DUBAI PART 2

DUBAI PART 2

Lakace masa hanci tayi sukayi dariya a tare ya karba ya fita tabisa da kallo ta sauke ajiyar zuciya tunda take bata taba ganin namiji me kyawun mijinta ba namiji sosai burin kowacce mace.
Bataji shigowarsa ba sai ji tayi ya zare Mata alqabbarta ya ajiye a gefe ya sake Kai hannunsa ya zuge zipper din rigarta ta qanqame qirjinta.
Bai damu ba ya koma ga siket din Saida ya shafa cikkaken hips dinta ya fuzgo wata ajiyar zuciya sannan ya cire Mata siket din ya dagata cak suka shiga bathroom amma qameme taqi yarda suyi wanka tare shikuma yace.
Bazaiyi wankan ba ai aikinta ne saidai tayi masa haka a hqr tayi masa yana wani lumshe ido yana shafa dick dinsa data miqe kamar rodi, duk inda hannunta ya taba sai yaji kamar tasa masa Ice gurin ya mutu murus.

Daqyar aka gama wankan nan ta dagoshi daga cikin bathtub din ya fito tasa towel ta goge masa jikinsa ta dauka man gashi ta shafa masa a kwantaccen gashinsa na fulanin asali ta fasheshi da wani turare da ake fesawa bayan wanka sannan taja baya.
Ta kalleshi yanda ya langwabar da Kai yana kallonta yasata jin kunya ta rufe idonta tace “wayyoh Ya Taheer kaje ka daina kallona na gama maka fah”
Ya kasa hassala komai sai juyawa da yayi ya fita tayi maza tasa key a qofar itama tayi wankanta ta gyara jikinta ta daura towel a qirjinta ta yafa wani tana fitowa taga dakin dundum ta fara zare ido kawai saiji tayi ya dagota cak ya dorata a gadon ya lullubeta da faffadan qirjinsa ya dora bakinsa a saman kunnenta yana lasa.
Ajiyar zuciya suka sauke a tare tace “Ya Tah…” Rufe mata bakin yayi da nasa yana zagayeta da salon fitinarsa bata da wani kuzarin qwatar kanta saima sake sakar masa jiki da tayi ta ware sosai ta sarrafashi yanda ya kamata Saida ta tabbatar ta gusar masa da sha’awarsa sannan ta kwanta luf a jikinsa tana wasa da gashin qirjinsa.

Shafa kansa tayi tace “true luv never end my Taheer inasonka da yawa don Allah kada wata rana ka juyamin baya kaji wlh bazan iya jurewa ba nasha wahala a lkcn da kace bazaka iya rayuwa dani ba inaji a jikina don ka kai kadai aka halicceni”
Matseta yayi a jikinsa sosai yace “kafin zuwan wannan ranar zan roqi Allah ya kasheni na huta, wlh tallahi Habibatullah bazan taba iya rayuwa babu keba kedin mahadina ce” murmushi tayi tace “bazaka mutu ba koda ma hakan zata faru idan ajalina bai riskeni ba ganinka zaike daukemin kewa….”
Hannunsa yasa a bakinta saboda kalaman nata fadar masa da gaba sukeyi yace “naji ya Isa haka My life go sleep” rufe idonta tayi shikuma ya zame ya shiga bathroom ra tsaftace jikinsa ya dawo ya kwanta sukayi baccinsu na farin ciki wanda Basu tabayin irinsa ba a ratuwarsu dukkansu.

Da asuba ya tashi yayi sallah ya sake dawowa ya lalubeta son ransa da sanyin safiyar nan don jaraba ya dura Mata sperm a bakinta Saida ta shanye sannan ya qyaleta nononta kuwa yasha gurza Saida ta gwannace dama bata period din shigarta yayi ta huta saboda bayayiwa breast dinta matsar wasa.
Daqyar takwas sukayi wanka ta dauki wata doguwar riga me kwanciya a jiki tasa ta daure gashinta ta sulale yana waya ta gudu kitchen ta fara kiciniyar hada musu abin karyawa.
Bataji shigowarsa ba saiji tayi ya dagata cak ya wullata bayansa ya goyeta yace “ni Zaki ha’inta ko nace na hutassheki shine kika taho Zaki wahalarmin da kanki, kinga yarinyar nan kin rainani ko?”

