DUNIYA BIYU MABANBANTA HAUSA NOVEL

Da magrib ya shigo gidan, alwala kawai ya dauro a bathroom dinshi sanan yafita masallaci tareda Arham suka shigo gidan, Arham yace “Waleed I think nima aure zanyi, I can’t tayaya zan zauna dakai kadai as aboki gashi kayi aure banda wajen zuwa sainaita zuwa wajenka aisai matarka tafara jin haushina, inda a gidanku ne koda yaushe muna tare a flat dinka” murmushi yayi dan yaji dadin maganan yace “someone is missing me I can smell it like mmmm” hararanshi Arham yayi, kafadarshi Waleed yakama yace “look blood, wanan gidan” yamai pointing gidan gabaki daya yace “is as much as you own just as much as is mine, banda haka idan da yau zan fadi namutu kai zan barma yarana da iyalina ka kulamin dasu, you can come to my house anytime, any day, u are always welcome wlh kaji, so come as much as u want nidai kawai for now kadinga zuwa orphanage kullum and take care of everything kafin next week mutafi excursion” da sauri Arham yace “Allah yakaimu and trust me our orphanage is in safe hands” shiga ciki sukayi sukasha hiransu, sai wajajen eleven sanan yamusu sallama yatafi Waleed yarakashi.
Bayan sallan isha’i
Fitowa daga wanka tayi sai farin ciki take, wasu pitch arnayen kayan bacci ta dauko riga da short tasaka dasuka bayyana komi ajikinta, tadauko turaren Maman Hydar jikinta har rawa yake tana kokarin bude marfin ya salube daga hannunta dake rawa yafadi a tiles ihu tayi kafin takama yakai kasa yafashe ya tarwatse, kaman zatai kuka ta kalli kasan, wasu hawaye ne taji sun cikomata a ido tace “wanan wani irin abune mtsww” da sauri tafita daga dakin tadauko tsintsiya da paka ta share tafita taje ta zubar a shara, sosai taji wani irin bakin ciki bana wasaba saikuma tace “gobe da safe zan aiki yanmata taje ta dubomin Maman Hydar din tunda wayanta baya shiga” tana zaune tanaji ya shigo ya kulle ko’ina kaman zai wuce dakinshi saikuma yabude kofarta daga bakin kofan ya tsaya yace “zan kwanta, do you need anything?” girgixa mai kai tayi tace “bakomi” dan murmushi yasakin mata yace “alright saida safe, say your prayer before sleeping” gyadamai kai tayi kaman kuka zai kufcemata tadaure, juyawa yayi saikuma yajuyo sabida yanda yaga tai wani iri yace “baki bacci ke kadai agidan kune?” surprisingly taji tambayan hakan yasa da sauri ta gyadamai kai, dan tabe baki yayi yace “muje to” da sauri ta tashi murnanta ma yaki boyuwa, kawai sabida Ammi yamata hakan dan yaga tanason yarinyar sosai, dakinshi sukaje kwanciyan ta tayi shikuma yawuce ya shiga bathroom yay wanka yafito ya shirya sanan ya kwanta, dudda yadan taso wani abu ya shiga tsakaninsu amman babu abinda yamata har gari yawaye yatadata yay tafiyan shi masallaci.
Tashi tayi tana zuwa dakinta abu nafarko data farayi shine kira aje mata gidan maman Hydar, tun agidan kanwarta takira ta sanarda ita maman Hydar itada mijinta da yaran sunyi tafiya sunje vacation inji makotansu, bakin ciki kaman zata mutu, ranta taji dukya dagule.
Wasa wasa haryau Friday tun ranan daya shigo daki which is Sunday first night dinsu babu abinda yasake shiga tsakanin su, bala’in sha’awan Waleed take kaman me cus she can’t stop thinking about that day, shikuma bata a gabanshi, this days ma he seems very busy aiki kawai yake a system masallaci ke dagashi.
Tana zaune tana kallo a falo ya sauko kasa kallonshi tayi cikeda wata salo tace “ina kwana Babyna” “good morning Khadija” ya amsa mata atakaice karasowa falon yayi ya zauna kusada ita hakan yabata mamaki sai kawai tai murmushi tajuyo ta zubamai ido tana kallon lips dinshi datakeji kaman ta lashe, dan murmushi shima yayi yace “ki shirya kayanki gobe zamuyi tafiya” dawata irin murna tace “tafiya Dr? Ina ina zamu?” ahankali yace “yankari we are spending a week at yankari” wani irin murmushi tayi saikuma tafada jikinshi ta sakinmai kiss awuya tace “thank you Dr, I love you so much wlh” gyadamata kai yayi, yace “anjima zamuje muma Ammi sallama” gyadamai kai tayi batare data sakeshiba yace “yanzu zan fita zan danje orphanage but bazan dadeba” gyadamai kai tasakeyi sanan tasake shi ahankali tana kallon fuskarshi, tashi yayi daga kan kujeran yace “bye” yawuce yafita.
