BURINA COMPLETE HAUSA NOVEL

Saida sukayi sati daya sannan suka kamo hanyar dawowa Nigeria
Jirgin dasuka biyo Sai karfe biyu zai sauka
Momy ta kira daddy zata fada masa Bata sameshi ba, dole Sai shigowa sukai da niyyar idan sun sauka saita kirashi
Yauma tana gama abin Gabanta, tayi wanka ta fesa turare da humra, tayi kwanciyar ta a gado
Tafara bacci, cikin baccin taji tashin iska, ta daure taci gaba da baccinta
Tana komawa bacin tasakejin iskar ta tashi, ga duhu ta kashe wutar Dakin
Ahankali cikin Sanda ta tashi ta Bude window taga ba kowa Garin shiru
Tadawo ta zauna tsoro duk ya cikata
Data Runtse ido zataga kamar wani Abu ne zai kamata aikuwa cikin Sanda ta tashi tafice daga Dakin
Bata tsaya ko’inaba Sai Dakin daddy
Yana zaune Akan sallaya yaji an shigo anmaida kofar garam da karfi
Dago kansa yayi ya kalleta, cikin tsoro tace Yaya daddy nakasa bacci tsoro nakeji
Shiru yayi ya maida kansa qasa saida yagama addu’ah, ciki harda ta samun Yara nagari sannan yashafa, yajuyo ya nuna mata kujera yace to bismillah ga waje Nan ki kwanta
Kallan mamaki tayi masa tace Yaya daddy a kujera kuma? Shima yajuyo yace Mata sosai
Yakashe wutar Dakin ya kwanta
Aransa yana cewa yanzu dazaran yace Mata ta kwanta agadon zatayi masa fassara, Amma yanzu tunda yayi haka yasan cikin salama zata hau gadon
Amal kuwa tana Nan atsaye taga yayi kwanciyar sa ya shareta, cikin kalar tausayi tace yanzu Yaya daddy fisabillilahi anan zaka barni na kwanta?
Daria tabawa daddy sosai, saiya danne dariyar sa yace shikkenan zoki kwanta
Aikuwa Amal aka Dane gado, harda Jan bargo
Tana kwanciya daddy yamatso dab da ita yace please Bana kwanciya da mace da kaya ajikinta
Gabanta ne yafadi, cikin sanyin murya tace Yaya daddy bangane ba, Shima cikin dakiya yace yes
Bana kwana da mutum dakaya ajikinsa
Shiru Amal dataga yafadi maganar babu alamun wasa, Dan haka takama yar fincilar rigar jikinta yacire, yana ganin tacire ya janyo ta jikinsa, yakai hannun sa zai rungumota ta gaba dayake duhu ne hannun sa bai tsaya ako’inaba Sai Akan nashanunta, gabanta yana faduwa dama gashi ko brezia Bata saba, saboda Bata kwanciya da ita
Ture hannun sa tayi tace Yaya daddy bari
Hancinsa yakai wuyanta, yana shaqar qamshin humrar dake tashi ajikinta
Baisan lokacin dayasa harshe yana lasar jikinta ba, hannun sa dake kan nashanunta yafara matsawa ahankali
Amal tace Yaya daddy
Cikin dauriya yace baby Amal, Babu fa abinda zanyi Miki, ki kwantar da hankalin ki wasa kawai zamuyi
Yarda tayi dashi, tayi luf tana karbar saqon dayake aika mata, daddy kuwa dayaji tayi shiru tana karbar saqo, nan yahade bakinsu waje daya yafara aika mata da manufarsa
Kuka tafara tace Yaya daddy kace babu komai Dan Allah kabari
Cikin rada yace bazan iyaba baby, bazan iyaba kiyi hakuri
Daganan daddy yahau kan network, abinka da mutumin daya saba shan ruwa, yadau tsawon lokaci baisamu wani ruwan yashaba, kasan kuwa idan yasamu bazai masa shan sauqi ba
Hanyar shiga yanema yatafi Kai tsaye, yaji waje gam arufe, haka daddy yacire tausayi yashiga da karfinsa, yafara aiki, Amal kuka take tana neman temakon gaggawa Amma shiru kakeji, daddy bayaji baya gani, ya nutsa awata irin duniya wadda bai tabajin irin wannan dadin ba Koda salma na Raye
Kukan datake ne yasa ya maida bakinsa cikin nata domin tayi shiru
Acan Airport kuwa su Momy suna sauka tasake Kiran daddy, wayar tashiga Amma Bai dagaba
Dole Sai Kiran Abba tayi dayake Abuja, yayi waya akaje aka dauko su
Suna shigowa gidan shahida tayi hanyar Dakinta da junior, domin Agajiye take, anty mufy ma haka ta wuce nata Dakin
Momy kuwa da hanyar Dakinta yake kusa dana daddy, tazo wuce wa kenan taji wani irin nishi na tashi adakin daddy
Adede lokacin Amal ta qwace Bakinta daga cikin na daddy
Tana kukan azaba tana cewa Yaya daddy zan mutu, Dan Allah kayi hakuri
Wayyo ummatah!!!
