NOVELS

SAWUN BAYA 1 & 2 COMPLETE HAUSA NOVEL

 Idan ka koma zaka rareasheta yanzun??

    Cikin dariya yace eh"

Ka rantse??

Kara matsewa tayi dan haka ya rufe idonsa daya alamar yanajin zafi yace narantse”

  Sakinsa tayi tare da wucewa batare data waiwayeshi ba"

 Shikuwa Sadiq tsaye yayi yana kallon bayan Annanin bayan ta kule ya shafa saitin gurin sannan ya nufi cikin gidan"

   Har yanzun shashshekar kukan take, kallonta kawai yayi sannan ya zauna yana kallonta tare da daura ƙafarsa daya kan daya"

 Wannan karon ma gilass ne sanye a idonsa yayin da Munirah ke Satan hararan sa"

   Zaman kusan meti 10 yayi sannan ya kalli Munirah yace"

     Ke!!! Kiyi hakuri kibar kukan haka"

     Sausauta kukan nata tayi sannan tace ni ba sunana ke ba????

  Lumshe ido yayi toh meye sunan ki?

      Banza tayi dashi yayin data kara karfin 
  Kukan ta"

   Nace kiyi shiro ko?, Zonan me kike so?, taso kizo ki gaya min"

  Baza'azo ba"

 Shikenan karki zo din, mikewa yayi yana kokarin shiga dakin tace"

        Ni wlh banson ka"

      Batare daya juyoba yace, naji"

        Harya shiga dakinsa ya tuna yayiwa Annanin alkawarin dan haka ya sake juyowa ya dawo gabanta ya tsaya, kallonta yayi sosai sannan yai saurin zama dafda ita tare da kama yatsun hannunta yana me zuba masu ido"

   Turesa take yayin da ya kamo kafadarta ya daura kan kirjin shi yana fadin tsaya mana, tsaya ki gani kin ji"

   Kokarin kwacewa kawai take dan haka yasa mata karfi yana fadin"

  Ki tsaya kiji abun da zan fada miki mana"

  Cikin kuka take fadin ni banson ka"

 Ainaji, ki tsaya ki nutsu, mafitar zan nemo mana, bakya sona ban son ki, kinga abinda yafi kawai ki tsaya ki nemi mafita kawai kowa ya huta"

 Tsayawa tayi cak tare da zuba masa ido, kawar dakai yayi tare da fadin"

 Toh kibar kallona mana"

Mezan kallah?,????

  Idonsa ya kashe daya sannan yace ke kikasan shi tunda ke kike kallo na, amman ai kinga ni da banga abun kallo ajikin ki ba ai baki isheni kallo ba......

  Waigowa tayi ta sake tsare shi da ido, aikuwa kaiga abun kallo tunda har ka danne ni jiya"

  Bakinta ya kallah sannan sannan yace ni kike mayarwa da mgn haka?

 Cikin kokarin fashewa da kuka tace toh bakai bane ka cijeni jiya"

 Tsintan kansa yayi da fadin yi hakuri, hannun ya sake jawowa ya jawota jikin shi yana shafa bayanta yace"

     Ke kika fara ai"

Ai wahala kake bani”

 Sai kuma ki cijeni?, Memakon kita kuka kina bani hakuri har in tausaya miki in barki, to yanzun cizon da kikamin yasa nabarki ne???

     Kwace jikinta tayi yayin dayai saurin sakenta ta mike tsaye cikin kasa da murya tace insha Allahu hakurin daya cijeni faduwa zasu yi"

 Me kikace???

 Shiru tayi tana kifkifta ido"

Kallo yabita dashi zuwa can yace bari kiji na gaya muki, idan nasakejin kina wani cewa ancijeki ancijeki saina fasa miki baki, ke ko kunya bakiji kin wani kira Annanin kin haɗa mata karya da gaskiya kuma dan baki da kunya kika iya cemata an cijeki?

 Ganin inda yake mazorai takasa mgn, dan haka yacigaba da cewa ki shiga hankalin ki, banson surutu, idan ba hakaba zan hadaki na Enisilim, yaran gidan nan duk kannaina ne sai kuma iyayena, idan wani abu ya faru ki barshi iya mu, wlh idan nasamu lbrn kincewa Lubbunah an cijeki sai bakin ki yayi jini.........

Juyawa tayi tafara tafiya tana fadin indai hakane nima kar akara shigo min daki bare atabani"

     Shiru yayi yana bin bayanta da kallo, bayan ta kule ya mike cikin rasa abun yi, tsintan kansa yayi da bin bayanta yayin daya sameta ta buga tagumi idonta jawur"

        Kusa da ita ya sake zama, yana fadin yanzun ke bazaki saki ranki ba??

  Sai ranar da ka sake ni"

Shiru yayi zuwa can yace shikenan, wannan auren dai tsoho ne ya hadashi, tunda baki sona kije ki samu tsoho ya sallame ki"

    Shiru tayi tana kallon shi, yayin dataga ya daure fuskarsa tace"

 Toh ai yanzun sakin ahannun ka yake basai anje Agadez ba"

  Oho miki, nidai acan aka bani aure, kuma ta inda aka hau tanan ake sauka"

      Shiru tayi sannan tace toh muje can in Gaya mishi"

  Ni yanzun bani da lokaci sabo da gurin aiki na, kuma tare ya dace muje, ki bari nan da wata uku sai muje"

   Cifdi wata fah Kuma har uku"

   Ai yanayin aiki na ne"

       Jimmmm tayi, sannan tace, wata uku kwanan da yawa fah, Ina dai laifin wata daya"

    Kawar da kansa yayi toh mubarshi wata biyu, baki samu yadda kike so ba nima ban samu yadda naso ba"

  Jimmm tayi sannan tace tam, Allah ya kaimu"

 Wani irin kallo ya mata yayin da zuciyarsa ta shiga yi masa wasi wasin anya kuwa Munirah na son shi"

Kallonta yayi yace"

Toh amman tunda munyi shawara zaki kwatar da hankalin ki ko?, Kibar haushi na??

      A'a wlh"

 Matsawa yayi dafda ita ya riketa tare da duko da kansa daidai nata yace"

    Meyasa Tamudiriccin??

   Ka tsinka min jigidata"

 Meye jigida?

 Turo baki tayi tare da kawar da kanta"

Ido ya zuba mata sosai, akwai sauyin wasu abubuwa a tattare da ita yana me zuba mata ido yace”

 Tamudiriccin ?, Ina jin ki meye shi"

  Wannan abun daka tsinke min jiya da daddare"

    Lumshe ido yayi sannan ya bude kina nufin wannan abun da kuke daurawa anan ya kama kugunta"

     Saurin kaucewa tayi adaidai lokacin da yake fadin Allah ya baki hakuri to"

  Kwacewa tayi ni sai ka biyani"

 Yadda yake mgnr yasa Shi murmushi tare da fadin naji zan biya, nawa yake??

  Bana son kudi, abuna nake so, kuma babu irinsa anan sai acan Ingall"

  Dariya yayi tare da fadin, tashin hankali, toh yanzun yaya za'ayi"

        Gyara mun zaka yi

     Kawar da kansa yayi tare da fadin, nine ma zan gyara miki?? Ke!! karfa kiga Ina lallabaki kimin iskancin, tureta yayi ya wuce dakin sa, wanka yayi ya fito cikin shirin zuwa Masallaci kiran Annanin ya shigo wayarsa"

       Kunje Asabitin??

Annanin ni batamin zancen ciwo ba rashin kunyarta data saba kawai take min daman nagaya miki lafiyarta kalau…….

 Dakata Sadiq, bawasa nake dakaiba fah, kayi abun da nace din"

  Jimmm yayi sannan ya dafa goshin shi nayi amman taki fah, shiyasa nace miki kubarni da ita kawai, idan ita yar taurin kaine nina fita"


    Lumshe ido Annanin tayi sannan tace shikenan"

Katse kiran tayi yayin da Sadiq ya kalli wayar sannan ya wuce masallaci"

                  **********

Zarah yaushe zo???

Inason zuwa Munirah amman kinsan niba shiri nake da wannan me fadin ranba,kuma ni sabo dake kadai zanzo"

 Ina ruwanki dashi Zarah dan Allah kizo muyi hira inji sanyi"

 Zanzo inaha Allah yanzun bani labari, kin fara son Amukarnin Sadiq din ne??, Ya amince dake amatsayin matarsa?, Yaya kikaga alamar sa? zai iya zaman irin na miji da mata dake??

Zuwa yanzun yana daga ido ya kalleki?, Yanayin mgn dake??bani lbr aminiya”

 Lumshe ido Munirah tayi domin ta tabi mata inda yake mata kaikayi"

  Zahrah ina zankai tarin tambayoyin ki haka??

Nidai amsa min dan Allah"

 Cikin farar datazo mara batare datasan lokacin ba tace"

  Ban fara son shi ba, kuma bazan taba sonshi ba har duniya ta nade, amincewa dani kuma ai kinsan halinsa kwarto ne, dan akuya wadda zai iya danne kanwarsa ya tsotse mata Nono"

  Kwashewa Zahrah tayi da dariya tare da fadin ba ruwana Amukarnin din ne dan akuya??

Toh me kike son na kirashi, wlh Sadiq bashi da gima banda najikin shi, wuyafa naji na cijeshi ya rama"

   Dariya Zahrah ta sake fashewa da ita sannan tace kice yanzun yana bude idonsa ya kalle ki"

Oho masa, kinsan  baya rabo da gilas abune me wuya inga ƙwayar idonsa amman dai yana mgnr sa baran ma idan yayi mugunta"

     Banda sharri Munirah "

  Toh sharri me zan masa? Ranar nan ma daya danne ni so nayi in cire gilas din in caka masa  a ido"

 Kice min makaho kikaso ki maidashi, dan Allah karki rage masa kasuwa da alama yaci nasara komai ya kankama"

   Be kankama ba, bakuma zai kankama ba wlh koyafi kuturo naci bazan bari ya tabani ba, ai yanata wani yanga tunaninsa ni zai koyawa hankali, waishi adole me karfi, dazon daji wuya sai yace wai wannan aure tsoho ya hadashi inje Ingall awarware"

  Yace ???

