DUBAI PART 2

DUBAI PART 2

[8/9, 4:06 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: HABEEYTAH
DUBAI PART 2

FAUZIYYA TASI’U UMAR
UMMUH HAIRAN

FOR HAPPY SALLAH

Please ki biya kafin ki karanta nidai bazanyi Allah ya isaba Amma ban yafeba, da masu fitarmin da masu karantawa basu biya ba kuda Allah

1

Gaban Habeey ne yayi wata muguwar faduwa ta zuba lumsassun idanunta akansa yayi saurin qasa da kansa tare da cewa “kibar wannan mgnr Granny don Allah muje ki bawa Habeeytah da babyna guri su huta tukunna komai dan nutsuwa ne”
Ajiyar zuciya kadai Habeey ta iya saukewa ta fara daga qafarta tana mayarwa inda Granny ta cire tata har suka shiga cikin parlourn ta rinqa bin parlour da kallo kamar bana tsohuwa ba, zaunar da ita tayi saman kujera ta zauna kusa da ita shima ya shigo ya zauna a gefen Granny.

Kallonsa tayi tace “ba yau zaka koma bane?” Agogo ya kallah yace “kalla agogo tsohuwa dare yayi bazan iya tafiya ba zan kwana zuwa safe saina wuce” murmushi tayi masa tare da cewa to bani da gurin kwananka a gidannan kaje BQ ka kwana in katashi da safe ma basai ka shigo ba ka wucce gdanku bana buqatar ciwon kai”
Hamma yayi yace “Granny inajin yunwa fah” qwalawa yar aikinta Kira tayi tace “ki kawowa mawa wannan ja’irin yaron abinci” shidai bai kulata ba saima zubawa Have ido da yayi duk jikinta a sanyaye yake ya sauke ajiyar zuciya ya miqe yace “Hajiya a kawomin abinci dakina ciwo yakeyi zan kwanta”

Bin bayansa Hajiya Dije tayi da kallo ta lura yau bayajin walwala, qwafa tayi ta miqe ta shiga kitchen din ta zubowa Habeey tuwon ta dawo ta ajiye mata a gabanta ta riqo hannunta tace “sauko kici abinci kije ki kwanta ki huta” qasa tayi da kanta tace “inajin kamar na qoshi Hajiya” a zahiri bawai qoshin bane kadai zuciyarta Babu wani dadine da abinci zai samu guri a cikinta.
Dabi’ar Granny ita ba me qididdaga bace hakan yasa tace “badai kyau zana da yunwa kuma damuwa ba mafita bace saima qarin shiga matsala yanzu tashi muje kiyi wanka saiki kwanta” kamae me jiran umarni ta yunqura ta miqe Granny tanayi Mata sannu kadai taji wasu hawaye sun zubo mata, haka Granny ta shige ciki har dakin ta bude bandakin tace “kiyi wanka da ruwan dumi gajiyarki zata ware saiki kwanta”

Fita Granny tayi tabarta ita kuma ta fada bathroom ta sakarwa kanta tare da lumshe tana shafa cikinta ta jima tanayin wankan tanajin sanyi cikin ranta bawai na gushewar damuwa ba saidai na ruwan da yake ratsata.
Dauro towel tayi ta fito ta tsaya gaban mirrow ta shafe jikinta da mayukanta masu qamshi taja Undersiket dinta har saman qirjinta babu pant bare bra ta haye gadon ta kwanta bacci me dadi ya dauketa.
Cikin dare taji an kwanta a kusa da ita ta bude idonta a tsorace, ya sauke ajiyar zuciya tare da zura hannunsa cikin siket dinta yace “wlh na kasa bacci Habeeytah sha’awarki ta kumburamin burata bazan taba samun nutsuwa ba idan ba cinki nayi ba”

Tureshi tayi da sauri zata tashi yayi saurin hadata da katifar yace “dagani saike a qasa Granny tana sama tayi bacci, ki barni na huta Habeeytah damuwa tayimin yawa na rasa da wacce zanji bazan iyaba Habeeytah bazan iya auren wata bakeba ke kadai nakeso…”
Rufe masa baki tayi tace cikin kuka “bazan tabajin haushinka ba Taheer idan kayi aure zanmafi farin ciki da hakan dama nasan hakan zata faru na shirya zuwan wannan lkcn nifa Taheer kadai tsanarka nakeji a zuciyata narasa ya zanyi na sabawa kaina da sonk…”
Daga Mata hannu yayi yace “karki damu da sai kinji kina qaunata Habeeytah ni nasani kuma na yarda kinasona lkc ne baiyi ba da Zaki gane hakan nasan dai zamuyi aure duk tsanani duk wuya nine mijinki”

