NOOR AL HAYAT COMPLETEUncategorized

NOOR AL HAYAT 91-100 END

 NOOR-AL-HAYAT*✨

 Mikewa Sudais yyi yana murmushi ganin su, Aliyu ya karasa gun sa shi ma murmushin dauke fuskarsa ya basa hannu suka gaisa, Sudais ya duka yana kallon 

Shureim yace “How are you son?” Shureim ya washe masa hakora yace “Fine Uncle” Khadijah dai har sannan bata dago kanta ba gabanta sai faduwa yake, Sudais ya 

dago yana kallonta yace “Good morning Amira” sai a sannan ta kallesa tayi murmushi a sanyaye tace “Ina kwana Barrister” yace “Lafiya lau, ya gida” a hankali 

tace “Alhmdllh” a karo na farko ta kalli direction din da Anty khadijah ke kwance, ita ma kallonsu kawai take, duk tayi baki ga ciki 6aro 6aro ya fito, 

khadijah bata ganeta da farko ba ta dinga kallonta babu kiftawa, gaba daya Anty khadijah ta canxa kamar ba Anty khadijahr da ta sani yar gayu fara ba, Aliyu 

ya karasa har kusa da ita yana kallonta a hankali yace “Sannu Anty, ya jikin?” Maimakon ta basa amsa sai ta fashe da matsanancin kuka ta dafe kanta, ya duka 

kusa da ita cikin sanyin murya yace “Haba Anty, kuka kuma? There is no need for that, in sha Allah xa ki samu lafiya soon, kiyi hakuri….” Shi dai Sudais 

kallonta kawai yake daga inda yake a tsaye, a xuciyarsa kuwa tunani yake anya ma da gaske kanwar mahaifiyar Aliyu ce ba kawai kara ake yi ba, shi bai ma 

wani ga resemblance ba, Khadijah ta sunkuyar da kanta hawayen da ya taru idonta ganin condition din Anty khadijah suka xubo mata, Anty khadijah na girgixa 

kai cikin kuka tace “Kaico na… kaico… don Allah ku rufa min asiri ku yafe min Aliyu, ku yafe min ko xan samu saukin abinda nake ji kullum, ku yafe min 

kar in…..” Katse ta yayi da sauri yace “Anty ni baki min komai ba na sha gaya maki, idan ma kinyi wllh na yafe maki duniya da lahira Allah ya yafe mana 

baki daya, don Allah ki daina cewa haka, Allah xai baki lafiya albarkacin annabi Muhammad S.A.W” kuka take yi sosai tace “Aliyu nasan idan ka san gafarar da 

nake nema gun ka baxa ka yafe min ba, ba lallai ka yafe min ba coz i don’t deserve it, ni din muguwa ce, na cuce ku, na ci amanar yayata, wllh sharrin 

shaidan ne ba yin kai na bane, ga sakayya tun a duniya Allah ya maku, ashe dama mugunta na komawa mai shi…..” mikewa Aliyu yyi bai sake ce mata komai ba 

don ji yayi har xuciyarsa ya karaya, Ashe tana sane mugunta take yi dama, cikin magiya da kuka tace “Aliyu don girman Allah, don xumuncin dake tsakanina da 

mahaifiyar ka ka yafe min abinda nayi maku da khadijah….” Aliyu na kallonta ya dake duk da yasan sauran xancen yace “Me kika yi mana ni da ita Anty?” Tana 

shessheka, fuskarta caba caba da hawaye tace “Wllh ni ce nayi asiri na xuba lipton din da baiwar Allahn nan ta kai maka ranan ka sha, Kuma na kwashi yaran 

duk muka bar gidan, na bar ku daga kai sai ita, ni ce silar abinda ya faru tsakanin ku, ni ce sillar lalata ta da kayi” shi dai Aliyu bai ce komai ba, sai 

dai har wani tafarfasa xuciyarsa yake duk da ya riga ya gama jin ranan da take waya, khadijah da Sudais dai ta bari cikin shock din xancenta, Baby ta mike 

ta kama hannun Shureim dake ta kallon Anty khadijah ta fice daga ward din, Anty khadijah ta kara rushewa da kuka tace “Wllh sharrin shaidan ne la’ananne, 

shi ya sa min tsanar ta khadijah, shi ya asasa min k’in ta a xuciya, don duk xamanta gidan bata taba min komai da ya wuce biyayya da girmamawa, abinda yasa 

na aikata abinda nayi ina tsoron kar wataran ka ce kana sonta da aure don naga yanda kake tausayinta kuma kake damuwa kan lamarinta, gashi naga yanda Mumy 