Eh haka yace yanzun yace nan da wata biyu zamuzo"

Dariya Zahrah tayi sannan ta canza harce cikin buzanci tace"

Amman wlh Amukarnin Sadiq ya raina miki hankali, mugun dan rainin wayau ne, wlh yaudaran ki yake, saki ahannunsa yake basai anzo gun tsuhu ba, bandama tsabar ya raina miki wayo tsohun ne zai yadda ayi saki, kefa wlh Munirah wannan auren naki daman kincire rai kawai dan kin shiga kenan sai mutuwa, Amukarnin bazai sake ki ba, kuma yadda yake miki wayo nan anya ma ba son ki yake ba kuwa"

  Kwallah ce ta cika idon Munirah bayan ta tabbatar da cewa mgnr sa ta dazun kanzon kurege ce, wani haushina ne ya sake taso mata dalilin rainin wayon da yake mata"

   Katse kiran Zahrah tayi idonta cike da kwallah, Sadiq be dawoba sai 8:30pm, wanka tayi ta Sanya dogowan riga tare da nada lafaya aranta take fadin"

       Ahaka zan kwana nabarsake cire kayan"

   Kwanciya tayi gefen gadon tanajiyo motsinsa afalon"

    Zuwa can taji takunsa dan haka tai saurin rufe ido"

Karan kofar taji daga nan kuma babu wani motsi data sakeji hakan yasata tunanin kila dakinsa ya bude ahankali ta bude idonta...............

 Hannunsa daya riƙe da kofar daya cikin aljihu kananan kaya ne cikin sa idonsa sanye da gilas din da baya rabo dashi, ganin inda ta tsaya kallonsa yace"

    Idan kin gama baccin kisameni part din Annanin........

Mikewa tayi batare data jirashi ya rufe baki ba”

 Daman shirye take dan haka takalmi kawai tasa sannan ta shige gabanshi tana ta sauri, ganin zata nufi part din Annanin yashi cewa muje mugaida Enisilim, wani irin sanyi taji"

              ************

Sadiq badai wata matsala ko?

Cikin sunkuyar dakai yace babu Abba”

   Nuna Munirah yayi dake kwance kafada mahaifiyarta yace"

    Wannan fah tayi sauki ko kuwa?

Karasa kasa yayi da kansa sosai yace"

   A'a bata komai Abba"

  Toh Alhamdulillah Allah ya zaunar daku lafiya yabaku zuri'a masu albarka burin mu kenan ayanzun"

 Amman Sadiq yace ahankali, shiru gurin yayi na wani dan lokaci sannan ya mike yana fadin zanshiga gun Annanin"

    Cikin fara'a sukayi Sallama  sannan ya fito yayin da suka maida hankalisu kan Munirah nasiha suka mata sosai Sannan Abbanin ya tashi yabarta ita da mahaifiyarta"

    Hawayen da suke makale ne suka zubo mata yayin da Annanin ta dagota ta kalli fuskan ta cikin sauri ta shiga share mata hawayen sannan tace"

Baki cire damuwa ba ko?, Munirah meke damun ki……

Kamar jira take ta barke da kuka Annanin ban son shi, wlh banson shi Annanin”

Munirah ke dai bazakiji mgn ba ko?

Annanin kinsan da bana shiri dashi ni ko son 'yan uwantaka ban taba mishi ba Annanin sai kuma ahadani da makiyina?

  Munirah nikaina badan naga Aliya ta haɗa hannun ki danasa ba da bazan amince da auren ba, kuma idan baki auri Sadiq ba zanta ganin kamar munci amanar Aliya, Aliya nason Sadiq sosai Munirah dan Allah kiyi hakuri ki zauna dakin mijin ki"

Cikin matsancin kuka tace Annanin ai ban amsa amanar ba, kuma Aliya tasan ban karba ba kece kika kama hannuna kika hade da nasu"

En nayi hakan ne dan inason ta tafi da farin ci kamar yadda tabar wasiyya, bata da baki bata iya mgn, wannan kokarin da take na hade hannun ku ya nuna min abun da take nufi, dan haka ki cire aranki auren nan zai rabu mutu karaba ne"

Innalillahi wa’innalaihir raju’un,????????????????????
Annanin bashi da kirki dukana yakeyi, Annanin jiya garin dukana har jigidata ta watse”

  Kiji tsoron Allah Munirah"

Wlh ko Annanin, juya harce tayi idan karya namai Rabbi ya saka mishi”

 Shiru tayi tsayon wani lokaci zuwa can ta dago tace, kinaji, jeki zan samu Enisilim muyi mgn, bazai yiwu ba auren duka sam, shi daman haka yake yana da tsatsauran ra'ayi fuskan nan ko fara'a babu koda yaushe cikin tabarau kamar tsohon makawa, ke kenan garan kada yazo ya karya ki in shiga uku, auren ba dole bane, gaske ya fah da aka tambaye ki yace kalau kuke zaune yasan ya dirkan ki, toh jaka aka kai masa kome??

  Wani irin sanyi Aliya taceji aranta cikin share hawaye tace"

  Annanin kullum zuciyata zafi take min inajin kamar in mutu"

Ki kwantar da hankalin ki, zan nemi mafita tashi kije dare yayi yanzun malam zai iya yin fada, zan sanar dashi ahankali kuma nasan zai fahimta ba dole sai kunyi aure za'ayi zumunci ba"

Hawayen ta share sannan ta mike ta fita
Tana waiwayen Annanin ta"

          Tana saka kafarta abakin kofar taji anyi karaf an riketa kokarin saka ihu take ta taga ya rufe mata baki yana me zare mata ido"

     Kinsan ina jiran ki kika shanyani anan wajen.......

Hannunta tasa ta zame nashi tace to me zaisa ka jirani bayan nasan hanya”

 Jinjina kansa yayi alamar zaki sani sannan ya saketa cikin sauri ya nufi part din Annanin"


                     *******

 Kallo Annanin ta bisu dashi, tun bayan da suka gaidata babu wannan ya sake cewa komai, Munirah ta zunbura baki tare da juya ma Sadiq baya shikuma Sadiq ya daura kafa daya kan daya yana danne wayarsa cikin hade rai sosai"

     Mamaki take har acikin ranta tasan Sadiq nason Munirah, Munirah Kuma tana nuna bata kaunar sa ko kadan daka yadda take da fuskanta zaka tabbatar da hakan"

  Sadiq ma Satan kallon Munirah ya fara yi ta gefen idon sa, yana mamakk tare da girmama kiyayyar da take masa, bakinta ya kallah wadda baya shiru kome aka gaya masa sai yabada amsa, musamman yanzun da take ganin sa kusa da ita, rashin kunyarta kara gaba take, yana cikin wannan tunanin yaji tace"

    Umma zaki barni na kwana biyu anan?

      Ajiyan zuciya Annanin tayi idan mijin ki ya amince me zai hana"

   Kallonsa tayi yana cigaba da dannan wayarsa yayin da yake girgiza ƙafarsa daga daura kan daya sannan ta maida hankalinta gurin Annanin tace"

   Kwana zanyi ni, mikewa tayi ta nufi dakin baccin Annanin 

     Kallo Annanin tabita dashi, Sadiq kuwa ko dagowa beyi ba, ganin haka Annanin ta katse shirin da fadin"

   Yaushe zata koma makaranta ne??

       Dagowa yayi ya kalli Annanin sannan ya sake kallon wayar yace"

   Wacece??

Dakuwa tamai tare da fadin uwarka ce, ai kasan mgnr da nake, aje wayar nan"

  Cikin yamutsa fuska ya aje wayar agefe yayin da Annanin tace ina jinka"

   Toh aini bangane wacce makarantar kike mgn ba"

 Makarantar duk da kasan tanayi shi nake nufi"

   Jimmmm yayi sannan yace"

  Bawani makarantar da zata koma Annanin, tariga tayi aure"

    A'a takunsa gamawa Sadiq hakuri zakayi ta karasa"

 Kara yamutsa fuska yayi nifah Annanin banso gaskiya ko waccen lokacin nagaya masu Abbanin bana ra'ayi"

  Amman kuwa Munirah tasan wannan ra'ayin naka zata sake tashin hankalin ka dan yariyar nason karatu sosai.......

 Hankalinta zata tasa dai banawa ba, nariga nasan halinta bata daga min hankali ni"

    Lumshe ido Annanin tayi tare da kawar da kanta agunsa, sosai yake bata haushi musamman bayan auren nan ya sake sabbin dabi'u"

     Zama sukayi kusan awa daya babu wadda yaiwa wani mgn shida Annanin, ko kallon gunsa bata kuma ba"

Kallon Agogo yayi yaga 11:00pm ta buga gashi Munirah bata fito ba, kallon Annanin yayi yai gyaran murya yace"

    Annanin anan zata kwana ne??

   Cikin lunshe ido tace duk yadda ka gani"

Mikewa yayi tsam ya shiga dakin, yayin da Munirah na ganin shi ta bude kofar toilet din ta shige da gudu”

Shima cikin gudu yabita yayin da ya daki kofar toilet din lokacin da take kokarin bugota

 Cikin sauri ya cafketa yayin da ya fi cikinta ya fito da ita yana fadin"

   Ke bakijin mgn ko?, Bazakiyi hankali bane wai!!! ????   

  Yana rike da ita tace ni da hankalina ba mahaukaciya bace ni, haka nake bazan canza ba wlh har in tsufa tukuf "

 Matseta yayi jikin bako yayin data shiga nishi yake fadin saikin bari dole Tamudiriccin 

Indai kina tare dani zaki bari kinayin wannan ne dan ki nuna baki sona nasani”

  Toh ance ba'ason mutum dole ne?

 Dole ne sai kin zauna dani dole daga hannun sa yayi ya dungure nononta daya yana cigaba da fadin"

  Idan ke baki sona wadda nan na kaunata dole zaki zauna sabo dasu"

Hannun tasa ta bege hannun sa yayin daya sake hade yatsunsa biyu ya dani dayan 

  Sake bigeshi tayi wlh Allah ban son ka????????
      Bakinsa taji cikin nata bayan ya mata mugun matsa sosai yake tsotse bakin nata na tsayon lokaci Sannan ya saketa yana maida Numfashi ya zauna bakin gadon Annanin tare da dafe kansa, da alama wani abu ke damun shi, cikin sauri Munirah ta fita falon sai dai tana ganin Annanin kunya ta kamata yayin da ta shiga share bakinta batare data sani ba, fargaba da tayi tai saurin cire hannunta sannan ta koma kusa da Annanin ta zauna tana wasa da yatsunta, cikin yanayin dake nuna tanajin kunya sosai"

 Ita kan ta Munirah mamakin rashin nutsuwa data kasa yi take ko fuskar Annanin ta kasa kallo abun da bata taba ba"

   Kallon kofa dakin Annanin take tayi, kusan baya minti goma Sadiq ya fito hannunsa cikin aljihu  idonshi cikin madubi batare daya kalle gefen su Annanin ba yace"

     Annanin Saida Safe"

   Wucewa yayi batare daya jira amsawarta ba domin batamin jarumta yayi wajen fitowar ba"

  Tabe baki Annanin tayi sannan ta kalli Munirah tace"

  Munira kuje"

    Batare data kalli idon Annanin take ba ta mike cikin sanyin jiki ta fita nan ma abakin kofar ta sameshi, tsawa tayi tana tafiya ahankali har yai mata nisa"

    Karkace hanyar tayi cikin rasa abun yi yayin data nemi guri ta zauna tana hangen Anass shida me gadi suna hira acan gefe"

       Shikuwa Sadiq Saida yahau matakalar part dinsu sannan ya waigo yaga ba Munirah

Hasken dake gidan yasashi hangenta can zaune cikin gudu gudu ya koma tare da zare mata ido yace”

    Wanni irin iskancin ne kuma wannan??