Rufeta yayi da qirjinsa ya fara sarrafata ta girgiza masa kai tana kuka tace “nayiwa Addah alqawari bazan qara zina ba Taheer kada ka takuramin nayit…..” Yatsansa ya dora a bakinta ya dago cikin tsittsinkewar murya yace “wac…ce gudunmawa tabawa rayuwarki da zakiyi Mata alqawarin kasheni meye yasa kika sabarmin da ci daga jikinki bayan kinsan Zaki gujeni Habeeytah wlh Allah ni nafi kowa sonki da son ganin rayuwarki ta inganta amma ya zanyi da kaina ni jarababbe ne akanki bazan iya hqra dake ba a halin inasonki kuma ina ganinki….”
Wawuro bakinta yayi ya hade da nasa jikinsa yana mazari ya hade dukkannin qarfinsa da Allah ya hore masa ya danne ta ya rinqa kissing dinta ta ko ina itakam yau batajin sha’awarsa wani haushinsa ma takeji idan ta tuna wai iyayensa aure zasuyi masa bayan ya gama lalata Mata rayuwa sai taji wani irin malolon baqin ciki ya tokareta a qirjinta hakanan bataso tanaqi tana tureshi ya budeta ya fara lasar gindinta jikinsa yana wata jijjiga.

Murza nononta yakeyi yana lashe ruwan gabanta yana budata yana lasheta ta shammaceshi ta miqe yayi wata uwar direwa ya cafketa ya cillata saman gadon ya janyo qafafunta ya buda yaci gaba da sarrafata.
Dukansa takeyi ta ko ina hardai yayi nasarar budata ya fara danna joystick dinsa a gabanta yana nishi yana kiran sunanta, saida ya gama daidaita zaman dick dinsa sannan ya kwanto ya sake cafkar nononta ya fara cinta da wani salo da bata tabajin irinsa ba dadinsa yana ratsata amma taqi nuna masa.
A rayuwarsa ya tsani wannan abinda takeyi masa yayita zura mata wutsiya amma taqi nuba masa jin dadinta hakanne yasashi farayi mata cin da yasan dole saita magantu, aikuwa kafin kace meye wannan ta fara ihun dadi tana kuka tanayi masa magiya shikuma yana ihun dadi zai sheqeshi ya bata lkc yana cinta kamar bazai daina ba sannan yayi release ya fadi gefe yana mayar da numfashi yana lasar lebe.
Janyewa tayi daga jikinsa a hankali ta miqe tana dafe cikinta saboda wani masifaffen ciwo da yakeyi Mata ta nufi bathroom ta tsugunna ta dafe bathtub tana jijjiga kanta tana hawaye tare da wani kuka me ciwo tanajin bayanta kamar zai rabe biyu.
Azabar ciwon qara gaba takeyi batasan sanda ta saki wata kidimammiyar qara ba data sanya Taheer dirowa daga gadon da gudu ya shiga bathroom din yagatan kwance riqe da ciki tanata juyi a qasa…….

FOR HAPPY SALLAH

UMMUH HAIRAN
[8/9, 4:06 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: HABEEYTAH
DUBAI PART 2

FAUZIYYA TASI’U UMAR
UMMUH HAIRAN

Please ki biya kafin ki karanta nidai bazanyi Allah ya isaba Amma ban yafeba, da masu fitarmin da masu karantawa basu biya ba kuda Allah

2

Da sauri ya fita ya dauki boxes dinsa ya sanya ya koma ya sake kamota jikinsa yace “Hab…beey meye inane garin yayane ciwi naji miki” daga kanta tayi idanunta a lumshe yana zubar hawaye tana qara riqe cikinta ya dagata da azama ya fita da ita ya kwantar ta ya fice.
Sama ya haura da sauri ya shiga knowking qofar da zata kaishi dakin baccin Granny, bugun taji bana hankali ba ta miqe da sauri ta fito ta bude taganshi tsaye tace “lfy?” Hannunta ya kama yace “bansan meye matsalar ba amma Habeey batada lfy sai riqe cikinta takeyi”

Binsa tayi suka nufi qasan suka shiga dakin suka tarar da ita a qasa cikin ysnayin azabar ciwo, da sauri suks matsa suka kalli juna yace Granny ko asibiti zamu kaita ne tanajin jiki fah” tsugunnawa Granny tayi tace “cikinta wata nawa ne?” Yanakai hannunsa zai dauki Habeey din yace.
“Wata bakwai…” Bai iya qarasawa ba saboda yanda yaji ta fara jijjiga a guje sukayi waje cikin tashin hankali suka sanyata a mota Granny tayiwa security mgn suka rufa musu baya suka nufi wani asibitin kudi dake cikin garin azare.
Suna zuwa suka dauketa suka nufi wani daki da ita suka fara kulawa da ita, sunsha wahala ta sosai kafin susa mata ruwan naquda saboda ganin ana Shirin yin biyu babu, da taimakon Indurcing din da sukayi mata da Kuma jajircewarsu suka ciro mata kyakkyawar qatuwar yarta me masifar kama da Taheer suka duqufa wajen ceto tata rayuwar.

1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24Next page

Leave a Reply

Back to top button