai ynzu?Da sauri na fito cikin inina na ce gani nan, kun…kun dawo?Eh, lafiyana ganki a hargitse?Ta ce ba ko mai.Na yiwaje.Ita kuma ta nufi uwar daki, gabana yanafaduwa.Tana shiga ta ganshi zaune bakin gadoyanawaya, ta ce au, ka dawo?Ya ce, eh, nadawo tun dazu, waye babu lafiya kika tafiasibiti?Tace matar mai besfa ce a asibiti mukajeduba ta.Ya ce, Allah ya bata lafiya.Ya mike bariin karasa masallaci.Sai tin kunne na najimaganar shi, a hankali yace sarkin tsoro.Sam ya kasa bacci abin da ya kalla dagayarinyar kurum yake tunanowa, juyi yayi hargari ya waye sai ya dauki waya da nufin kirantadan yana togon cewa ita din halas dinsa ce.Saikuma ya tuna cewa yarinyar ba zatazoba, sananga iya, kai!Shi fa ba zai iya jira sai sun tareba.Da safe naje kai masa abin kari, lokacin yagama shirin fita kawai zaiyi, ya amshi kofin dagahannuna ya kurba.Sanan ya kalleni kin kawo alatti, kin san da wuri nake fita. Na ce, ashanarmu ce ta jike shi yasa, sai da masu shagosuka bude iya ta fita ta siyo.Ya ce my choice.Nakalleshi zan sunkuyar da kai, ya ce a a kada kisunkuyar da kai, kalli cikin idona, bana sonwanan sunkuyar taki tana cutar dani.Na kalliidon shi, ya ce yau ina bukatarki, na gaji ina damata kullum nine cikin azumi.Nayi kwalkwal zansoma kuka, ya tsareni da idonshi, ya kumahanani sukuyar da kai.Cikin raunaniyar muryana ce, kasan dai iya ba zata bari ba.Ya ce dainakarya da iya, na gano ma ba ita take hana ki batun da ranar nan in an ji ta ce ki zauna da ni,lokacin bani da lafiya.Ya mika min kofin tare dacewa, zan fada mata, jeki abinki.Na tafi inamamakin shi, musanman da naji ya ce zaifadawa iya zanso inji ko me zai ce mata na kasakaryawa don zullumi, ina ta juya biredin dakegaba na, kamshin turarenshi ne yasa gabanafaduwa.Ya ce, iya na tafi.Ta ce to auta na, Allah yatsare.Ya ce, amin.Yana wucewa na sauke a jiyarzuciya.Cikin jin dadi na gutsire biredi, na dagokofin shayi na kurba sai naji takun sawunsa yadawo, take naji shayin ya sane.Ya ce au, namanta iya.Ta ce, na'am iya za a zo a dauketataje ta gaida matar oga, ko bani ba wani zaizodaukarta. Na kalli iya, shi dama vai jira amsabaya tafi, ganin kallon da take min sai na tsargu,na taihashashen baki muka hada.Don haka nace, iya ke ce masa ba zanje ba,Allah ni bana sonxuwa.Ta harareni, bakya son zuwa ne kika bariya tafi baki ce ba zaki ba, sai nice zance karkije? Bayan kun kitsa abinku?Ta taba baki habayayan nan, na fa rigaku zuwa duniyar har dakuke son maidani wata sakara. Na ce iyya Allahba haka bane, ba mu kitsa komai ba, ni bansanko mai akai ba, ban san da wata magana ba saida yayi yanxun. Ta ce kwaji da shi, nifa bancekada kije ba, ke da mijinki zan hana ki?Ta fadacikin gatse sanan tayi tsakar gida tabarni zaunecikin damuwa.Da naga har la'asar babu wandayazo nemana, kuma shi bai dawo ba, sai najidadi kuma na dan saki jikina. Cikin haka wayatata fara ruri, na daga a raina ina adu'ar Allahyasa ya ce an fasa.Sai naji ya ce ki shiryaUsman zaizo ku taho.Sai da na daga muryayanda iya zata jiyo, sanan na ce, yaya, Allah iyata ce bazanje ba. Iya daga inda take ta ce, a aba ruwa na ni Sa'adatu, ban hanaki ba ni kobaku hada baki ba ni yar bada shawara ce.Yaceto najiyo abinda iya ta fada, don haka na bakiminti talatin ki shirya.Sai ya kashe wayarshi.Nace na bani yanxu yaya zanyi?Don Allah ku banishawara, inbi mijina ko in nunawa iyaharshashenta ba haka bane?Taku Halima K/Mashi kemuku godiya. Awannagabarma Kanwarku Sadiya tana neman shawararku, Saimun hadu a cikin littafi na biyu.Ku ziyarciblog dinmu domin karanta Littatafai masunishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Zaharaddeen ShomarWhatsapp 08168575100