Idan baki tashibs saina nannaushe ki”

  Mikewa tayi tare da fashewa da kuka cikin bude murya dan haka yai saurin cewa"

      A'a karki tara min jama'a, jiba can, su Anass ya nuna mata tare da cugaba da cewa kafin hankalin su ya dawo nan kizo muje"

 Bubbuga kafa tafara ciki kuka me bada sauti take cewa Ni ina ruwana dasu"

Cikin sauri Sadiq ya waiga gurin su Anass sannan ya kalli kwanni part dake gidan kowanne wutan su kunne da alama basuyi bacci ba"

Hankalinsa ne ya tashi sosai canza harce yayi cikin Yaren su yace"

    Kinason su Enisilim su jiyoki ko, bazaki barin ba??

    Har yanzun kukan take yayin daya kara matsawa daf da ita cikin rarrashi yace"

   Shikenan ya isah ya isah yi shiru me kike nufi yanzun???, Idan gurin Annanin kike so muje in rakaki ki koma, da kitara min mutane gara ki koma can din amman zan nuna miki ni ba'amin iskancin"

   Ni bazani ba"

Kara kallon gidan yayi sannan yace bazaki ba?, toh muje gida ki gaya min mana, me kike so?

  Ni jigitada ta da ka cinka zaka gyara min"

 Kallonta yayi sannan yace shikenan naji, muje zan gyara miki"

   Tafiya ta fara da sauri harya riga shi isa saida ta jirashi ya bude sannan ta shige zama yayi afalon yana tunanin tare da hararan ta lokacin da take kokarin zuwa dakinta"

      Ajiyan zuciya yayi cikin sanyin jiki sosai, zuwa can munirah ta fito ta zazzage kallo jigidan gaban shi sannan ta mika mishi igiyan jigidan amsa yayi yana kallon idonta sannan yakai hancinsa ya shi shina ya lumshe ido tare da fadin yaya ake yi to?.........
https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
           29- 30

Typing….
Guda daya ya dauka ya duba ramin yayin daya saita ya zura shi ciki, jin abu yayi ya fadi kasa kasa, koda ya duba babu komai, kallon Munirah yayi sannan ya mika hannun sa yana fadin ai saiki wuce kiban guri ko…

   Bata bari ya rufe baki ba  ta wuce, yayin da yacigaba da zurawa ya tare kasan dan kar su zube"

     Kallon hanyar dakinta yayi sannan yace, idan ba gyara mata nayi ba bazata bar zancen wannan kwallayen ba, duk sadda taji yin iskancinta shi zata kira, taita zubar min da Mutunci a idon mutane ita ba wani abu bane wajen ta, dan haka dole na gyara mata kodan nakare mutuncina"

  Yi gaitayi har kusan biyu na dare ko rabi beyi ba, sosai kwallayen suka shiga bashi haushi, yayin da yana zurawa bacci na fizga shi, kusan 04:00an ya gama sannan ya hade ya kulle nan gurin ya kwanta ya shiga bacci saboda gajiya ko kira sallah bejiba, bacci yayi sosai, lokacin daya farka agogon hannun sa ya kalla tare da saurin zabura ya tashi zaune"

      Mikewa yayi ya nufi daki cikin gudu gudu yai wanka tare da sauri yin alwala bayan ya fito shiryawa yayi sannan yai sallah agurguje ya debi wayoyin sa ya fice bayan ya zauna  ya sake kallon agogo, tara saura yagani dan haka yaja tsaki sannan  yabar gidan aguje"

           Munirah ma bata fito da wuri ba sai da 11 tayi sannan ta fito bayan ta gyara dakin ta, ganin jigidan ta akasa yasa ta saki murmushi batare data shirya ba, zama tayi akasan ta dauka ta zubusu ajikinta afili tace da gaske Sadiq ne ya gyara min abuna?????????????

    Wata zuciyarta ce tace toh waye ya gyara idan ba shiba, dagawa tayi ta shishina sosai take kamshin shi koya ya taba mutum saika dade bakabar jin kamshin sa ba haka yake daman can dan haka yanxun ma kamshi biyu taji jikin jigidanta, amman meye dalilin sa gyara min?????

    Allah yasa bada wata manufa yayi ba, kodan bayya son in tara masa mutane dan nasan ba tsorona yake ba, wata zuciyar ce tace ko kuma ya fara son ki ba"

 Cikin sauri ta girgiza kanta tare da kawar da tunanin, tashi tayi ta gyara falon sannan ta wuce kitchen ta gyara tare da wanke 'yan kayan da suke batawa"

     Tagama kenan ta fito kitchen din taji ana konkwasa kofar, umarni ta bada yayin da Anasss ya bude kofar ya shigo cefane ne cike da ledoji bayan ya aje wannan ya sake fita ya kawo wasu, yana direwa tace"

     Anasss kana garin??

Ina nan ranki shi dade ya gida?

Lfy lau Anasss, sai kuma kaga inda Allah yai dani?

 Cikin dan karamin murmushi yace bangane ba Hajiya"

  Auren me gidan ka mana, an hadani da Allakakai an cuceni"

   Murmushi ya sakeyi tare da kokarin juyawa yana fadin"

  Hajiya kibi ahankali fah, me gidana hadadene, kuma jarumin namiji, idan yanzun baki san koshi waye ba nan gaba zaki sani, yana da dadin zama duk wani daure fuska nashi da kike gani kafin kisaba dashi ne"

   Biyo bayan Anass tayi tana fadin bar cemin hajiya, tunda daini ba Hajiya bace, indai ba gulma kekeji ba ai Munirah kake ce min, sannan naga kokai ai ba fara'a yake maka ba"

 Dariya yayi daidai lokacin da suka fito waje yace ai yanzun bakina bazai fadi wannan sunan ba saidai ince miki Hajiya Munirah sabo da kina matsayin matar me gida, ina girmama shi sosai saboda inajin dadin zama dashi, sannan kuma ni bana neman fara'ar shi idan Yana kautata min ni guna anwuce gurin"

    Tsaki taja tare da fadin wlh zan samu matsala dakai karka kara cewa min ni matarsa ce bazan taba zama matar sa ba"

Ai kin riga kin zama Madam, jiya ai ina kallon ku acan gurin kina mai shagwaba, abun mamaki naga me gidana yana rarrshin ki fah"

 Wuya yaga zan bashi ai wlh,mutane naso tara mishi, kuma dabe bini ahankali ba har burgima zan mashi ni ba matsalata bace"

 Dariya sosai Anasss yayi sannan yace gaskiya Hajiya bazan boye miki ba kun dace da megida"

Amman dai ka cuceni Anasss, wlh wlh nafi karfin shi, ni bana daure fuska amman shi idan ya kirne kamar an aiko masa da sakon mutuwar Ummansa, dawani munafikin gilas wadda ake sawa badan Allah ba"

 Dariya sosai Anass yayi sannan yace, amman dai bakisan wanka ba, ai wannan wankan da yake shi yake firgita 'yan mata, wlh karkiso kika inda yan mata suke mishi Yana share su"

 Amman dai sunyi asara, Ni banga abun so agun sa ba, sai ya dinga saka kananan kaya ya wani matse shigashi abu ba kadan ba kaya guda"

     Dariya Anasss ya sake yi sannan ya karasa sauka daga matakalar part din yana fadin dole zaki Sakko madam, lokacin zanyi kallo"

  Anass zo mana"

Dan tsayawa yayi daga nesa, yayin da Munirah take rike da kofar tace"

    Saurin me kake ka tsaya muyi hira mana"

Zaro ido Anasss yayi tare da fadin kina son Megida yasa adaureni kenan"

        Wucewa yayi yayin da Munirah ta koma dakimta yakinta na zuba kaikayi sosai take son tayi hira"

     Misalin ƙarfe 4 Munirah ta koma kitchen yunwa takeji bataci abincin rana ba kuma bata karya ba jira taita yi akawo amman shiru dan haka dole ta shiga kitchen"

     Sai yanzun ta gyara kayan cefanen kowanne ta ajeshi inda ya dace dashi sannan ta debi naman rago ta wanke ta zuba tukunya ta daura, saidata gama hadawa sanan ta koma daki tai wanka, duguwar riga daidai jikinta ta Sanya, bawani kwalla tayi ba, gashin ta daya kwanta gadon bayanta ta kamo ta raba gida biyu ta tubke sannan ta fesa turare ta fito, adaidai lokacin da kamshin ya cika hancin ta"

     Cikin sauri ta isa kitchen din budewa tayi tare da lumshe ido sannan ta sauke gefe, goran madara ta dauka tare da kofi daya sannan ta dawo ta debi rabin naman ta koma falon ta zauna"

     Hura rumon tayi sannan ta diba cikin cukali ta shanye sannan da dauki tsoka daya tasa abakin bayan ta taune ta kurbi madara me sanyi tana me lumshi ido"

       Haka taitayi harta kusan cinyewa tsoka biyu ta rage sannan ta rufe ta koma falon ta kwanta sai bacci"

    *******

Misalin 05:0pm Sadiqya shigo hannunsa cikin aljihu”

   Tunda ya shigo idonsa akan Munirah dake bacci, karosowa yayi kanta ya tsaya sosai yake kallonta yayin da yake dan murmushi na gefen baki, hannunsa ya ciro cikin aljihu sannan yasa hannun nasa yaja wandonsa sama tare da tsugunawa fuskan sa dauke da murmushi addu'a ya shiga karantawa ya tohfa mata sannan yasa hannunsa ya gyara mata silin gashin daya Sakko kumatunta sannan ya sunbaci dan karamin bakinta, maida kallon sa yayi kirjin ta kara fadada murmushin sa yayi sannan ya saita bakin sa ya hura su, hannun tasa ta share wajen yayin daya sake hade yatsun sa biyu ya danneta a nononta daya"

Cikin dafe gurin tashi zaune tana fadin meye haka??

