A WATA MASAURAUTAR COMPLETE NOVEL

A ranar juma’a ne aka d’aura Auren
Fahad da Bahijja
Adnan da Bilkisu
Abdulraham da Safeent
D’auren aurene wadda yatara duban jama’a,
K’asa k’asa
Ansha shagalin biki kownnesu yana cikeda farin ciki,
Writing by
Ummu
Safwan✍????✍????
????????????????????????????????????????
A WATA MASARAUTAR……
????????????????????????????????????????
Writing by
Ummu
Safwan
PURE MOMENT OF LIFE WRITER’S
ALHAMDULILLAH ALA KULLIHALIM,
INA GODIYA GA ALLAH DA YABANI IKON KAMMALA WANNAN LITTAFI NAWA MAI SUNA
A WATA MASARAUTAR…
YA UBANGIJI ALLAH NARUK’EKA KA GAFARTAMUN KURAKURENA WAD’ANDA NASANI DA WAD’ANDA BANSANIBA.”
JINJINA GAREKU MASOYANA WAD’ANDA NASANI DA WAD’ANDA BANSANI INA SONKU GABA D’AYA LUV ALL????????????????????.”
SAI MUN HAD’U BAYAN SALLAH DA SABON LITTAFINA MAI SUNA
(DA KAI NADACE)
Page 5⃣3⃣ 5⃣4⃣
????
Adnan da Fahad sai photona sukeyi,
Kowannesu tareda amaryarsa gwanin ban sha’awa,
Abdullah kuwa babban abokin ango,
gashi a masarautar yola sai bud’ar baki yake jiyakeyi kamar atafi a barsa anan,
Bahijjace da Bilkisu a gaban Ammi,
Tana yimasu hud’ubar zaman aure.
Rayuwar aure saida hakuri,
Masu iya magana suna cewa,
Kowace “zo muzauna to yace zo musab’a,
Hakuri shine kangaba ga komai a rayuwar aure.”
Bayan ta kammala masu, hud’ubar tane,
Aka rakasu wurin maimartaba shima yayi masu tasa,
Daga k’arshe kowannesu yashiga motar mijinsa tareda fadawansa,
Suka d’auki hanyar kano.”
Tafiya suke amma Adnan gaba d’aya ya susuce yafita hanyacinsa, sanadiyar wani k’amshin turare da yakeji yana tashi a jikin Bilkisu,
Wadda ita kuma Amminta tabatashi kala biyu,
Tasanya
D’ayan tafad’a mata da cewa idan zata kwanta baci akeso tashafashi,
Daga zamfara Ummu Safwan takaiwa Ammi shi nata gudun muwar,
Besan lokacinda yajanyota a jikinsaba yashiga shinshinarta kota ina a jikinta,
Bilkisu kuwa jikinta sai rawa yakeyi,
Saboda rik’onda Adnan yayimata bana wasa bane,
Saijin bakinta tayi a cikin bakinsa yana tsotsa gaba d’aya yafita hayyacinsa, yana Neman zame mata d’ankwalin dake kanta,
Abdullah ne dake gaban mota zaune yanayiwa Adnan fira, saijinsa yayi shuru ya kyalesa juyowa yayi domin yaga lafiya ya yake masa maga yakyalesa?”
Aikuwa yayi arba da prince yana tsotsar bakin Bilkisu,
wata irin k’ara yasaki wadda tasanya direba saurinyin parking a gefen titi,
Shi kuma Adnan yayi saurin sakin Bilkisu tareda rumgumeta a jikinsa,
Domin ya d’auka had’ari ne zasuyi,
Abdullah sai cewa yake “innalillahi wa’innailaihiraji’un
Yau nayi bak’in gani,
Adnan yanzun bazaka iya had’iye kwalayinkaba harmu k’arasa gida,
Awa nawa tarege mana idan kayi hakuri,
Haushi ya kama Adnan,
Yacewa Abdullah “badai sa’ido ne nomankaba to wlh idan baka dainaba sai ka ganewa kanka abunda zai hanaka barci,
Adnan yace “ghali ja mota mutafi idanshi betashi tafiyaba saiyaita tsayi a daji,
Sannan Abdullah yabud’e mota yashiga tareda runtse idonsa yatsiri barci.
Sun sauka lafiya gaba d’ayansu,
A sashen Ammi aka nufa da amaren, Bahijja da Bilkisu,
Adnan kuwa yana lak’e da Bilkisu,
yak’i fita abokanensa sai kiransa sukeyi a waya akan yafito sutafi wurin dina dasuka sherya masa amma sai cemasu yayi shi babu dinar da zaitafi domin bazai tafi da matarsa atsuramata ido ana kallonta,
Sai dai yace masu ‘Ya gode da karar dasuka nuna masa.”
Shidai Fahad tunda suka sauka lafiya,
Yaga anrik’a su Bahijja an nufi d’akin mmy dasu be kuma wai wayartaba saboda kunya.
Momy ta kalli Adnan dake zaune a kusa da Bilkisu kamar ya rungumeta yakeji,
Tace “Adnan
Yad’ago kai ya kalleta yace “na’am momy
Tanuna masa hanyar waje tace “tashi kafita karna sab’a maka,
Kajimun yaro marar kunya.”
Adnan yaturo baki yace momy menayi kuma?”
Tace “kafita nace.’