ma ke sonta, shi yasa nayi duk haka… ban mance ranan da suka dawo bayan ta bar gidan da wancan bawan Allahn ba wai tana dauke da cikin ka na ki saurarensu 

nace su tafi kuma suka tafi, toh yanxu wa gari ya waya, ka lalata mata rayuwa ta tafi ta fuskaci kalubale iri iri wanda da alama hakan alkhairi ya xame 

mata, sai gashi dai bayan shekaru da dama kai din dai ka aureta, Ni kuma ga yanda nawa rayuwar ta kasance, ga ‘ya ta can rai a hannun Allah, yanxu ina ji 

ina gani nima xan girbe abinda na shuka” ko kadan Sudais bai ji tausayinta ba sai ma kawai ji da yayi ya tsaneta, dama akwai mutane irin haka a rayuwa, the 

wickedness is just too harsh, khadijah dai na tsaye tamkar wanda aka dasa a gun, gaba daya jin xancen Anty khadijah ta dinga yi kamar a mafarki, lkci daya 

ranan da ta je kai ma Aliyu Lipton a daki ya fado mata, irin yanda ya dinga cewa ta tafi da yanayinsa a lokacin ya dawo mata fresh a memory dinta, bata 

manta ba har saloon yace ta tafi sanusi ya kai ta amma saboda tausayin halin da ta gansa ta ki tafiya, ashe duk asiri ne dama, sai a sannan ta fashe da kuka 

sosai ta juya ta fice daga ward din, Anty khadijah ta dinga kuka tace “Aliyu nasan ita ba lallai ta yafe min ba idan kai ka yafe min… Nasan da wuya don na 

xalunce ta da yawa” Aliyu bai iya yace komai ba, Sudais ya fita ward din, bin bayan khadijah yayi ya sameta can waje tana aikin rusa kuka, Baby ma na nesa 

da ita amma bata samu courage din xuwa inda take ba, Sudais na kallonta a hankali yace “Amira” juyowa tayi tana kallonsa hawaye wasu na bin wasu, yace “Kiyi 

hakuri, duk abubuwan da take fada anyi su an wuce ya kuma xama passed tense, this is ur new life… Don’t allow ur past to spoil ur happiness, kin dai ji da 

kunnen ki kuma kin tabbatar ba yin kan Aliyu bane, ba laifinsa bane, ba halinsa bane, babu wanda ya tambayeta kuma babu wanda ya matsi bakinta amma sanin 

cewar hakkin ku ke bibiyar ta shi yasa ta fallasa kanta, don haka just forgive her and life moves on, gashi ita ma ai tana reaping shukar da tayi, yanda 

kika haifi yara out of wedlock ita ma gashi haka xata haifa, gwara ke naki yaran masu gata ne, ita fa, kilan ba lallai tasan uban cikin ba, sannan ga karaya 

har kafa biyu, da wuya kuma kafufuwanta su dawo dai dai ba fatan hakan na mata ba, shi yasa idan mutum xai gina ramin mugunta yasan size din da xai gina, 

let bygone be bygone Amira, ki koma yanxu kice ke kin yafe mata, sai ki ga ta dalilin hakan kila ta samu wani saukin… ” Kai kawai khadijah ke gyada masa 

hawaye na sakko mata duk jikinta yyi sanyi, yace “Mu je” ba musu ta bi bayansa har suka koma ward din, amma ta kasa karasawa gadon tana daga inda take a 

tsaye cikin rawar murya tace “Anty ni na yafe maki, 

Allah ya baki lafiya ya kuma yafe mana gaba daya” kallonta kawai Anty khadijah take hawaye na sakko mata, sai a sannan wani tausayinta ya rufe khadijah, ita 

ma hawayen ya dinga sakko mata, ta isa har bakin gadon ta kamo hannunta cikin rawar murya tace “Na yafe maki, kema ki yafe min for making you go the wrong 

way, don nasan da ban je gidan ba baxa ki jefa kanki a halaka ba, Allah ya baki lafiya ya tashi kafadun ki Anty” cikin rawar murya Anty khadijah tace “Amin 

Nagode, Allah ya baku xaman lafiya da xuri’a dayyaba, ya kauda duk wata fitina tsakaninku, I wish Allah xai bar min rai na inyi witnessing din haka, amma 

ina jin kamar mutuwa xan yi, Alhmdllh naji dadi da na sauke wannan nauyin a kai na don kullum da shi nake kwana nake tashi, ban san ta ina xan fara ba, 

Allah ya yafe mana baki daya kuma ya shiryi masu xuciya irin tawa” Khadijah ta kasa amsa mata sai kuka kawai take, Aliyu yace “Ameen, baxa ki mutu ba sai 

1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button