   Hade ransa yayi sosai kamar beson mgn yace gaisuwa ce Madam"

 Cikin bacin rai tace ni banso karka kara"

    Saina kara, me kikq yi ne naji gidan yana wani irin kamshi me dadiiiii??

      Ni banyi komai ba"

A'a Hajiya naji kamshin abinci ai, mikewa yayi ya isa   ya taba kofin jinsa da sanyi yagane bata dade da ajewa ba dan haka ya dauka ya kurba sannan ya bude naman yasa cukalin yakai bakin sa, lumshe ido yayi be bude ba har saida ya cinye biyun data rage sannan ya bude idonsa ya nufi kitchen yana waiwayen Munirah"

      Bude tukunya yayi ya juye duk na ciki sannan ya dawo ya tsiyaye madar cikin kofi sannan ya dauka ya koma daf da ita ya zauna"

      Kallonta yayi ahankali yace"

Tamudiriccin, wannan irin dadi haka?,tunda na zubo abincin da kaina zoki bani abaki”

   Lumshe ido tayi Allah kauta"

Bazaki bani ba??

Dan Allah kizo ki bani, haka Aliya kemi da idan taga nakici bani take a baki"

Kawar dakai tayi, gara dakace Aliya, ni Kuma Munirah kaga sunan ba iri  daya  ba"

Lumshe Ido yayi sannan yace haka ne, amman dan Allah kidan ban abaki kona yaune kawai kinji Tamudiriccin”

Kafada ta make wlh bazan bayar ba saidai idan ka yadda in damula shi da yawuna irin na ranan nan daka min…….

Bebari ta rufe baki ba yace dako Nagode, oya matso”

   Cikin zaro ido tace sawa fah zanyi abakina in hade da miyauna"

En koma dame zaki hada ina so”

   Kallon gemon sa tayi cikin sanyin jiki ta deba ta zuba abaki

    Toka bude bakin"

A'a nafi son ki bude hakorana da harcen ki"

Nidai a'a, kabude bakin in zoba maka"

Shikenan gashi"

 Nufan makinsa tayi, inda take nufin tayi saitin bakin ta jefa masa, cikin sauri taga yayi wani irin dagowa ya cafki bakinta tare da kama kanta ya rike iya karfinsa da kansa ya tsotse tare da hadewa yana bada wani irin sautin numfashi tare da dan mgn yan sake tura tura harcen sa"

    Sosai hankalin Munirah ya tashi jin irin numfashin sa tare da irin kalamin ta acikin ranta tace wannan ai bashi da banbanci da iskancin, duk jikinta ya mutu wani irin yanayi ta shika wadda bata taɓa shiga ba amman duk da haka batabar kokarin kwatan kanta ba duk da cewa babu wani kwari ajikin ta"

  Kan cinyan sa ya zaunar da ita yanata abu daya ya kasa bari daga can ya cire bakin tare da daura goshin sa kan goshinta idon shi jawur yace"

   Tamudiriccin?, Kin fara sallah ne??

      Hahhunta tasa tana kokarin cire nasa daya danne kanta dashi saidai ta kasa kwatan kanta"

       Cikin shakakkiyar murya yace sai kin bani amsa zan sake ki"

    Ban gama ba"

Lumshe ido yayi tare da matse baki sannan yace”

Kwana nawa yake miki??

    Kawar da idonta tayi cikin turo baki tace wata uku da kwana 20"

       Dariya yayi har hakuransa suka bayyana sannan yace kice ke da daban ce acikin mata, banji mamaki ba, yanzun kwana nawa da kika fara"

    Kwana uku"

Wai!! kice akwai sauran lokaci kenan, zan nuna miki na iya lissafi, zanzo miki adaidai ranar da
Indai naga wani abu ajikin ki saidai in kaiki asibiti”

      Sakin fuskanta yayi tana fadin idan kuma ban gama ba lokacin fah?

Babu abun da ya daman”

    Cafdijam lallai, toh nidai a bari idan na gama in fada da kaina, toh wai ma haka ake aure??, Dan kawai ance ni matar ka ce sai kazo min bayan ban amince dakai ba"

  Baruwana da wannan ko kina so ko bakiso zan kusance ki, bari inyi miki da mayan baki ta yadda zakifi ganewa, annan gurin bana bukatar amincewar ki ko kina so ko baki so dole ne wannan"

  Wlh ba dole bane, karma kazo guna da aikata wannan wlh zan kashe ka da ruwan zafi ninace banso ka, banso ka, amman kowa baya ganewa????????????


      Dariya yayi harda sauti, sannan yace dan Allah ki tafasa ruwan dakau, ta yadda idan na tsomaki ajiki sai kinfi sati baki gane mutanen gidan ku......

   Cikin kuka tace yaushe zan bari ka rike ruwan bare ma har nabari ka tsonani ciki, an gaya maka ni wawiya ce??????????????????????????

      Baki da wani ruwa ai, ruwan naki yana jikina, gashinan ya fara dumi, kicigaba da tafarfasashi har ki kureni in juye miki, daga ranar zaki fara hankali"

    Oho maka kaika san wannan, in banda mugunta Mutun yace beso arabu dashi mana"

       Bawani baki so, bakin ki kadai ne kemin gaddama, amman komai naki ya amince dani illah wannan matsiwacin bakin naki da baya shiru, komai naki ina aika masa da sakona yake amsa batare da wani bata lokaci ba"


      Turo baki tayi nidai nace ban son ka"

 Naji ai, kicigaba da fadi har ki kureni inje Ingall in auro Hafsat"

       Bazaka burgine ba saika auri uwar Hafsat"

   Subuhanallahi ya fada cikin ransa sannan ya kurbi  madaren dake kofin yadda Munirah tayi haka yayi harya cinye sannan ya mike cikin gyatsa ya nufi dakin sa"

      Hararan shi tayi tare da zubowan hawaye sosai ranta ke mata zafi duk ta yadda aka billo masa sai ya nemi yadda yayi ya baka amsa wannan abun shi yafi komai kona mata rai dashi so, kuma hakan ke Kara tunzurata dashi sosai take son taga ta bakanta ransa"

             *******

Bayan ya fito wanka tunanin Munirah ne fal cikin ransa, murmushi yake aduk lokacin daya tonu wani zancensa da ita, zuwa can ya kirne fuska tare dajan tsaki”

     Afili yace ta fara raina ni yanzun ni take cewa in auri uwar Hafsat?, Cikin sauri ya lumshe ido tare da kara Jan tsaki, cikin sauri sauri ya shirya cikin jallabiya fara sol tare dayin nadin bozaye sannan ya feshe jikinsa da turare  ya fito"

  Inda yabarta anan ya sameta, tana ganin shi ta fara harare harare"

Sau daya ya kalleta ya dauke kansa ya nufi kofar yana kokarin budewa tace”

    Banson ka"

 Lumshe idon sa yayi tare da sakin kofar ya dawo ciki tare da fadin Kinga abun ki ko??

 Kawar da kanta tayi wanni abun??

 Wannan kallon  na kugun ki"

   Hade rai tayi cikin zunbura baki tace nagani"

  Lumshe ido yayi sannan ya bude idan har kina son abun ki kada ki Kara sawa"

  Jimmm tayi sabo dame??

  Kallonta yayi cikin ido yayin da yaga itama kallon nasa take yace"

 Saboda bazaki fasa halin ki ba, nima kuma bazan fasa nawa halin ba, kinga kenan za'a sake tsinketa"

     Cikin kwal kwal da ido tace ni duk wadda ya lalata min biyana zaiyi wlh"

    Himmm bazaki gane ba saikin maida ita jikin ki, karkiga nagyara wannan ki dauka kinfi karfinane ko kinci nasara akaina a'a Sam ba haka bane nagyara ne sabo da wani kamshin kayana da nakeji jikin kallo"

  Wani kallo Munirah tai masa me kama da harara sannan tai kasa da murya tace"

    Ni wlh Annanin ce ta saya min  kuma Dan insa ajikina kawai kuma sai wani yace karna saka jikina ko na mutum wai????????"

Jinjija kansa yayi sannan ya juya yana fadin idan kin maida ita lokacin zan tabbatar miki da jikin Kona waye, dan wallahi ko sunanta aka Kira sai gabanki ya fadi”

Kallonsa tayi sosai tare da faduwan gaba, hawaye ne ya sakko kan kumatunta yayin da tai saurin sa hannu ta share, shikuwa Sadiq cikin sauri ya juya yana kokarin bude kofar yaji saukan jifa agadon bayan shi, jimmm yayi sannan ya juyo saukan wani yaji afuskansa  cikin tarin mamaki ya harde hannun sa akirjinsa duk biyun yana kallon yadda tayi fiki fiki da idonta, kokarin gudu take cikin tafiya da baya da baya dan haka ya dauke kansa ya mayar kan abun datai jifan dashi"

 Ganin filon kujera ne yayi dan murmushi tare da fadin"

 Allah ya soki bada wani abu me nauyi kikayi jifan ba, tsaya basai kin gudu ba"

    Tsayawa tayi har yanzun batabar hashare hawaye ba, ahankali ya karasa gabanta ya tsaya yana kallon ta sosai cikin ido"

     Tun tama binsa da ido ta tai saurin sauke kanta kasa sannan yace"

  Wannan yazama na farko kuma na karshe karki sake jifana"

       Zuburo bakinta gaba tayi tare da kawar da kanta"

Shikuwa Sadiq cikin Kara tsare gida yace yanzun abun da nake so kizo ki goge min inda jifanki ya sauka kona miki duka tsiya wlh"

    Dan zaro ido tayi yayin da takeji acikin ranta zai iya kuma Dan ba mutunci garai ba"

  Kizo ki goge min nace?

 Ni tsayona bazai kai ba ai

Oho tunda hannun ki yakai kika iya jifana dole hannun ki yakai ki share min kuma"

  Sanin da tayi bata iya guje masa Dan  yana daf da ita, idan kuma tace bazata yi ba yana iya mata wani iskancin dan haka tace toh ka matso nan saina hau kan kujerar"

 Babu kujirar da zakihau malama lokacin da zaki jefeni  kinhau sama ne?

  Jimmmm tayi sannan tace tace ni toh tsayona bazai kai ba"

   Tsalle zakiyi?