Yanda yafadi hakan yafaru sukaje gidan Ammi da daddare, Ammi kaman zata hadiye ta tahuta, koda zasu tafi tamammata kyauta sanan, tahadasu da abinci suka tafi, washe gari da sassafe bodyguard dinshi yadaukesu a mota sai airport, anan ta tarar da yara almost 80children anyi queuing nasu, yaran duka duka bazasu wuce age 8 zuwa 18 ba, suna sanye da uniform din orphanage din all of them looking so neat kaman kasace, maza da mata da ma’aikatan gidan marayun da Arham ne duk suna sanye da suit, booking Arik Air gabaki dayanta yamusu sanan duk suka shiga plane din, a bangaren business class suka zauna tareda Arham jirginsu yadaga by 7 daidai, dayake 1hr flight ne to Bauchi, jirginsu na sauka suka fiffito saiga marcopolo buses dinsu wanda tun jiya Waleed yaturasu zuwa Bauchi, shiga motan sukayi aka jasu har zuwa yankari sai kalle kalle take saida ya tabbatar da ankai yaran masaukin su sanan yawuce indasu manya suka sauka room 15 da 16, room 15 dakin Arham sai room 16 dakinsu, shiga ciki yayi yaja jakanta zuwa ciki, dakin yahadu bana wasaba an gyara an saka musu banner welcome Mr and Mrs Warbai ajiki, ajiye jakanta yayi yace “hope u like the place ko Khadija?” ahankali tace “yes I love it Dr thanks” tai maganan tana kallon fuskarshi sosai takeji kaman ta tashi ta rungumeshi wani irin bala’in sha’awa ne ke damuna da maranta har ciwo ciwo yake, ganin tayi wani iri yasa yace “da daddare zan fitada ke, yanzu zamukai yaran on their first assignment here, we do this excursion thing every year, if you need anything let me know, kokuma call the reception ga number su chan a ijiye, bye, za’a kawomiki abinci” yay maganan yana ijiye mata kudi akan cinya, ahankali tace “bye baby” juyawa yayi yafice ya shiga dakin Arham yafito dashi suka wuce.
Ahankali ta tashi ta tsaya ta jikin window dakin tana kallon yanda suke jera yaran a mota, Waleed sai murmushi yake yana wasa da yaran, gaskiyan Arham ne his heart is really in this his work, ganin sunja motar sun tafi yasa taji kuka yazomata da sauri takoma tafada gado sai kuka, tazaci fa honeymoon yakawo ta, ita yanzu kuka kawai zatai tayi wai tayi aure mijinta bazai iya kwanciya da itaba, baya bata hakkinta, yanzu dawa zata hadashi? Ammi? zuciyarta yace mata no da sauri tace “Arham, yes zaiji maganan Arham” tunanin hakan yasa da sauri tadauki wayanta ta tashi ta zauna daman tuni ta karbi number shi, sako ta shiga turamai.
slm Blood, please inada wata matsala da tadade tana damuna, please I seriously need your help, please kabarsu kazo yanzu, karka bari Baby yasani I don’t want him to know nafada maka please
Sun kai first stop dinsu joint din ice cream yana karban ice cream yana bama yaran dasukai layi yaji sako hakan yasa yamatsa ya kalli wani ma’aikacin su Isa yace “cigaba da basu Isa ina zuwa” bude sakon yayi ganin sako daga Ilham, jiyayi hankalin shi yatashi tome yafaru? Fada sukayi kome? juyawa yayi yaga baiga Waleed awajen ba, ganin kawai bashi awajen halan yazaga bayada wasu yarane yasa da sauri yabar wajen dudda da dan nesa da inda suka sauka amman trekking yayi zuwa wajen, agaban dakinsu ya tsaya yadan sauke ijiyan zuciya sanan yay knocking, share fuskanta Ilham tayi ta tashi tabudemai kofan, bin idanunta yayi da kallo yanda sukai ja da sauri ya shigo dakin yamaida kofan yarufe yace “lpy? Wat happen? Maiya sameki kikai kuka haka? Meya miki? Maiya hadaki da blood? Dukan ki yayine?” duk ajera yajefo mata tambayoyin sabida yanda hankalin shi yatashi, girgizamai kai tayi tajuya zama tayi akan doguwan kujeran 3sitter kwara daya dake dakin ta nunamai gefenta tace “ka zauna” zuwa yayi yazauna ahankali yace “menene khadija maisa ki kuka haka?” wasu hawaye taji sunzo mata da sauri ta share tace “Arham naga mijina ya daukeka dan uwanshi saisa zan gayamaka maganan nan, please karikemin amanan mijina