DUNIYA BIYU MABANBANTA HAUSA NOVEL

” barka da asuba mijin Khadija, dafatan katashi lpy “
Kaman wayan na hannunshi da sakon yashiga yamata reply.
“hey lawyer, couldn’t sleep wlh, kin hana wanan fine Hausa Fulanin yaron bacci, wai me kikamin ne?
Dan dariya tayi tashiga typamai sako
” nidai karka manta da alkawarin dakamin, kace nakoma gida yanzu kuma zan koma gidan, Waleed zai ijiyeni kafin yatafi aiki“
“you will definitely see me, worry not”
Murmushi tayi zata sakemai reply taji muryan Waleed akanta. “who is making you smile like that”? Awani irin birkice tadago kai ta kalli saman kanta taga bashi akanta yanama gaban wardrobe din dakin yana kokarin ciro kaya, juyowa yayi rikeda hanger da suit kejiki ya kalleta saikuma yay murmushi yace “I guess is that your friend ko, yana sunanta” yay shiru kaman mai tunani da sauri tace “Salima, eh Salima ce tamace na gaisheka” murmushi yayi baice mata komiba ya shiga shiryawa idanunta akanshi kaman zata cinyeshi, tsaf ya shirya sanan suka sauka kasa breakfast sukayi mairai da lpy Ammi tasa aka sauko musu da akwatinan su aka loda a mota sanan tarakasu har wajen mota suka tafi.
Acikin gidansu Waleed yay parking, suka fito akwatin su yaja musu Ilham biyedashi sukai cikin gidan, ga mamakinta taga ko’ina agyare tsaf yana kamshi ba kura hakan yasa tace “naga dakin ba datti” tabe baki yayi yahau stairs yace “Ammi ta aika aka gyara ko’ina” murmushi tayi dan dama tanata tunanin aikin gyaran gidan dazata yi inta dawo har dakinta ya shiga ya ijiye mata akwatin ta sanan yawuce nashi dakin ya ijiye nashi bude akwatin yayi yaciro wandon ranan nan dayake jikinshi daya shiga rafin nan bayan an jefo coffin ciki, zura hannunshi yayi acikin aljihun wandon nan exactly irin dan kunnen Widad yafito, faduwa gabanshi yayi yace “so is true, this girl is in danger, serious danger, someone is trying to kill her I need to protect her” maida dan kunnen yayi yasa a aljihun wandon jikinshi sanan yafito dan dayan dan kunnen na office dinshi a orphanage, sallama yama Ilham yawjce compound ya shiga mota gateman yabudemai Gate yawuce yabar gidan.
A parking lot din gidan marayun yayi parking yabude motan ahankali yafito, as usual Arham yafito daga office dinshi yana sanyeda suit da pad a hannunshi yasauka daga matattakalan yataho yace “welcome boss” hararanshi Waleed yayi yace “yau yan mutuncin na kusa, tell me wat we’ve got yau?” shiga to do list dinshi Arham yayi yace “the first thing dakace zakayi bayan kadawo daga excursion is meeting da Nora, by 9, already ma he’s around, yana jiranka, sai the second thing is meeting da staff dakai shifting, sai na uku, clinic round, hostels round dats all” gyadamai kai Waleed yayi daidai yabude kofar office dinshi ya shiga Arham biyeda shi, jacket dinshi yacire yay hanging a mahanga sanan yazauna akan kujera, yadaga hannunshi ya kalli agogon rolex dake daure a wrist dinshi yaga 1min after 9 hakan yasa, yace “kira Nora din” fita Arham yayi daga office din baiwani jimaba ya shigo tareda wani guy da zaiyi 25yrs, maraya ne tun 14yrs aka kawoshi wajen Waleed, yacigaba da rayuwa gidan marayun harya gama secondary school, Waleed yatambaye shi yanason yacigaba dan wasu basuso yace ceh yasashi a University, yanzu haka yana final year Waleed ke biyamai everything, daman normally insun gama University in aiki zasuyi sun samu Waleed zai barsu sune suyi wasu kuma suna nunamai sunfiso suyi aiki gidan marayun dan sunyi rayuwan maraita suma sunaso su taimakama wasu marayun, haka zasu fara aikin kuma duk watan duniya saiya biyasu albashi mai kyau, shigowa cikin office din yaron yayi cikeda murmushi Waleed yace “Nora” ya mikamai hannu zagawa Nora yayi harta gaban inda Waleed din ke zaune ya tsugunna har kasa yace “ina kwana Mai gida” ko kadan Waleed baijin dadin abinda bama Nora kadai ba yawancin yaran gidan marayun suke hakan yasa yace “stand up Nora” tashi Nora yayi ahankali Waleed yace “nahanaka bakaji kadena tsugunnawa in zaka gaidani please now sit down let’s talk” zama yayi kaman yanda Waleed din ya umurce shi shima Arham ya zauna a kujeran gefen Nora, dan nisawa Nora yayi ya saukar da kanshi kasa sanan yafara magana.
