UBAYD MALEEK 27

 

Mamuhgee 27_*Wani irin ‘dumi taji Yana yawo cikin jikinta sbd akaro na farko arayuwarta da jikinta ya hadu Dana wani ba kayan komai ajikinta ga jikinsa da zafi Sosai sai qara manne jikinsu yakeyi Yana sassauke ajiyar zuciya ajere batasan lokacinda ta rufe idanuwanta ba tana sake shigewa jikinsa sosai sbd ganin kaman

hakan na rage Masa Abinda yakeji,Ahankali tazagaya da hannuwanta zuwa bayansa ta rungumesa da kyau take wani wawan jiri ya debesu su dukan ba shiri ya xebe kan makeken round royal bed din dake make da tsakiyar dakin shine a qasa itace a samansa ya lumshe idanuwansa tareda budesu daqyar ya kalleta yaga yanda idanuwanta sukai lahu alamar batada zabi sai nasa ya juyar da ita gefe ta kwance tareda sake shigewa jikinta ahankali Yana fidda wani boyayyan wahalallen numfashin tsananin azaba.

Ganin haka yasa hankalinta yatashi tasake rudewa ta qanqamesa cikin jikinta tana shafa bayansa da tafin hannuwanta ahankali ahankali tana karanto addua sbd batasan takamaimai mezatayiba ga jikinsa har lokacin da wani irin zafi.

Zameyi da sauri ta sauko gadon idanuwansa na rufe har lokacin ya dungule guri daya sbd azaba ta Sanya hannu ta zare wandon rigar baccinta tareda pant dinta cikin tashin hankali da sauri ta nufi toilet dinsa ta fada daqyar ta iya gane kan toilet din ta sakarwa kanta ruwan sanyi masu tsananin sanyi harsaida numfashinta yakusa daukewa sbd sanyi haka ta daure ta fito da sauri ta nufo gurinsa 

Ya bude idanuwansa daqyar yayi Mata wani irin kallo yanajin ‘yarinyar qarasashi kawai zatayi daga kwance kafin ya lumshe ido tashige cikin jikinsa sanyin jikinta na shigarsa yasake qanqameta Yana cusa kansa cikin wuyanta dake zuba qamshin turaren _Byredo_ ya sake Kai fuskarsa kan tata suna shaqar numfashin juna sosai ta bude fararen idanuwanta itama dasukai taushi ta kallesa shima ita yake kalla da nasa jajayen idanuwan tanajin hannuwansa na yawo jikinta Amma Bata iya motsawa sbd har lokacin cikin azabar ciwon yake Saida duk sanyin jikinta yashige nasa jikin itama jikinta yadauki dumin nasa yafara sauke ajiyar zuciya yanajin sauki saukin tsananin zafin dayakeji.

Tsit dakin yayi bayan sanyin AC daketa yawo a dakin Babu me motsi acikinsu musamman ita dake cikin jikinsa a nade numfashi ma ahankali take fitarwa sbd tsananin hali na kunya datakejin kanta aciki yanzu sbd ayanda taji yayi tsit tabbas sauqi yafara zuwar masa.

Tsawon lokaci suna ahaka Babu me motsi ahankali ta zame Yana jinta Amma bai motsaba ta tashi zaune ta gyara Masa rufa ta sauka gadon ahankali ta dauki kayan baccinta ta maida tareda dauke towel dinsa aqasa ta maida toilet tafito tasake taba jikinsa har lokacin da zafi Sosai sauqin kawai shine Yana iya daure ciwon yanzu Dan haka ta juya ta nufi kofa Dan zuwa gurin jekadi Koda akwai maganin daza’a bashi sbd tsananin zafin jikin yayi yawa idan Babu zata Kira Mr Omar yanxu cikin Daren nan yazo anema likita.

Saukowa tayi tana duba qaton agogon dake Palo daya nuna qarfe biyu da mintuna hudu ta nufa dakin jekadi Kai tsaye ta bude tashiga Bata gantaba.

Da mamaki cikin tsoro ta Isa kofar toilet din dakin cikin rashin nutsuwa takira sunanta harso biyar taji shiru a rikice ta bude bayin tana jefa idanuwanta ko Ina Amma bata ciki ko rufe kofofin bataiba ta fito da gudu tayi dakin mum Sarah tana bude kofar tayi saurin zaro ido tareda qarasowa cikin firgici tayo kan jekadi da jikinta haryafi na maleek yin jajir da daukar zafi ta dago arikice tace”

Mum Sarah kikawo ruwan sanyi sosai da towel da sauri.