dan sirrin mune” tai shiru tace “Waleed da ni kasan hadamu iyayenmu sukayi, nita bangarena inasonshi sosai amman shi har yanzu bai fara developing mini feeling ba cause baima taba bani time ba” tai shiru tace “tun bayan tarrayan mu na farko a first night babu abinda yakara hadamu and and……” tafashe da kuka sosai tace “bazan maka karyaba dis days ban iya bacci am so horny, but shi ko ajikinshi baima bani time ba balle yasan wani hali nike cikiba, nagaji am loosing my sanity, and tun bayan aurenmu bai karamin maganan aikina ba am sure da ina zuwa aiki nasan da bazan damuba sabi da aiki zai daukemin hankali, but kullum muna gida daya tare ina ganinshi ko hannuna bai rikewa saidai ni in rike nashi kuma bazaice komiba” tafashe dawani irin kuka tadaura hannayenta kan fuskanta, wani iri Arham yaji yanaji, wanan kyakkyawan yarinyar ne ta tsaya tana kuka sosai haka kan Waleed, yarinya mai aji haka, gaskiya Waleed yasami duniya dayawa, Allah yabashi komi saisa yake yanda yaga dama, ahankali yakai hannunshi dake rawa yarike mata hannu tareda janye hannun daga kan fuskanta hakan yasa da sauri tadago da rinannun idanunta ta kallai, kaman zaiyi kuka yajanyota zuuuu ta taho dab dashi harsunajin numfashin junansu, lips dintane suka fara rawa zatai magana ya girgiza mata kai yace “shiiii” sanan ya manna forehead dinshi da nata yakai hannunshi kan wuyan ta dan daman doguwan rigane ajikinta ta daura dankwali aka, kaman amafarki taji Arham yadaura bakinshi kan nata daya fara wani irin rawa yasaka cikin mouth nashi yashiga kissing dinta passionately kaman zai fasa bakinta yana kallon kwayar idanunta, hannunshi ya janye daga wuyanta ahankali yashiga saukar dashi kasa ya saukar da hannayen kan boobs dinta duka biyun dake cikin bra yakama ya matsa da karfi wani irin nishi tayi saikuma tabude idanunta da sauri tareda kabar da hannunshi ta fizge bakinta zatai magana yadaura yatsanshi kan lips dinta yace “I need you to trust me Ilham nasan minake yi, I am Waleed blood, Waleed yarone har yanzu baisan maiyake yiba sabida yatashi cikin gata, he is just 28 danyan kai jagab gareshi how do you expect daman yamiki yanda kikeso bayan baisan value dinkiba, saisa ya raina kowa, baiganin kowa da gashi, ganin mata yake kaman sabbin kaya yadauko duk wacce yakeso duk lokacin dayaga dama yay amfani da ita sanan yabarta yakoma wurin wata sabida yanada kudin, he don’t love you not just that baimaso auren ba dan bai shirya ba, so yake yaci duniyan shi cus babu abinda yarasa, bai ganin darajan ki sabida yasameki tsaleliyar mace dake haka a araha, just look at matsalan daya sakaki, dakije kifada ga halaka ko wata bad hanya, gwara ni na taimaka miki, is just for today, sabida duk wani hornyness din yatafi kafin nasan yanda zan bulloma Waleed, I want you to relax kinji, I love you so much banso anything yadameki, bansanki tunda ba but the first day dana ganki naji I care for you, najiki kaman kanwan dabanda shi, naji I will love to have a beautiful, pretty educated young lady kaman ke dazanyi rayuwana da ita but nasan bazaki kallen ba sabida ni banda kudi kaman Waleed, and inhar inada maganin damuwanki zan baki waraka Khadija, relax no one is gonna know about this I give you my words, just between us, u are educated ke lawyer ce anytime that makes u happy go for it, am willing to give u myself freely namiki alkawarin nan sabida damuwarki tawace, any day dakikaji kinaso just call me kome nake zan barshi bazan taba barinki cikin damuwaba” wani irin fadawa jikinshi tayi tafashe da kuka sosai, yatsanshi yadaura kan kunnenta ya shiga mata waiwaiyi da sauri tawani irin hau kanshi tazauna kan kafafunshi, murmushi yayi yasake daura hannunshi kan boobs dinta ya matsa da karfi yace “kinada wayan nan abubuwan ne Waleed ya tsaya jan aji baya holewa dake” yay maganan yana sake