Haka yatashi yafito, yana turobaki alamar ransa beso fitowarsaba,
Yaso abashi matarsa yatafi da abarsa sashinsu.”
Bayan mmy tayi masu hud’uba,
Aka kaisu wurin maimartaba shima yayi masu tashi hud’ubar,
Yakira momy yace taraka kowacensu d’akinta,
Momy takira jakadiya suka tafi a tare.”
Sashen Bahijja aka fara zuwa sannan sashen Bilkisu,
Duk gida d’aya ne sai dai kowannesu da sashensa wadda yasha kayan alatu,
An ajiye Bilkisu a d’akinta,
Tana zaune ta lullub’e fuskarta da alkibbarta,
Har k’arfe goma Adnan beshigoba,
Ganin haka yasanyata shiga toilet tayi wanka tasanya kayan barci had’ida shafa turaren da Ammi tabata,
Tahau kan gadonta tayi kwancenta,
Barci b’arawo ayayi awon gaba da ita,
Shi kuwa Adnan yana can tareda abokanensa, yana fama dasu,
Akan cewa saisushigo sunga amaryar.
shi kuma yatare k’ofa yana fad’in bazasu shigoba su kallan masa mata,
Shidai Abdullah yana gefe bece komaiba domin yasan halin prince.
Ganin prince bazai barsu sushigaba, yasanya kowa Yakama gabansa tare dayi masa saida safe tareda fatan alkhairi,
Sai a sannan prince ya juya yanufi gida,
Tun daga bakin k’ofa ya jiyo kamshin turare,
Gaba d’aya jikinsa ya mutu, tafiya yakeyi kamar wadda kwai yafashe masa a ciki,
Da kyar yasamu isa d’akinsa yafad’a toilet yayi wanka sannan ya nufi d’akin Bilkisu.
Sallama yayi yatura k’ofar d’akin yashiga,
Yaji wani k’amshi mai kashe jiki ya doki hancinsa,
Gaba d’aya jikinsa ya mutu,
Da kyar yasamu yak’arasa wurin gadon Bilkisu,
Dake kwance tana barci,
Fuskarta ya tsurawa ido cikeda sha’awa,
Besan lokacinda yasa hannu yashafa gefin fuskartaba,
Had’ida kaimata kiss a gefin kumatu,
Hakan yayi daidai da farkawarta daga barci ta tsura masa ido takasa tashi saboda kayan da kejikinta duk kunya ce takamata,
Ganin tak’i tashi yasanya prince hayewa hakan gadon gaba d’aya ya yaye b’argon da ta lunlub’a dashi, yana fad’in “gimbiya tashi muyi sallah kici abinci saiki kwanta, nasan duk kingaji,
Ganin tayi zai tallabota yasanyata tayi saurin mik’ewa tsaye tanufi hanyar toilet domin yin arwala,
Tafiya take sai kallon dukiyar fulaninta yake yana lasar baki kamar wani maye.”
Bilkisu Allah ya horemata dukiyar fulani gasu tsaitsaye sun cinciko,
Tana fitowa ta sanya alkinbarta, shikuma
Yashiga gabanta ya tayarda sallah,
Raka biyu sukayi yayi sallama, had’ida dafa goshinta yashiga jeramata addu’o i,
Bayan sun kammala, ya matso mata da gasanshiyar kaza, had’ida fresh milk mai sanyi,
yashiga bata da kanshi tana ci, harsaida ta k’oshi,
sannan yatsiyayo mata fresh milk d’in yace kuma sha.”
Ta girgiza kai alamar ta k’oshi,
Yakara mata kofin a Bakinta yana fad’in tak’arasha ko kad’an ne,
Wurin tajanye k’ofin tana girgiza kai alamar ta k’oshi,
yasanya madarar tazube mata gaba d’aya ajikinta,
Wata zabura tayi taturo k’irjinta,
batamasan tayitaba,
Shikuwa hankalinsa naga k’irjinta gaba d’aya hankalinsa yatashi,
Sauri yayi yamike tsaye ya tallabota ya d’orata a kan gado,
Yashiga lashe mata madarar data zubarmata a kan fuskarta har zuwa wuyanta,
Runtse idonta tayi tana maijin kunya,
Saiwani abu takeji yana mata yawo tun daga saman kanta har zuwa tafin k'afarta,
Prince kuwa gaba d’aya yafita daga hanyacinsa, besan lokacin da ya tura kansa a cikin rigartaba domin laso mata madarar da yagani tazuba har cikin rigarta,
Lasarta yakeyi saiwani numfashi yake fitarwa,
Rigar gaba d’aya yacire a jikinta,
Yashiga lasarta tundaga wuyanta har zuwa k’afarta,
Bilkisu idonta a rufe yake itama tashiga wani yanayi mai wuyar misaltawa,
Harshensa yasanya a kunneta yashiga tsotsa,
Wani abu taji yayi mata shocking,
Tayi saurin gantsarewa taturo k’irjinta,
Aikuwa nantake prince ya kaiwa k’irjinta cafka, yashiga sarrafashi cikin wani salo mai tafiyar da hankalin ‘ya mace,
Cannaga yakai bakinsa yashiga tsotsar k’irjinta,
Tareda zage rigarsa had’ida wandonsa,
Ganin hakan yasanyani yin sauri nabaro d’akin had’ida jamasu k’ofa,
Karnaga narwa idona abunda yafi zare tsawo????