Momy!!!
Dasauri momy tayi gaba ta haura sama, Garin shiga daki harda bige kanta da kofa
Tana jiyo ihun Amal Amma Babu damar ta temaka mata
Yanzu dama yaran nan haka suke zaune? Sunata zurasu akwalba suna shiga, shi shine daka tabashi zai fara cewa yana bakin qoqarinsa
Jinjina Kai tayi tace eh gaskya ne yau Naga bakin kokari
Daddy bai tashi dawowa nutsuwarsa ba Sai wajan karfe uku, wani irin numfashi yake saukewa
Jawota yayi jikinsa, ya rungume ta tsam tsam yana shafa Bayanta
Dakatawa yayi da abinda yake yayi saurin dubanta Jin babu alamar numfashi atare da ita
(please duk wanda yaga ban turo BURINAH a group dinsa ba to gaskya ban ga comments bane yanda yakamata, saide in awani wajan zaka samu Amma ba wajenaba, wanda suka samu kuma Naga comments ne)
Sharhi fan’s
Mrs Usman ce ✍????
Mrs Usman ce ✍????????BURINAH ????
(A Romantic love story)
Writing by Amnah El yaqoub
Bismillahir-rahmanirraheem
25
Haka yatashi kansa aqasa sum sum, yana Sosa qeyarsa yafice daga dakin
Amal kuwa kwanciya tayi tare da Jan fillo ta rufe idonta dashi
Qarasawa tayi gaban gadon ta ajiye mata cup din Akan bedside drawer, tajuya tafice daga dakin
Tana fita, Amal ta bude idonta, afili tace shikkenan Yaya daddy yaja mana, Koda wanne ido zan kalli momy?Wai Dama haka yake?
Daddy kuwa yana fita dakinsa ya wuce yafada kan gado, Shima afili yace Wai mema yakawo ta ne?
Qasa yayi da muryar sa kamar yana tsoron wani yajishi yace I luv u baby
Yana wannan kwanciyar bacci yadauke shi
*** *** ***
After 4 day’s
Yarage bikin su shahida saura kwana uku
Ana ta shirye shirye, shahida babu Wanda yakaita rawar qafar wannan aure, qawayenta da sunce Ina ango zata nuna musu pic dinsa awayarta, saboda tasan cewa batada shakka Akan nuna mijin dazata aura, tasan cewa zatayi aure ne na kece sa’ah
Haka a bangaren su daddy ma, tunda mufy tafadawa momy abinda likita tace, shikkenan daga wannan ranar momy ta kafawa Amal matakan tsoro
, kwata kwata ta dena bari su hadu itada daddy
Haka Dan dole ta mayar da Zaman falo wajan Zaman ta, nan take wuni, idan Kuma Amal din tafuto to yanzu zakiji ta nuna mata waje agefenta tace yata zoki zauna anan, ta warke kalau, Babu abinda yake damunta, momy tana lura da daddy yanda zaiyi ta zarya a falon, Amma Bata bashi damar ganin Amal, ahaka har biki yarage kwana daya gida yarikice da shagulgula, Amal bataje jigawa ba, anan ta tsaya akai komai da ita, sosai momy taji dadin karar data musu
*** *** ***
Washe gari dubban mutane suka shaida daurin auren Shahid da shahida, Akan sadaki nera dubu Dari
Sai Bayan an daura auren ne Amal ta samu damar ganin Yaya shahid da baba dakuma yan’uwan su na Niger dasukazo daurin aure
Yayi kyau sosai cikin fararen manyan kaya da babbar Riga, Amal ma pink din less tasaka yayi Mata kyau sosai, tana zuwa wajan su
Ta rungume baba, cikin farin ciki yace Amal ya hidimar bikin? Baba nah lafiya, yasu umma tah? Yace suna nan kalau, suma sunacan suna harkokin bikin
Kallan Shahid tayi tace yayanah kayi mugun kyau sosai wallahi, yace Allah qanwata? Tace sosai ma Yaya, bari inyi mana pictures
Shida itane sukai selfie saikuma itada baba, sai wanda tashiga tsakiyarsu ta rungume su dukansu akayi musu
Zama tayi sukai ta fira, saida sukazo tafiya ne zuwa hotel din da aka saukesu zuwa gobe kafin su tafi da amarya sannan tadawo cikin gida, cikin farin ciki
Tana komawa ciki wajan shahida tayi tareda qawayanta, tasaki jikinta kamar Bata da wani matsayi, haka sukaita fira kamar dama can qawaye ne, aka manta da abubuwan dasuka faru abaya, Babu wanda zai kalleta yace tana da aure duk ta saje acikinsu