cupping dinsu Yana matasawa, wani irin bankarewa tayi tace “wasssshhhh kashamin please blood help me” da sauri yadagata dogon riganta ya tattara yay sama dashi yacire ya cillar yadagata tsaye yabi farin jikinta dawani mayen kallo from head to toe, tana sanye da black bra da pant gata da manyan boobs, wani murmushi ya tsugunna yasa kanshi a tsakanin kafafuwanta yadaura bakinshi kan pant dinta tawajen yahau cizon gabanta yana wasa dashi ta saman pant, lumshe ido tayi kafafunta na rawa tadaura hannayenta kan saman kanshi tace “wayyo please karka dena, innalillahi” Jan pant din yayi kasa yadaura bakinshi kan gabanta yanakara ware kafarta yashiga zuko ruwan yanasha, kasa jure tsayuwan tayi tai baya zata fadi da sauri ya kwantar da ita akasa yahau kan maranta yazauna ya cisge bra yayi ya yar, yawani kwanto kan saman cikinta ya kafa mouth dinshi kan boobs din ihu tayi ta danne kanshi akai tana birgima akasa “wayyo Allah, blood zakaciremin kan nono, wayyooooo ni” kankame kanshi tayi kan nonon kaman zatai suffocating dinshi, jin wayan jikinshi na vibration yasa da sauri ya saketa itama tashi tayi zaune idanunta sunyi jajir, duba wayan yayi yace “Waleed ne” da sauri tafada jikinshi tace “innalillahi na shiga uku” murmushi yamata yace “relax I will handle it” sa wayan yayi a kunne yanadan gyara murya yace “Hello” cikin dan fushi Waleed dakechan yace “wai ina kajene u just disappear” dan juya ido yayi yace “nai mantuwa ne a dakina, yanzu zan dauka na juyo” cikin fushi Waleed yace “ni inka taho kasame mu a zoo bazamu tsaya jiranka ba” da sauri yace “ohh okay, will meet you guys there” katse wayan yayi ya ijiye, hannunta yakama yarike yace “ur secret is safe with you u can always count on me Ilham” ya shiga kissing dinta saikuma yasaketa yamike yana cire kaya yace “relax ba yanzu zai dawoba inhar bana wajen bazai taba iya barin wajen yaran nanba so bazai dawoba” tubewa yayi tsirara tabishi da kallo aranta tace “not bad but baikai Waleed dinta kayan aikiba, nashi siririne mai tsayi, na Waleed kuma murtiki ne mai tsayi” dukowa yayi ya dauketa kaman wata baby yajefata kan gado yace “lemme f**k you akan bed din da Waleed zai ciki” yahau kanta suka shiga kissing juna tana shafa bayanshi, boobs dinta yakama ya damke cikin wata irin shakakkiyar murya tace “dan Allah kacini, gabana na zugi” ware kafanta yayi yadaura kanshi wajen yafara bata head, haukacewa tayi dan saida ya taushe mata baki kar ajisu, saida takusan suma sanan yadage ya shigeta yana lumshe ido, yadade bai having sex ba, wani irin kankameshi tayi kaman zata koma cikinshi tace “wayyo Allah na dan Allah karka dena wlh kafishi iyawa, wayyo bugamin ita chan ciki, kashamin nono, Arham wlh zan mutu zan mutu wlh” sosai Arham yaji dadinta she is warm and sweet but not that tight dayay expecting to be honest, babu inda bai tababa yace “Waleed” sosai yay ramming dinta saida takawo da dan jimawa sanan yafara gurnani zai kawo zata tureshi gudun karya zuba aciki ya danneta yace “Waleed yazuba aciki nizaki kora waje” kaman zatai kuka tai shiru, dagata yayi yadau rigan datacire yashare joystick dinshi yadau boxer dinshi ya zura da kayanshi yamaida su tsaf sanan ya kalleta ganin tai lamo agado yace “kitashi kije kiyi wanka, bari natafi da sauri, zamu karasa maganan anjima” fita daga dakin yayi tai shiru tana tunani, me tayi yanzun nan? She just slept with her husband besty duka duka 1week da aurensu, she cheated on her husband wace irin mata ce ita akan kawai mijinta yay kwana 6 bai sadu da itaba bazata jureba kodai daman chan tana sha’awan Arham ne? Dan shima he’s a cute guy wlh, Da sauri tace “no bana sha’awan shi” kasa koda motsi tayi takai kusan 2hrs ahaka sanan ta tashi tashiga bayi tai wanka tafito ta gyara gadon ta diddirje inda suka bata da dankwalinta tana tuna abinda Arham yamata.