NOVELS

SAWUN BAYA 1 & 2 COMPLETE HAUSA NOVEL

 Fitowa tayi kanta akasa yayin daya kureta da Ido sannan ya karasa gabanta yana me Kara gara gyara rawanin sa"

  Kadanta ya dafa tun biyun ya kureta da Ido sannan ya sun bace ta akoshi"

  Dagowa yayi yasake binta da kallo sannan yasa hannun sa yaja dogon hancin sa yayi murmushi tare da fadin"

   Taninmeer ????  (_kalmace dake nuna tsananin godiya_)

     Hawaye ne suka sakko mata layi biyu cikin sauri yasa hannun sa ya sharce mata karki bata idonki kanwata"

  Fashewa tayi da kuka yayin da yayi saurin jawota jikinsa ya rungume yana fadin"

 Sunsum, sunsum, ortattalu, (_yi shiru, yi shiru, ki daina kuka_)

    Bayanta yaita shafawa kamar yana shafa bayan mage harna tsayon wani lokaci"

 Karan motocin da sukaji tare da kukan rakuma yasashi yajawo hannunta suka fito"

Suna kokarin shiga Sadam na kokarin shigowa domin daukan kayan su”

   Wata mota taga Sadiq  ya nufa da ita yayin da hankalin motanen duk ya dawo kansu, mutane ne da yawa amman duk yawan su basukai yawan wadan da sukazo taryan su daga Ingall ba"

    Motar Sadiq ya bude mata ta shiga baya sannan ya koma ciki domin ganin yaya kayan Basu suke"

    Sadam ne ke kwaso akwatin su yayin da Sadiq ya rufe gidan ya fara takowa gurin yayin da ya tsaya cak Yana karewa motocin wajen kallo"

 Gani yayi Babu motar da yasa Munirah ciki agurin dan haka yayi saurin kallon hanya inda ya hangota tayi nisa cikin saharah, cikin sauri ya nufi ragumin sa tare da daka tasalle ya haye aguje yafice agidan yayin da sauran suka rufa masa baya"

       Sosai yake gudu cikin son ya jera tare da matar sa, mamaki sosai Sadam yaji ganin inda Sadiq yake gudu sabo da yacin ma matar sa idon sa akan motar Yana tada kasa har ya iso daf da motar sannan yai ajiyan zuciya tare da jerawa tare da motar har suka shiga cikin garin Arlit"

 Babu laifi Nan ma gidan su Annanin Babban gida ne saidai bekai gidan Baba tsoho ba, tun kafin su karasa sukejin kide kide irin na al'ada inda cikin Munirah ya fara Duran ruwa dalilin wani guda dataji anai agurin da suke hango mutane mata da maza"

  Suna shiga gidan akayo kan motar yayin da suka rufeta da guda kowa kokarin rungumarta yake tunkan ta fito cikin motar"

    Saykowa Sadiq yayi daga kan Amalen sa ya nufi motar kaucewa akayi inda ya taimaka mata ta fito yayin da akayi kansu gaba daya"

    Cikin murmushi yake bin yan uwansa da dangin sa yana gaisarwa har suka Isa inda aka tanada domon su, nan ma ba amar su ba haka akaita dafifin  ganin munirah duk da cewa kanta akasa bawani bari take ana kallon fuskan tata ba"

    Ina tsaka da zuwa gurin su Munirah Hajjo ta karaso guri cikin murmushi wa jikanta inda shima ya mayar mata da murmushi sannan yai saurin mekewa  ya Isa gareta ya Kuma rungumeta tare da sunbatan ta, itama sun batan sa tayi sannan tarike hannun sa suka koma inda Munirah ke zaune"

Hannunta biyu tasa ta daga kan Munirah sannan ta fadada murmushinta tana fadi cikin hausarta da bata fita tace"

Masha Allah, sunbatan ta tayi yayin da taga hawaye ya zobo cikin idonta"

  Yamutsa fusa hajjo tayi sannan ta kalli Sadiq cikin murmushi yakai kunnen sa na Hajjo yai mata mgn"

Murmushi tayi sannan takama hannun Munirah ta runtse cikkin nata, cikin gidan ta koma yayin da ta dawo bada jimawa ba ta dawo tabude wata leda ta ciro farin zani ta rufeta mata kai dashi zuwa jikinta, tsuguwa tayi ta zame takalmin kafarta yayin da ta ciro na takalmin gargajiya tasa saka mata sannan ta dago ta sunbaceta domin sosai taji tana son Munirah"

 Banda kuka cikin zanin babu abun da Munirah kiyi hawaye ne kawai yake sakkowa Yana sauka kan cinyarta dan ta sunkuyar da kanta akasa sosai take kuka, tuni taso tayi hakan amman ta kasa acikin ranta tace"

 Ashema kuka guri yake samu, naci wuya wlh Ina son inyi kuka amman ya gagaran????????????????, tuna yadda har yanzun jikinta take jinsa adandaure  yake sakata zubar da hawaye sosai sannan Baban abun tashin ahankali idan ta tuna danbem da Sadiq yaitayi akanta sosai take zubar da hawaye tare da rokon Allah ya haneshi maimaitawa.....

      Matane suka zageyeta wannan karon Babu Sadiq inda suka shiga rangada mata guda

Kara karfin kukanta tayi, har suka gama kudan tare da zuba mata kudi bayan raye raye irin na al'ada taron ya tashi"

              **********

Munirah ce zaune gaban Hajjo bayan tayi wanka ta shirya tace”

 Kishiyata matso nan in gara miki kan ki"

  Zuwa tayi kamar inda Hajjon ta bukata inda tana gyara mata gashin ta shiga fadin"

   Kishiyata Ina ke maki ciwo yanzun??, Mijin ki yace wai kin zama kurma da gaske ne???