“banda uwa, banda uba, banda yan uba banda kowa, kai kadai gareni, kaine gatana kaine kuma uban gidana” yay dan shiru ya nisa kaman abinda yakeso yafadi namai nauyi sanan yace “daman maganan danike so nafada maka shine aure nakeso maigida” daga Waleed har Arham tsayawa duk sukayi suna kallonshi, Arham ne ya katse shirun yace “me kake cewane Nora, wani irin aure kakeso bayan baka karasa makaranta ba sauranka shekara daya, final year fa kake yanzu, wani irin zance ne wan……” hannu Waleed yadagama Arham alamun yay shiru hakan yasa Arham yay shiru, Waleed ya kalli Nora dahar lokacin kanshi akasa yakasa dagowa ya kallesu, anatse yace “aure kakeso Nura?” gyadamai kai Nora yayi yace “eh, aure nakeso” shiru Waleed yasake yi yace “kanada wacce kakeso? Wacece wacce kakeson ka auran?” kanshi akasa yace “inada wacce nakeso amman bantaba mata magana ba, tana daya daga cikin dalibai na anan islamiyya classes” dan ajiyan zuciya Waleed yasauke yadanyi murmushi yace “wakake so Nura?” wata kunyace yaji yakamashi saikuma yadaure yace “Shafa’atu Auwal” yana fadin sunanta Waleed yaganeta dan yasan yaran gidan marayun, yarinyar nakashahshiya ce, tanada shanyayyen hannu guda, 18yrs, sune yan SS3 a makaranta, yarinyar akwai kokari both boko da islamiyya” dan dariya Waleed yayi saikuma yace “tashi katafi, zanga Iyami, zansa akiramin Shafa’atu, inhar tai na’am tace eh tana sonka then we have a wedding to plan in this orphanage” ya karashe maganan yana dariya sosai, kasa tashi Nura yayi cikeda kunya Waleed yace “ko saina daura auren yanzu ne zaka bar office din” akunyace yatashi yafita harda dan gudunshi, Arham yatabe baki yace “ustazu da jaraba” kyalkyacewa da dariya Waleed yayi yace “hey common blood, he’s a grown-up man mana, Nura nada natsuwa ga ilimi, so u trust the boy, fatana Allah sa yarinyar tasoshi itama” sake tabe baki Arham yayi yatashi yace “bari nakoma office dina” da sauri Waleed yace “no karka tafi yanzu dawo kazauna akwai maganan dazan makane, I need your advice” ji Arham yayi ranshi yabaci kaman zaiyi kuka yace “let’s talk later please blood akwai abinda zanyi is very important, Mama tasani, ina zuwa” yafita saga office din da sauri batare daya jira me Waleed zai karacewa ba, sanin bazai fito yanzu ba yasa direct yay wajen motarshi shiga yayi yaja motar yabar gidan marayun yana zuba wani mahaukacin gudu.
Akofar gidan Waleed ya danna horn, Ilham najin horn ta sauka daga kan gado da gudu ta leka window, gateman dinsu ne yafita ya leka yana ganin Arham ne yadawo ciki dagudu yabude gatedin Arham ya shigo, parking yayi yafito ya gaisada gateman din yabashi kudi sanan yay cikin gida, bude kofar falo yayi ya shiga da gudu Ilham ta shiga saukowa daga stairs tana. “oyoyo, oyoyo, oyoyo Kafi Zabo na” dawani irin gudu tai tsalle ya chapketa suka shiga kissing juna yana shafata kafin su zube akasa suna yan shafe shafe, saikuma yadagata ta hanyar daukanta chak yace “am going to fuck you akan gadon mijinki let’s go” yahau stairs yakarasa har gaban dakin Waleed yabude kofan, kamshin Waleed ne ya Hugo hancin su Arham ya yatsine fuska ya shige da ita ya maida kofan ya rufe sanan ya jefata kan gadon ya tsaya yatube kaya yayar yace “I miss you gurl” yawani fada gadon kanta sukahau iskancin su suna moaning.
[11/1, 11:47 PM] Re@l???? K@usy ????: ???? TWO DIFFERENT WORLD ????