FITAR RANA 21-30

Shiru ya danyi yana kallon ta ganin yadda itama ta tsaya durus tana kallon bakinshi kamar wacce bata taba tsammanin jin wayannan kalaman agareshi ba.
Raunataccen Murmushi ya kara sakar mata cikin sauke nannauyar ajiyar xuciya snn ya rike hannunta a hankli cikin sanyin murya yace bilti alfarma daya zaki mana dan Allah…tsayawa yay da maganan ya dan dubi fuskar wasime wanda already Ciwon Asthman ta ne yake kkrin tashi sosai..
Dauke kansa yy akanta snn ya dubi bilti Yace bilti dan Allah karki yanke zumuncin dake tsakanin mu,”ko sau daya ne a shekara ki daure kizo ki duba mu a gida.yana fadin hakan ya juya ya kalle fuskar wasime data kulle idanunta gam gam ta lafe ajikinshi tana jajjan zuciyarta da kyar
Dauke kansa yy akanta snn ya kalli biltin yanayin sa kamar na wandq zaiyi kuka muryan sa karye yana murmushi ya dada rungumar wasime ajkin shi yana cewa Ni yanzu zan wuce…
Kallon sa Bilti takeyi zuciyarta cike da mamakin yadda taheer yay saurin fahimtar ta ya mata uzuri, batace mishi uffan ba sai tsumanmen kukan datakeyi mai ban tausayi agaban sa wando ko ba’a fada ba kasan tana cikin wani mayuwacin hali na kuncin rabuwa dasu.
tashin hankli da jin tausayin su mai tsanani shi yake ratsa mata zuciya tanajin kamar ta rufe idanunta ace komi daya faru bai faruba…
Tayi nadaman barin gidan,data san hakane zai faru da duk abunda malam musa ya mata zata daure tay hakuri.
Dama tazo ne koda yan uwanta zasu tayata kare mutunci da martaban ta,saidai hakan bai samu ba..sun muzanta ta sun juya mata baya sannan kawu ya rabata da farincikin ta na kasancewa tare da taheer da wasimen ta.
Tana cikin wannan yanayin kawunta ya saka hannu ya janyeta agaban su suka bar wajen suka bar taheer a tsaye tare da wasime data dan bude
Idanunta kadan tana ta kallon wucewar bilti……..
Na kudine pay 300₦ into
0152983148 mohd sule surayya GTB 08060712446
7/25/22, 19:19 – Kawata: M J SKIN CARE PRODUCTS
INA MATA YAN GAYU INA YAN KWALISA MASU SON CI GABAN