 Cikin sauri ta kalli kayan dake jikinta sannan ta kallesa yadda ya tsareta da ido yana wani irin sauke numfashi tsindan kanta tayi da fadin toh ka juyo bayan"

    Idon shi akan kirjinta yace afuska ne ai"

    Ni abaya ne nafara ai"

Har yanzun idonsa akan kirjinta harcen sa akan lefen sa na kasa yace na yafe na bayan…….

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
            Page31- 32

JImm tayi cikin rasa abun yi gashi kayan jikinta ya matseta sosai kuma ance tayi tsalle sabo da zallinci yai masa yawa”

    Katseta yayi da fadin"

Idan bazaki share min ba zan dauki mataki nagaba”

A'a toh ka durkusa man"

Bazan durkusa ba ke nake saurare yanzun"

Sake kallon tsayinsa tayi sosai ya kire mata ahankali ta dan matsa gavan shi ta mika hannun ta tare da danyin dage kadan ta yadda kirjinta ya goge saman cikin sa batare data kula ba tasa hannunta ta ta danja rawanin sa daya Dan zame kasa ta goge fuskar tasa dashi yayin da yayi saurin sakin ajiyan zuciya"

Kokarin sauke hannunta take taji ya rungumeta Kam ajikin sa"

  Ni ka sakan badai na goge maka ba?

  Wani irin numfashi ya sauke tare da Kara kankameta sosai ta lafe ajikinsa duk da kokarin kwace kanta da take yi"

    Ahankali ya fara sunsunan kirjinta yana rike da ita yadda babu wani abu da zata iya yi cikin dibara ya maida hannun sa bayanta tare da bude zip din rigar ahankali, batare data Ankara ba taga rigar nashirin faduwa"

Duk da riketa da take be hanashi finciketa ba yai wurgi da ita kan kujera sannan ya saurin maida hannun sa kan hannun bra dinta yana kokarin finciketa"

      Wayyo Allah na nashiga uku, bacewa kayi na share maka ba kuma nashare ai toh, meye kuma kake nema ajikina??????

   Bece mata komai ba illah wani mayan kallo da yake binta dashi tare da neman hanyar da zaibi ya balle bra din"

     Dafe take da kirjinta duk irin Jan hannun bra din da yake yarasa ta yadda zai rabata da ita"

 Ahankali cikin shakarkiyar murya yace Tamuddirincin, nuna min yadda zancire karna lalata miki"

  Cikaba tayi da kokarin kwatan kanta nika rabodani banso"

Ni inaso Tamuddirincin Yaya zakiyi dani??

 Wlh banso banso kabari kana konamin rai zuciyata zata fashe wlh????????????

Kansa ya hada danata yana rike da hannun bra din har yanzun tare da sauke wani irin numfashi, bakomai ta fashe zanso hakan ai kinga saina samu kofar shiga cikinta, duba, kinaji ko kanwata, kitsaya kinji dan kadan zan taba, bada yawa ba”

Turesa ta sakeyi iya karfin ta yayin da take masa kallon mara girma wadda yake da zubu mayu, jinsa tayi cikin shakarkiyar murya Yana cewa"

Tamuddirincin, kalleni kinji"

Hankali tallei idonshi jawur ya kafeta dasu, nace miki dan kadan zantaba haba mana kanwata nuna min yadda zan cire rigar nonon kar in lalata ta”

 Tsaki taja tare da hankada shi, saidai yariga ya riketa da kyau dan haka yai murmushi tare da saka hannun sa biyu cikin gwada karfi ya rabata da bra din ta yadda har Saida taji zafi"

    Duk da kokarin hankadeshi da take Saida yakai bakinsha wajen cikin kwarewa yashiga sarrafa su day bayan daya kamar jaririn daya jima yanajin yunwa"

 Kuka Munirah keyi tare da ture kansa saidai takasa rabashi da jikinta domin ya rike kafadunta dakau numfashi yake sosai tun yanayi ahankali har yafarayin sa da dan karfi yayin da hakan ke Kara daga hankalin Munirah  haushin shi fal cikin zuciyarta   bayan wani tsayon lokaci ya saki kirjinta cikin sauri ya maida bakinsa cikin nata yana wani irin gurnani tare da sakin kafadarta ya kama kugunta tare da kankameta lokaci daya"

    Sakin bakin yayi tare da rungume ta sosai yana maida numfashi"

    Allah ya isah"

Runtse idonsa yayi domin awannan lokacin bashi iya mgn, jinta tayi ya sausauta mata rikon ta kwace kanta tana me rufe kirjinta da hannunta dan daga ita sai siket"

     Yana me binta da ido yake warware rawanin sa daya zame zuwa wuyan sa ya bude ya jefa mata"

  Batai musuba ta amasa ta rufe kirjin nata hankali ta sake furta Allah ya isah????

        Lumshe idonsa yayi cikin kawar da kansa tare da hade fuska ya lashe bakin sa yace, karki sake cemin Allah ya isa Tamuddirincin indai ba kinason ranki ya baci ba,  yaushe nafara wasa dake dahar zaki dinga cemin Allah ya isah?

   Hawaye ne yake zibomata yayin da bakinta yake azunbure Kuma batabar masa kallon harara ba"

  Hannunsa yasa cikin aljihun  jallaniyar sa  tare dafara takawa har yaxo saitin ta cikin kallon gefen ido yace kinata wani mimi da baki dan an dan taba ki kadan, idan abun be miki ba kizo ki rama mana, kinashi ina dashi kirama mana, nidai nasan ke ishahiya ce nima Kuma ishashe ne, kuma wannan rigar karna kuma ganinta ajikin ki idan ba hakaba wlh duk saina lalatasu 

Bayan sa tabi da kallo daman yana mgnr yana tafiya ne dan haka tabishi da harara harya kule, hawayene suka zobo mata"

   Cikin zuban hawaye ta wuce daki, jin da tayi kamshin sa nata bibiyar ta ta fisge Rawanin sa dake daure akirjinta tai wurgi dashi  tare da furta Allah ya isah"

Wanka tayi ta canza kaya ko mai kasa shafawa tayi ta fada gado, rufda ciki tayi ta shiga raira matsanan cin kuka"

     Shima Sadiq wanka ya sake sannan ya wuce masallaci"

      Waahegari

Ganin har yagama shiryawa bejiyo motsin Munirah ba ya tabbatar masa da bata tashi ba ne, dan haka daya fito ya nufi dakin”

    Ganinta kwance kife da cikinta yasa shi binta da kallo harya karasa gaban kadon"

Gilass dinsa ya gyara sannan ya sa hannun sa duk biyun cikin aljihu tare da Nan dukawa yana leken fuskanta"

Hawaye ya gani ya jika zanin gadon data sa kanta akai ahankali ya hadiyi yawo sannan yace lfy kuwa?

      Ni lfy ta lau"

 Lumshe ido yayi sannan ya juya batare daya sake cewa komai ba"

     Itako Munirah bayan taji fitansa hannu tasa ta share hawayen yayin da wani ya sake zubowa, kamar daga sama taga ya sake turo kofar ya shigo, bece mata komai ba illah kallo yabita dashi na tsayon lokaci"

Cikin sauri ta maida kanta dayan gefen tare da turo Baki”

    Idan kinga dama ki tashi kije Annanin na kirah

   Lumshe ido tayi Saboda wani irin sanyi dataji cikin ranta amman saita tsinci kanta da fadin"

To
Wace Annanin taka ko tawa?

      Da saurin sa ya kalleta suka hada ido wani irin dugon tsaki yaja sannan ya juya ya fita batare dayace komai ba"

   Tashi tayi zaune tana mejin zuciyarta ta Dan mata sanyi domin da alama da baccin rai ya fita"


     Cikin sauri sauri ta Kara gyara jikinta domin yamma tariga da tayi sosai, lafaya ta nada sannan ta fito ta nufi part din Ummi kamar yadda suke Kiran mahaifiyar su Sadiq din dashi"

      Cikin fara'a ta tareta saidai lokaci daya ta hade ranta ganin idon Munirah akunbure tace"

  Yaya haka ido duk yai kodai kodai"

 Sunkuyar dakai tayi cikin wasa da yatsunta tace yace kina kirana ne wai"

   Kallo ta kare mata sannan ta lumshe ido tare da mikewa ta koma daikinta sannan takira wayar Sadiq"

        Sadiq Yaya aka yi??

 Babu komai Annanin"

 Babu komai?, Munirah tazo tace wai kace Ina kiranta?

      Eh haka nace"

Jimmmm tayi sannan tace inajin ka"

         Shima jimmmm yayi cikin rasa abun cewa zuwa can yace, kuka take fah duk ta daman"

  Hmmm duk ta dame ka ko?, Sadiq inace dai kana sonta?

 Annanin banso, kibar nanata wannan mgnr"

      Tafi can dallah, toh kaga bazance mata tatafas ba, Ina dakina tana falo koda na barota ma kukan take, ni babu ruwana da shirmen ku katse kiran tayi tare data jira abun da zaice ba sannan ta shiga kwalawa Munirah Kira"

   Amsawa tayi a hankali ba jimawa ta shigo hannunta ta bude mata ta shiga ta rungumeta tare da sunbatan goshinta sannan tace"

    Da alama wani abu na damun ki, meyeshi meye shi fadi in taimaka miki?

  Nan danan kullah suka taro cikin idonta duk da cewa tai kasa da kanta be hana hajiya Fatima ganin su ba cikin kasa da murya tace mgn fa nake Munirah"

  Muryan ta can kasa tace Ummi da gaske Zaki taimakan?

Sosai kuwa idan har Ina da iko insha Allahu zan miki maganin shi, karashe zancen tayi da faduwar gaba domin tsoron kar Munirah tanemi rabowa da Sadiq din bayan tasan shikuma Sadiq din yana mutuwar sonta, sonda yake mata yasashi yazabi zama da ita duk da yasan cewa bata kaunar shi kenan zai zauna da ita ko bazai samu farin ciki ba, ajiyan zuciya tayi sannan tace gaya min Ina jin ki??

  Ummi nifa Amukarnin ne???? 

 Sadiq kenan inajin ki meya faru?

 Kasa ta karayi da kanta sannan tace natsaneshi, banson ganin shi aduniyan nan, ni da ace shine ya mutu ba Amukarnin Sagir ba????


     Wani irin zafi Hajiyfff Fatima taji cikin ranta sosai taji kalaman Munirah sun mata Muni akan Sadiq ada ji take ana fadin Munirah ta tsani Sadiq sai gashi yau ta fada muraran gabanta, sosai taji ranta ya bacci daker da iya hadewa yawo taji Dan sanyi cikin ranta sannan tace"

    Munirah kin tsani Sadiq har haka?????