Yanda yayi maganar yana zunkudata kamar wata yar qaramar yarinya ya bata dariya ta sanya hannunta ta saqaleshi bai ankara ba kawai yaji hannunta kan cikskkun nononsa da suka shata tsakiyarsu kamar na mace.
Ta murza kan da qarfi ya saki wani ihu ta qanqameshi tana qyalqyala dariya ya direta kafin ya gama jin zafin abinda tayi masa ta shige cikin loccar yayi dariya yace,
“Wlh bashi kikaci yarinya kinsa a inda zan fanshe” sunkuyawa yayi ya dagota yayi mata daukar jarirai ya fito da ita parlourn qasan ya direta a tsakiya yace “kaganta ko Abba guda ka bani guda kazo ka tarar da ita ban fara gutsurarta ba wlh Abba yarinyar nan muguwa ce”
Bude nipples dinsa yayi ya matsa yace “kagani yanda ta cijeni zafi yakemin”

Wayyoh Habeey tsabar kunya batasan sanda ta zube a qasa ba tace “nikam na shiga ukuna Taheer meye hakan…”
Hannu ya dora mata a bakinta yace “sheett” qasa tayi da kanta Abba yayi murmushi yace “yo bayan nasan halinsa ai bazaki aikataba kawai sharrinsa ne Ina fatan dai kun tashi lfy”
Kanta a qasa ta amsa Abba yace “qarfe nawa zaku tashi ne?” Kunneta Taheer yaja yace “qarfe biyu Abba” jinjina kai yayi yace “amma zaku bar mana safnah anan naji Hajar tace gara abarta anan gurinta kuje Allah ya baku wasu”
Saurin cafe zancen Taheer yayi da cewa “kayy Anya kuwa kudaiyi hqr kawai ku bamu abarmu idan mun samu wasun ma baku a cikinsu amma Safnah gara tana kusa damu” murmushi Abba yayi yace “muma muna buqatarta kudaiyi hqrn”

Taheer baiso ba amma bazai iya jayayya da Baban nasa Kuma surikinsa ba saboda haka kawai ya jinjina kai yace “shikenan Allah ya raya mana ita”
Sallama sukayi mata bayan Abba ya sakeyi masu nasiha me shiga jiki suka koma mota ya dauko musu break fast dinsu Taheer yace “ashe Abba aikoka akayi” daquwa yayi masa sukayi dariya yace “aikin Addanku ne tun asuba bata koma ba tana kitchen Saida na biya gdan Mahfuz nakai musu nasan su sun tashi ku kuwa nasan shagalallune shiyasa na bata lkc kafin nazo”
Shafa kai yayi yace “wlh tashinmu kenan na shiga wanka na fito banganta ba shine Ina shiryawa naji kiranka”

Sallama sukayi ya karba ya juya ciki ya ajiye ya juyo yaga yanda take harararsa yayi dariya yace “tuba nake gimbiyar Mata ramawa nayi nima” yana mgnr yana matsawa ta janye da sauri ta fada kujera yabita suka fara kokawa Allah ya bashi saa ya fara romance nata ta ko Ina ta tureshi tace.
“Allah Ya Taheer na gaji…” Dago maganadisun idanunsa yayi yace “tun yanzu kinma manta da waye mijinki kenan? Don’t mind zan tuna miki kwanan nan”
Daga haka bai qara ce mata komai ba ya cafki boobs dinta ya cika bakinsa dashi yana karkarwar jiki ta qanqameshi tanajin zafi a boobs dinta tunda ta haihu yaqi bari abawa yarinyar nono har yanzu wani lkcn nononta zafi yake mata saboda a cike yake.

Dun dauki kusan awa guda sannan ya samu sassauci ya kwanta a jikinta duk ya bata Mata jikinta da sperm dinsa dole saida sukayi wanka sannan sukayi breakfast.
Janta yayi suka fara zagaya gdan naira tayi kuka iyakar kuka a wannan biki gdajen nasu ma kawai kudi yaji jiki,
Koda suka gama zagayen daki yajata suka kwanta suka fara baccin hutu a cewarsa bayason su wahala a hanya.
Sai daya suka tashi basu wani bata lkc ba tunda already kayansu a hade suke tarkacen da Addah da Granny suka hada mata na matane ma tayi musu jakarsu daban.
Suka nufi airport 2:00pm Allah ya Basu saar keta hazo zuwa hutun Honeymoon da Kuma wani course da zaiyi na watanni takwas akan kaduwancinsa.

Hmmmm Habeey baiwar Allah ko meye zai faru cikin wannan tafiya da akayita cike da farin ciki?

UMMUH HAIRAN

[8/11, 10:41 AM] OPEN EYES MULTIMEDIA: HABEEYTAH
DUBAI PART 2

Littafina na kudine ki biya kafin ki karanta bazance Allah ya isa ba amma nasan zai isarmin tunda shi isasshene just 200 VIP 600 ta account number 0255526235 Fauziyya Tasi’u Umar GTB ko kati MTN ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment dinki  ta wannan number dake sama Idan VTU ne ta wannan layin Zaki tura dari biyunki ko dari 600 ki/ka 09013307566 idan fah kika tura a wancan layin na sama to ki qaddara sadaka kika bani shi evidence of payment kawai zaa tura

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24Next page

Leave a Reply

Back to top button