Hannuwanta har rawa sukeyi tafara ragewa jekadi kayan jikinta tabarta daga ita sai shimi 

Ta karbi towel din da mum Sarah ke miqo Mata yadau sanyi sosai sbd ruwan kankarane aka saka Masa ta ya6a Mata ajiki take sanyin yafara shigarta tafara jero ajiyar zuciya a wahalce.

Ganin hakan yasa NURU ta miqe da sauri kafafunta har rawa sukeyi ta nufi dakinsu kota kan afia dake kwance a qasa batabi ba ta zari wayarta ta fito sauri ta nufi dakin mum Sarah tana Nemo numbern Mr Omar dayake shima acikin mansion din yake Yana ganin kiranta ya tashi zaune sbd koyaushe a shirye yake kullum dare Baya wani dogon bacci sbd tsaro.

Cikin girmamawa ya dauka da cewa”

Barka da…..a yamutse ta katsesa da cewa”

Mr Omar maleek da jekadi sunci ko guba kokuma wani Abu daban kaga kawai kazo yanzu yanzu matsalan babbane, maleek… maleek..jikinsa duka yayi wani…

Ko rufe Baki batayiba taji buga kofarsa

Ta dago a tsorace ta kalli kofar palon zuciyarta na bugawa da qarfi sbd tsananin tsoro 

Ta cikin wayar dake kunnenta har lokacin taji yace”

Nine abude kofar da sauri.

Da gudu ta qarasa kofar ta bude Masa dukkanin jikinta rawa yakeyi Bai dago ya kalletaba yace”

Zanduba jekadi ta jikinta zamu gano ko menene.

Da sauri tayi gaba tana cewa’

Zo zo zo kaduba suna cikin tsananin azaba,

Maleek ya….shiru tayi tana kaucewa ya qarasa gurin jekadi da sauri 

Kallo daya yayi Mata yasan menene 

Da sauri ya daga hannunsa daya yakai bakinta saikuma ya kasa tabbatarwa ta hakan ya dakata cikin tsananin tashin hankali yace”

Idan na tabbatar garin asirin Kona jinine Wanda zai…..

Cikin tsawar dabatasan Tai Masa ba tace”

Mekake jira ka tabbatar Mana maleek na can cikin irin halin kayi sauri kafada mana abinda za’ayi kokuma Akira Dr Damien kaduba kaga halinda suke ciki…

Sake sauke Kai yayi cikin Dan Jin nauyin zancen yace”

Bakinsu za’a laso aji idan da daci sosai.

Wani irin kallo Tai Masa itama cikin tsananin Jin zancen wani iri daga sama.

Ganin kallonda mum Sarah Tai Mata ta sauke Kai haka shima Mr Omar din yasata Shan jinin jikinta sbd hakan na nufin itace Dole zataje ta dandano musu na maleek tunda dai Babu me iya Shan na jekadi hakama maleek Dole sai ita Dan dama irin wannan masifar idan ta samu mutum Miji ko Mata ke lasa bakin idan Kuma yarone iyayensu idan tsofine yayansu.

Juyawa tayi da sauri ta fita ta nufi hanyar sama zuciyarta na bugawa a qarfafe sbd tsoro haka ta qarasa dakin har lokacin Yana kwance lullube idanuwansa arufe ganin hakan yasa ta qarasa da sauri ta haye gadon Bata tsaya wata wataba takai fuskarta dap da tasa zuciyarta na harbawa tasa hannuwanta biyu ta tallafo fuskarsa ta rufe idanuwanta ta Dora qaramin bakinta kan nashi ta zura harshenta cikin bakinsa ahankali ta laso sai alokacin ta bude fararen idanuwanta ta kallesa ga mamakinta saitaga idanuwansa a bude hancinta yake kallo.

Da sauri ta zabura tareda zare bakinta tana saukowa gadon dukkanin jikinta na rawa tayi kasa da kanta zatai mgn can qasan maqoshinsa ya bude Baki a wahalce yace”

Idan jekadi ce ko mr Omar kice abinda suke zargine Mr Omar yasan password na inda maganinsa yake 

Daga haka ya maida idanuwansa ya rufe sbd azabar abinda yakeji cikin jikinsa 

Da sauri ta juya daga dakin ta fice zuwa qasan har tana hada bene uku uku gurin saukowa ta iso dakin da sauri ta kalli Mr Omar muryarta na rawa tace”

Yace shine duk abinda kuke zargi din kayi sauri ka dauko antidote din yace kasan komai please please please hurry Mr Omar…

Cikin sauri sauri shima yace”

Ok ok Amma Dole saimun tabbatarda bakin nasa akwai “daci sbd ta hakan zansan idan yagamabin jininsa..

Rikicewa tayi tana rawar murya tace”

1 2 3 4Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button