       Wlh Ummi yamafi haka, ni tsanarsa azuciyata take bana iya kwatantawa da bakina"

Subuhanallahi Hajiya Fatima ta sake fada cikin ranta sannan tabi Munirah da kallo tana lissafin shekarunta idan dai ta lissafa daidai yanzun Munirah ta wuce 18 years kenan tasan inda yake mata ciwo, kallon Munirah taitayi harna tsayon wani lokaci sannan tace?

      Munirah in tambaye ki mana??

  Kaita daga alamar eh"

Wai wacece mahaifiyar Sadiq ne??

  Dagowa tayi suka hada Ido Hajiya Fatima sannan tai saurin maida kanta kasa ahankali tace kece"

 Dago idon ki ki kalleni, ashe kinsan nice amman kika iya bude bakin ki gabana kina cewa daman shi ya mutu??, Munirah kina da hankali kuwa??

  Turo Baki tayi tare da zubar da hawaye tana fadin"

Nima ai 'yarki ce Umma, idan ban gaya miki ba wa zan gayamawa Enisilim ba saurarona zaiyi ba, hakama Annanin kowa ya maidani mahaukaciya  ba wadda yake kula damuwata mutum daya suka damu dashi shine zai bata rai kaga hankalin kowa ya tashi agidan nan abo me kau da mara kau yayi ba'a damuwa bare ma amishi fada???? 

   Ikon Allah???? wa kenan Munirah"

Cikin kawar dakai tace shi mana"

 Hmmmm???????? toh waye yake lallabashi a tunanin ki??

Kowa duk gidan nan da Can Ingall ma, ni kadai ce ban damu dashi ba shiyasa ya tsanan ai????

    Sosai takaici ya kama Hajiya Fatima zuciya ke taso mata ji take kamar ta make bakin Munirah saidai da ta tuna irin son da Sadiq ke mata sai taji takasa yim hakan Amman tabbas ta tsana wannan auren sosai da sosai cikin dakewa da kawaici irin da manyan iyaye tace toh yanzun me kike so?

      Kasa tayi ta kanta ahankali can kasa kasa tace ni a rabani dashi"

  Cikin ido Hajiya Fatima ke kallonta me kika ce?

   Kasa maimaitawa tayi dan haka Hajiya Fatima tace ki maimaita mana, ai kin fadi kalmar datafi wannan ma zafi gabana bakiji kunyan idona ba sabo dake Baki da kunya, ba Ina goyon bayan Sadiq bane Amman wasu kalaman naki sunyi tsauri ki furtamin su Munirah"

Kuka Munirah ta fara tare da kife kanta kan cinyanta Hajiya Fatima, ture kanta tayi tabar dikin tsayon lokaci sannan Munirah ta dago idonta jawur toilet ta shiga ta wanke fukanta sannan ta fito tana gyara mayafinta ta fice"

 Afalo ta Samu Hajiya Fatima cikin yanayin tagumi cikin siririyar muryarta ahankali tace Umma natafi"

Zonan, dawo ai bamu gama ba"

 Jimmm tayi sannan ta zagayo ta zauna akasa  tace"

Kallo Hajiya Fatima ta kare mata sannan tace kinsan abun da nake so dake??

Kai Munirah ta daga tare da girgizawa alamar a'a"

Inason nasan wai shin meye musabbabin kiyayar Nan ne tsakanin ki da Sadiq

          Wasa da hannu ta fara tare da fadada tunaninta har Hajiya Fatima tagaji da jira tace"

  Ki bude Baki kimin mgn idan babu daman ai auren babu dole sai araba amman fa sai kin gaya min dalili"

   Mutso mutso take da Baki tagaza furta komai har tsayon wani lokaci dan haka Hajiyar tace shikenan daga yau karki kuma tako min nan part dina bare har kimin mgn, tunda ke bakijin mgn, gaki ga Sadiq dinnan ku karata"

 Dagowa tayi ta kalli Hajiyan sannan ta maida kanta kasa tare da share hawaye, ganin tsayon lokaci batai mata mgn ba yasata mike jikinta babu kwari tabar part din"

Sanin datayi bata tambayi Sadiq din ba ya hanata zuwa part din su, part din su Lubbunah ta wuce har yanzun bata da walwala"

               *********

Munirah kece da wannan lokacin?

Eh Mammah daga gun Umma nake”

  Cikin murmushi tace yayi kau Ina Sadiq din ba yana lafiya?

 Kincewa komai tayi tana kokarin zama kusa da lubbunah yayin da lubbunah tace bakiji ana tambayan ki lafiyan Amukarnin ne?

   Harara ta kannara mata tare dajan tsaki sannan tamaida hankalinta kan Mammah tana me fadin, Mammah kwana biyu Sayyid ana kawoshi kuwa"

 Yajima bezoba ko, uwar ma rabonta danan tun biki bata dawo ba mikewa Mammah tayi tana cewa lubbunah zobowa Munirah abinci"

Kashhhh Annanin kijifah kikace wai nazobo mata abinci???? ita bazata iya zuwa ta zuba ba"

 Batare da Mammah ta juyo ba tace duk yadda kukayi duk daya ne sannan ta kule daki"

       Cikin zabga harara Munirah tace kenan bankai kizubo min abincin ba?

    Waigowa Munirah tayi takalli yadda Munirah ke hararanta tace"

   Eh baki kai in zobo miki ba, idan kinajin ci kije ki zubo"

 Banci????

Ya kara auki kada Allah yasa kici”

 Sosai Munirah taji haushi domin ta tsana tama mutum abu Dan yaji haushi taga beji haushin ba cikin harara ta warware lafayanta sannan ta kwanta kan kujera tayi rufda ciki dare da dage kafarta duk biyun baya tana wasa dashi take fadin maruwaci beji dadin hali ba"

Lumshe ido lubbunah tayi sannan tacigaba da karatun littafin dake hannunta, inda zuwa can ta sake jiyo muryan Munirah na fadin Rijiya tabada ruwa goga ta hana”

 Lumshe ido Lubbunah ta sake karo na biyu sannan tace Dawa kike?

 Wani irin kallo Munirah ta mata sannan tace , me?

Mgnr da kike nace dawa kike??

   Cikin kawar dakai tace oho halan kunnen kine yaji miki kamar anyin mgn"

     Tsaki Lubbunah tajah tare da maida hankalin kan takardunta da ki maimaita mana"

Inda nayi mgn babu abun da zai Hanna ni ba fada nan banjin tsoron kato bare ma katuwa"

Cikin fushi Lubbunah ta mike tare damawa Munirah wanni irin kallo dake nuna tanajin zafinta sosai, bakinta take son duka saidai Kuma tana tsoron Amukarnin Sadiq sosai dan haka tayi kwafa tare da nufar dakin Mubarak"

         Shima rubuce rubuce ta sameshi yanayi sosai ya maida hankalin sa harta isa gabansa be daugo kansa ba ahaka ya amsa sannun da tai masa sannan yace Yaya akayi?

 Kaga dai Munirah ko??

 Dagowa yayi da sauri Ina kikaga Munirah??

Gatacan afalo, da neman rigima ta shigo aiki nake Amman sai rashin kunya take min"

 Lumshe ido yayi ahankali sannan yace, kinsan me??

Ahankali tace a'a

Ki kwashe kayanki ki koma dakin ki rabo da ita afalon

 Amukarnin nafijin dadin aikina falo Kuma agurin ta same ni ba, idan nakoma daki kenan tafi karfina"

     Kansa ya shafa sannan ya ture takardun tare da mikewa tsaye"

Tare suka fito da Mubarak yayin da Munirah ta gaidasa , amsawa yayi fuska daure sannan yace”

 Ina mijin ki"

 Kawar dakai tayi can gefe bansan inda yake ba"

Kureta yayi da ido sannan yace har yanzun bakiyi hankalin ba kenan"

 Motsa Baki tayi saidai tagaza furta komai kara matsowa yayi gabanta yayin datai saurin zabura"

Cikin daga Murya yace Ina mijin ki nace?

  Cikin sauri tace ya dawo fah ya Kuma fita"

  Kallon bakinta yayi sannan yace meyasa Baki da kunya ne wai ke?

 Ina dashi fah"

Meya hadaki da Lubbunah ?

Kallon Lubbunah tayi cikin zaro ni Mena mata yanzun fah nashigo????????

   Ki rufe min Baki munafukar yariya kawai, bari kiji na gaya miki idan Baki shiga hankalin kiba zan miki matsiyacin duka babu ruwana da auren ki dan ubanki, Lubbunah sa'arki ce??

 Cikin sauri ta girgiza kai"

 Oya bata hakuri toh"

 Daker da motsa lefenta tace kiyi hakuri"

    Hararan Munirah yayi sannan ya juya ya koma dakin sa yayin da Lubbunah ma tacigaba da aikinta Munirah ko kuka tasa kasa kasa tare da share hawaye"


      Tsayon lokaci tana share hawaye zuwa  can ta mike nu nufi dakin Mama tana me share hawaye bata samu Mama adakin ba dan haka ta nufi toilet tai dauro alwalar magariba da ake Kira yanzun nan bayan tayi sallah ta mike tana Shirin fita Mama ta shigo"

   Munirah kinyi sallah??

Eh Mama zan koma gurin Umma”

Murmushi ne ya bayyana afuskar Mama tana fadin yayi kau Munirah, kin fara hankali, kigaida Sadiq kinji”

 Batare data amsa ba ta wuce Mama itako Mama bayanta tabi da kallo  harta kule"

  Munirah kuwa tana zuwa kofar da zata sadata da falon ta tsaya tana leken Lubbunah, hangota tayi tana Sallah jimmm tayi cikin nazare zuwa can ta fara tattare mayafinta tare da sake lekawa adaidai lokacin da Lubbunah kesa goshinta akasa  da gudu ta fito yayin data tsuguna ta tafara dumawa Lubbunah doka agadon bayanta da hannu biyu biyu har sau uku sannan tayi waje cikin mugun gudu"

Lubbuna kuwa gantsarewa tayi cikin yanayin dake Nuna taji zafi saidai bata tsaida sallar ba, Munirah kuwa uban gudu takeci domin tasan Lubbunah bazata taba yadda ba tunaninta tana bayanta"

     Sadiq daya dawo masallaci yana kokarin shiga yaga ta wuce aguje, waigawa yayi ya kalli inda ta babu kowa sannan ya kalli inda tabi da wuce ciki girgiza kai yayi cikin takaici acikin ransa yace yanzun inda da Baki na taho ba???? yariya kamar wata mahaukaciya gilas dinsa ya gyara sannan ya nufi ciki dan da Annanin ya sameta saune tanata maida numfashi yayin da Annanin ta dauke kanta daga gareta cikin yanayin dake Nuna tana mushi da Munirah yayin da Munirah ke satan kallonta"

  Zama yayi yana kalo din su inda ya maida hankalina kan Annanin tare da mata sannu da gida"

 Daker ta amsa tare da dauke kanta yayin da falon yayi tsit illah Munirah daketa raba ido, Umma kuwa kallon Munirah take sannan ta kalli Sadiq acikin ranta tace tsoron nakejin yadda Munirah take kin Sadiq kartazo ta aikata wani mugun abun akansa, dole in nemi mafita"

      Kafa daya kan daya Sadiq ya daura yayin daya fara dannan wayarsa har yanzun  ta gefen idonsa kawai yake iya kallon Munirah"

Be Ankara ba sai ganin Lubbuna yayi tsakiyar falon rike da wata zabgegeyar dorina wadda babu wadda besanta ba agidan"

   Duka tafara kaiwa Munirah sosai iya karfinta yayin da Munirah ta kwakume Umma tana fadin wayyo Umma kindai kanta ko"

 Hannu Hajia Fatima tasa tana kare dukan da Lubbuna ke kawowa Munirah tana fadin Lubbuna menene haka?, Bari bari mana Lubbunah, idon Lubbuna rufe kai duka kawai take yayin da Munirah Kara shiga jikin Hajia Fatima tana fadin"

Allah ya isah tsinanna matsiyaciya kawai"

  Ganin Annanin tayi nasarar kwace bulalar yasa Lubbunah kai mata duka abaki Amman duk da haka Munirah batabar mgnr ba cikin daga murya take fadin Allah ya isa macuciya wacce tai kwantai babu mijin aure"

 Danbene yasakey kaure yayin da Hajia Fatima ta kasa rabawa cikin sauri ta kallo inda Sadiq ke zaune har yanzun yana Nan yadda yake saidai wannan lokacin ya cire gilashin sosai idonsa yai jawur kamar garwashi da Alama ransa bace yake sosai"

Cikin hade Fuska Annanin tace bazaka taso ka rabasu ba??

  Kawar da kansa yayi tare da motsa bakin sa kadan"

  Banji ba?, Annanin ta fada cikin yaren buzancin"

Shima cikin yaren yace kibarsu suyi nace"

Baka ganin tafi karfinta ka tashi ka rabasu mana"

   Yawu ya hadiye daker tare da wani irin faduwan gaba daya samesa tun lokacin da Lubbunah ta zubawa Munirah bulala nafarko har yanzun gavansa faduwa yake be daina ba"

 Ganin bashi da Niyar tashi Annanin tayi kansu cikin sauri adaidai lokacin da Lubbunah ta turmushi Munirah akasa tana duka......

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
         Page  33- 34

Typing
Ganin yadda suka kicime da danbe yasa Hajiya Fatima saurin daukan bulalar da amshe hannun Lubbunah tayi kansu, iya karfinta ta dage ta zuba masu ita babu shiri suka saki juna yayin da Munirah ke kundumawa Lubbunah zagi har yanzun bakinta radau ga hawaye afuskanta dagani kasan taci wuya”

 Manya manyan zagi take yi wani irin kallo Sadiq ke masu ta gefen Ido yayin da Lubbunah ke fadin"

Ummah kinajinta dai ko ?

 Dakuwa Haniya Fatima tai mata cikin fada tace Ashe Baki da hankali har haka Lubbunah, ???? metamiki Zaki kamata da irin wannan dukan kamar kin samu jakah"

Kuka Lubbunah ta fara tare da share hawaye sannan tace, Ummah ni ta isheni arabani da ita, babuni babu ita, niba sa'arta bace, ko Aliya na girmeta bare wannan yariyar, wlh idan batabar shiga harkata ba sainaji mata ciwo, niba tsararta bace"

   Dan Allah idan kika kamani ki kasheni karki barni darai, idan kin barni darai Baki cika Lubbunah ba, munafuka kawai kanwar azzalumai"

    Jimmmm Lubbunah tayi hakama Hajia Fatima dake kallon bakin Munirah yadda take cikin citsiwa da rashin kunya, sosai takejin kin Munirah na dada kwanciya cikin zuciyarta"

   Toh suwaye azzalumai din cewan Lubbunah dake Kara matsowa?

    Duk waddanda zuciyarki ta raya miki dasu nake, tsoronki zanji wai, ai tunda banji tsoron kato ba bazanji tsoron katuwa ba"

    Sosai rashin kunyan Munirah kecin ran Lubbunah saidai Annanin tana tsakiyar su dan haka Lubbunah ta juya ta kalli Sadiq tace"

    Amukarnin kanajin ta ko??

       Wani irin kallo yai mata da yasa 'ya'yan cikin ta kadawa, babu shiri ta juya tabar dakin"

   Itako Munirah karfin kukanta ta Kara ita kadai tasan wuyar da Lubbunah ta bata"

  Hajia Fatima ko kallon Sadiq tayi sannan tace kai Kuma yayi maka kau"

Kawar da fuska ya sake yi, yayin da mahaifiyar tasa ta tabe Baki tare da juyawa gun Munirah tace"

Ke Kuma ki rufe mum baki ai Lubbunah ce maganin ki, tunda kina da baki, ita Kuma tana da karfi, kicigaba ke zakisha wahala”

Kai Munirah ta hada da guiwa tana kuka, ahaka Alhaji Mustapha ya shigo ya sameta bayan ya zauna Sadiq ya gaidashi sannan ya kalli inda Munirah ke zaune yace"

 A'a Muneerah ya da kuka kukam?, Meya faru ?, kallon sa ya maida gun Hajiya Fatima yace"

Me aka mata??

Ita da Lubbunah ne, fadane sukayi harda danbe”

Ashsha abu be dadi ba, Muneerah mene ya hada ku??

  Kuka kawai take ta kasa mgn ganin haka yace"

Shikenan ya Isa haka kinji ko?, Zanga Lubbunah  inji dalili"

   Lafawa tayi da kukan yayin da Sadiq da mahaifinsa suka shiga tattaunawa sama sama daga can ya mike yai sallama yana kokarin fita Alhaji Mustapha yace"

   Zo Sadiq"

Dawowa yayi ya tsaya yana jiran ji daga mahaifin nasa"

  Ina zakaji kabar iyalin ka??

Kansa yadan sosa tare da fadin”

 Abbanin bamu taho tareba ai"

    Lumshe ido Alhaji Mustapha yayi sannan yace"

 Ke Munirah tashi kuje, dare yayi, ya kamata ace kina dakin ki yanzun"

Babu musu ta mike tare da gyara mayafinta tana cigaba da share hawaye sannan ta wuce gaba Sadiq yabita abaya hannunsa cikin aljihu kamar yadda ya saba”

Alhaji Mustapha binsu yayi da kallo sannan yai murmushi, hango Sadiq yayi ya tsaya cikin binsa da kallo yace Yaya dai??

 Kai Sadiq ya shafa sannan yace Abbanin wai takalminta ta baro part din su Mubarak"

Goshi Alhaji Mustapha ya dafe sannan ya shiga Kiran Hajiya Fatima tana amsawa yace ki kawowa Munirah takalmi da sauri"

    Takalmi aka bata saidai dagani kasan ba nata bane haka suka jero har yanzun tana sharar hawaye"

      Ko kallon inda take baiba har suka isah kowa ya nufi dakinsa, sosai Munirah taji haushin sa, koda baya gurin harare harare kawai take "

    Sadiq kuwa bayan ya isa daki cikin fushi ya watsa wayoyinsa kan gadon, tare da kama kugunsa da hannun sa biyu zuwa can yasa daya hannun sa cikin gashin kansa tare da yamutsawa, har yanzun idonsa jawur yake babu abun da idonsa ke hasko masa sai irin jibgar da Lubbunah taiwa Munirah, bayan ya dauki kusan awa daya yana abu daya sannan ya nufi toilet, wanka yake Amman idonsa bebar hasko masa ba, bayan ya fitoma hakance ta kasance, sosai yake fesar da iska bakinsa dan wani irin zafi yakeji akirjin sa"

    Hakama bayan ya kwanta bacci ne yaki daukan shi haka yaita mutsu mutsu agadon, zuwa can ya mike ya zauna bakin gadon tare da jan tsaki afili yace"

   Wannan ma ai raini ne da rashin kunya yanzun Kuma nakamata da duka ace me?, Tsaki yaja sannan yai shiru na wani tsayon lokaci zuwa can Kuma yayi wani adan murmushi tare da ajiyan zuciya"


     Munirah kuwa gado ta fada, yau batajin zata iya wanka sabo da irin tsamin da jikinta yai mata, kafarta dake mata zafi saboda gudun data yi Babu takalmi, bata dade da kwanciya ba tafara rawar sanyi kankace me zazzabi me zafi ya rufe ta"

  Rawan sanyi kawai take hakorinta na haduwa yana bada sauti Saboda tsabar sanyin da takeji gaba daya ta cure guri daya"

         Sadiq kuwa gaba daya ya kasa kwanciya sannan ya kasa goge dukan da Lubbunah taiwa Munirah gabansa, acikin idon sa, dan haka ya nemi guri kawai ya zauna tare da daura kafarsa daya kan daya yana girgiza ta sama lokaci bayan lokaci yana saka hannunsa ya yamutsa gashin kansa tare da ajiyan zuciya"

    Wata zuciyar na umartansa dayaje ya dubata yayin da dayar ta hanesa duba da yadda yanzun bata shakkarsa fiye da da, sannan baya son tama fahimci beso dukan da aka mata ba, komawa yayi ya kwanta jikin kujerar tare da lumshe ido har yanzun idonsa jawur"

       Bebude idon ba harna tsayon wani lokacin zuwa can yaji Karan wayar sa"

 Tsaki yaja tare da gyara kwanciyarsa sosai yana Fadi cikin ransa waye zai dameni da daddarwn Nan"

  Misalin karfe 1:39am yaji zaman ya isheshi Dan haka ya nufi gadon harya kwanta ya dauko wayarsa yana dubawa"

 Kira ya gani daga Annanin sa har 10 nan danan gabansa ya fadi, agogo ya kallah lokacin datai Kiran daya saura, cikin sauri yabi Kiran kamar jira take tai saurin kamawa tana fadin"

   Sadiq kana Ina ne??

   Ina gida Annanin lafiya kuwa??

      Ina Munirah??

 Jimmmm yadanyi sannan yace tana dakin ta.....

 Jeka dubata takirani bata da lafiya"

 Amsawa yayi kamar beso sannan ya kashe wayar ya mike lokaci guda"

  Cikin sauri ya ringa takawa da wayarsa rike ahannun sa, ahankali ya tura kofar ya shiga, tsayawa yayi tsakiyar dakin Yana kallon yadda take rawar sanyi cikin bargo take ta rufe har kanta Amman rawa kawai jikinta keyi tare da kadawan hakoranta"

 Hannun sa ya ciro daga cikin aljihun jallabiyar dake jikin sa sannan ya karasa ya yaye bargon"

   Ko iya dagowa ta kalleshi batai ba  Kara curewa kawai take Ido ya zuba mata tsayon lokaci sannan ya nufi toilet ruwa ya fito dashi tare da ratayo towel a wuyansa yazo ya zauna tare da aje ruwan agefen sa"

   Hannunsa ya Mika ya taba kirjinta zafin da yaji yasashi runtse idon sa, zuwa can ya bude idon sa tare da mikewa ahankali yashiga rabata da kayan jikin ta, ya rage daga ita sai dan karamin siket na ciki, kokarin cirewa yake tai saurin rikewa barin mata yayi duk da cewa bawani karfine da ita ba,  towel din daya riga yasashi cikin ruwan ya dinga daukowa yana Dan matsewa Yana dannan mata ajikin ta tsayon lokaci ya dauka Yana hakan har tafin kafarta sannan yafara jin zafin naraguwa hakama kadawan hakoran tabari, ganin ta danji dadi ya taba hannun bra din dake jikinta yace"

       Nuna min yadda yadda ake cire wannan insa miki agurin?

         Hannunta ta daga daker ta ture nasa cikin yanayin rashin kwarin jiki, da sauri ya dauke hannun nasa Yana fadin shikenan"

    Kallon ta ya sake yi tare dabin fatan ta da kallo, akwai shaidan bulala  jikinta rudu rudu gurin yayi jah sosai, lumshe ido yayi sannan ya mike ya fita"

 Zuwa can sai gashi da da magani da ruwa a hannun sa, ajeyi ruwan yayi sannan ya dagota tadan zauna bude bakin ki Kisha magani"

  Ni a'a tanafada idonta rufe"

 Ke a'aa??, Nace kisha magani kina fada min ke a'a?

  Ni banshan magani, ta fada daker"

 Shima cikin cure fuska yace sai me toh??

   Babu"

 Amiki allura kenan ?

Ni a'aaa

 Kallonta ya sake yi sannan ya kalli maganin dake hannunsa yace"

 Bazakisha magani ba Kuma Baki son allura toh Yaya kike idan Baki da lafiya??

 Addu'a kawai ake min"

Jimmm yayi Yana kallon yadda take motsa bakin ta, zuwa can ya sauke kofin daga kan Goran ruwan sannan ya zuba maganin cikin kofin ya zuba ruwa kadan aciki sannan ya rufe goran ya zauna gefenta, har yanzun cure take adunkule waje daya”

Bayan yaga maginin ya narke ya Mika hannun ya dauki kofin ya girgiza batre datasan me yake ba kawai jinsa tayi ya danne kanta sannan ya mike yasa kafarsa daya kan gadon tare da dagota ya daurata kan cinyan shi yayin da daya kafarsa ke kasa, hannunsa yasa ya matse gefe da gefen kumatunta duk da irin hade hakoran da take amman yasa mata karfi sannan yasa daya ahannunta dake rike da kofin ya juyi maganin, ajiye kofin yayi sannan ya kama kofofin hancin ta ya matse Saida ya tabbatar ta hadiye sannan ya saki tare da da goge mata Baki"

Tari ta shiga yi tare da kokarin mikewa tana ture Sadiq shikuwa Kara rukota yake yana fadin kwanta mana jikin ki ba karfi fah"

  Ruwa zansha"

 Murmushi yayi sannan ya bata ruwan ta koma ta kwanta, rufe Ido tayi tare da Kara curewa guri daya, sosai tabawa Sadiq mamaki yadda ayau bata damu da jikinta dake bude ba  Kuma kanta kan ciyarsa amman batai kokarin tashi ba, acikin zuciyarsa yace Allah kadai yasan me take ji ajikin ta, sosai ya tausaya mata Yana mebinta da kallo, jin dumin jikinta Yana samun shi yasake jin tausayin ta ya kamashi sosai, ahankali ya shiga bude buturin gaban jallabiyar dake jikin shi ahankali ya daga kanta ya tattaro ta sannan ya cireta ya aji agefe, gyara kwanciyarsa yayi sosai kan gadon sannan ya dagota ya daura kan kirjin shi"

   Lumshe ido yayi sabo da wani irin zafi dake shigar shi, itako Munirah dumin dataji jikin shi yasata Kara lafewa ta kwanta ta dauki kafarta tafara gogawa kan nasa sosai dumin ke mata dadi"

    Sadiq kuwa zafi jikinta sai dumama masa jikin yake, sai dai har cikin ransa yakejin dadin makale masa din da ta yi"

 Ahaka suka dauki tsayon lokaci daga can yaji tafara jikashi da zufa, yayin da yakejin dumin hawayenta kan kirjin sa da dan sheshshekar kukan ta kadan kadan, gashin kanta ya shafa har ya kure tsayon shi ahankali yace"

       Tamuddirincin, menene? Ina Kuma ke miki ciwo yanzun?

 Babu"

Ajiyan zuciya yayi tare da lumshe ido, itako Munirah gaba daya jikinta sanyi yayi, tare da tunanin yadda akayi harma ta haye jikinsa haka dare dare, kallon gefen cikin shi tayi cikin sauri ta zabura ta sauka ta koma gefe cikin ranta take fadin, Sadiq ne fa, Babban yayan mu gaba daya duk gidan nan, yama akayi harna hau jikinsa haka cikin sauri ta rarumo abun rufa ta rufe jikin ta tana Kara cuno Baki”

 Duk abun da take Yana kallon ta har yanzun fuskanta hade take cikin tsare gida, itako Munirah karfin kukanta ta kara tana me duba shaidan bulalan dake jikinta, yayin da Sadiq ma ke Kara jin haushin Lubbunah dazaran ya kallah shaidan bulalan dake kwance jikin aMunira har kan dukiyarta

   Ahankali ya bude idonsa ya kalleta menene wai"

 Batare data kalleshi tace ni saina rama"

 Me?

Ai kana gani agaban ka Lubbunah tai min duka”

 Wani irin kallo yai mata tare da fadin, ke wai Ina wasa dake ne?

 Cikin turo Baki ta Kara matsawa can gefe, a'a

     Lumshe ido yayi ahankali idon shi arufe yaji tace toh ka koma dakin ka mana"

  Bazan koma ba"

 Zuburo Baki ta sake tare da tashi zaune har yanzun tana rike da mayafin kasa kasa tace ai wannan gadona ne ba naka ba"

Batare daya bude ido ba yace haka kike tunani?, kisa azuciyan ki komai da yake cikin gidan nan mallakina ne"

Komai ??, Kenan ba'a kawo ni da komai ba?


  Eh ko tsinke ba'a kawoki dashi ba



Can gefen ta sake matsawa cikin yanayin dake Nuna tana cikin bacin rai, radadin dataji yasata zame bargon data rufe jikinta dashi tana me shafa kafadar ta tunda ta ji yasata kallon gurin jawur tagani tare da kwanciyar bulala cikin sauri ta rika shafa duk inda taji yanai mata radadi"

 Ganin ta kasa sakewa ya mike rikarsa ya dauka ya rike ahannun sa sannan ya kalleta yai waje"

    Tana ganin fitansa ta kalli agogo, karfe 5 saura mikewa tayi tai jifa da barkon tana kallon jikinta dayai rudu rudu da shaidan Bulala cikin sauri ta nufa toilet wanka tayo har yanzun duba jikinta take idonta cike da kwalla sosai, tunani ne fal zuciyarta tare da takaice wadda ta rasa hanyar da zata bullowa al'amarin"

  Diguwar riga tasa mara nauyi wacce bata da hannu, ayau ko bra bazata iya sakawa ba domin ita kadai tasan abun da jikinta ke mata zama tayi bakin gadon kanta bude yayin da gashin kanta yai kwance a gadon bayanta, wani Karin abun haushin duk inda ta waiga dakin banda kamshin Sadiq Babu abun da take ji kota ina"

    Cikin ranta kuwa ta rasa wadda zata tinkara domin yabi mata kadin dukan da Lubbunah tai mata acikin gidan nan amman duk inda ta waiga babu wani me taushin da zata iya tunkara da zancen, Sagir ne ya fado mata arai dan haka ta fashe da wani irin kuka batare data shirya ba, tana me tuna yadda Sagir ke riritata da lallabata, kusan awa ta dauka tana matsanancin kuka harta gaji babu me rarrashinta, Baba tsoho ta tuna afili tace shi zan kira in gayawawa idan be dauki mataki ba shikenan na tabbatar nikadai ya tsana cikin jikokin sa, wayarta ta dauka saidai tana budawa ta tuna bata da number sa, shiru tayi tana nazari zuwa can tunanin kiran Zarah  ya fado mata"

 Hello Zarah??

Na'am Munirah ya kike ya gidan"

  Gida?, karki sake tambaya ta gida, number tsoho Zaki bani"

  No tsohu?, Bani da ita"

 Baki da ita?

Eh mezan da number sa koda yaushe Ina zuwa inganshi, kewai har yanzun Baki hakura da auren bane?

In kina dashi kiban kawai"

Yadda taji muryarta tasan Babu lfy dan haka kai tsaye tace Babu kawai”

     Batare da Munirah tace komai ba ta katse Kiran kamar an tsikareta ta tashi dakin Sadiq ta nufah"

  Tsaye ta same shi ya gama shiryawa tsaf cikin kananan kaya kamar yadda ya saba, gilas dinsa ya Sanya sannan ya shiga daura agogo"

 Kofar dayaga anturo yasashi ya dago kansa ya kalleta, yayin daya kasa dauke idonsa akan ta"

Gani yayi harta dan fada, lumshe idonsa yayi acikin ransa yace tasha wuya sosai ai"

        No din tsoho nake son ka bani"

     Cikin sauri ya kawar da kansa daga kallonta tare da lasan lebensa na kasa"

Kaji nace number tsoho nazo amsa"

Banza ya sake mata adaidai lokacin daya gama daura agogon ya dauki tunare ya fara fesawa”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button