   Lumshe Ido tayi sannan ta bude cikin dashashshiyar murya wanda bata fita sosai tace"

Da bakina ni Hajjo"

Itama lumshe Ido tayi sannan tace yauwa toh ki rika mgn karya maidaki ragowa”

  Niba raguwa bace Hajjo, shima Kuma ai ba jarumi bane bane?

 Lumshe ido Hajjo tayi tare da baza kunnenta domin taji medin take Shirin fada, ciki son kallon cikin idon Munira tace"

      Ban gane ba??

Hajjo ai jarumi ko akwai makami a hannunsa idan Yana son ya nuna jarumtar zubar dashi yake, shikuwa sabo da yasan nafi karfin sa Saida ya nema makamai bayan ada betaba rikewa ba, kuma wlh zamu koma gida ai…..

 Bushewa Tsohowa Hajjo tayi da dariya sannan ta dago kan Munirah bayan ta gama angama gyarawa tace"

Kishiyata kice daidai da mijin mu, idan yana son azauna lafiya ya sauke girman kansa"

        Tashi Munirah tayi ta koma bakin gadon Hajjo ta zauna  yayi da Hajjo ta mike ta kawo mata nau'in abinci iri iri"

 Sakowa Munira tayi taci abin da da tajima bata ciba sosai taji jikinta yai mata dadi, haka Kuma taji dadin ganin Hajjo sosai mace me fara'a kamarsu daya da Umma hakama duk yan uwan Umma sun nuna mata so illah mace daya data kula tanai mata kallon raini"

        Misalin karfe 8 nadare Sadiq ya shigo dakin cikin kananan kaya kamar dai shigarsa ta ko yaushe"

Hira suke Munira da Hajjo shigowan Sadiq Munirah tayi dif tare da kauda fuskanta, wayar dake hannun sa ya mika mata yace”

   Amsa Annanin ce zatayi waya dake"

Batare da ta juyo ba ta amsa tasa wayar a kunnenta yayin da hawaye suka cika mata Ido"

     Muneerah?, Ya kike"

  Nan danan ta shiga kuka yayin da Annanin taji Babu Dadi Sannan tace"

   Har yanzun bakibar kukan bane Munirah?, Jikin be miki sauki ba har yanzun??

 Kukanta take kawai yayin da Sadiq ya zuba hannun a aljihu Yana binta da kallo"

Hajjo ce tace"

Tun da kabata wayar jeka daga waje mana”

  Cikin tsananin Mamaki yace, da wata akasa kenan , shikenan bara naje"


  Ficewa yayi inda Munirah naganin Fitan sa tace"

  Annanin Ina wuni"

Lumshe Ido Hajiya Fatima tayi jin muryan Munirah cikin nutsuwa Kuma saitaji kamar yau ta kirata Annanin, cikin zolaya tace"

      Eh lalai Munirah an girma"

   Tsintan kanta tayi da jin kunyan kalnar Umma, karo na farko data rasa kalmar mayar wan"

   Toh ya jikin naki"

  Hawayen daya diso mata ta goge cikin yanayin kunya tace"

  Ni  lfy ta lau fah"

  Murmushi tayi  sannan tace nima ai nasani lfy lau kike amman dai ki daina kuka kinji ko?, Kwana nawa zakuyi anan?

      Be gaya min ba"

Toh bazaku wani jima ba, domin ran tsoho ya baci da yaji kuna nan, daker aka bashi hakuri, dan haka Yana Nan yana jiran ku"

   Yadda Hajiya Fatima ta lura Munirah kunyarta take ji yasata tayi mata sallama"

            Hira sukacigaba dayi ita da Hajjon zuwa can misalin 10:30pm Hajjo tace kinga Munirah tashi muje in raka ki"

    Ina?????

Gum mijin ki”

Nan danan jikinta yahau rawa har Hajjo ta kula da haka tace"

  Kina da aiki babba daga mgn sai rawar jiki?

 Hajjo ni bazani ba fah, wlh in  ina son ganin shi Ina kaunar mutuwa ta"

     Dariya hajjo taayi be sauti sannan tace"

  Ai dole ne,  dakin mijin ki zaki, ga mijin ki ki zauna nan kimin mene?? tashi maza tukan mutane suga laifina"

  Sosai Munirah ta shiga damuwa inda ta mike tana tuna bakar wuyar da tashi"

  Gaba tayi yayin da Hajjo tabi bayan tana fadin in dankawa mijin ai yayi ma yi kokari.........

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
            Page 49- 50

Typing…..
Wani gefe suka dumfara can nesa da gefen Hajjo yayin da Hajjo ta bude kofar tace”

   Toh sai da safe

Batare da Munirah tace komai ba ta saki kofar ta shiga"

 Ko Ina shiru, falon tamkakar Babu wani me rayuwa acikin dakin, ko Ina tsaf ga wani kamshi dake tashi"

  Wani abu da ke daurewa Munirah kai duk lokacin da taga dakin sa ganin sa take na musamman tare da abubuwan su na al'ada acikin sa"

   Tana tsaka da kallon falon taji Karan aje kofi abayan ta, yayin da tai saurin waigawa bayanta"

   Zaune yake jikin shi babu kaya illah dan karamin wandon dake jikin sa, kallo tabishi dashi ganin ba gurinta yake kallon shayi yake kurba Yana lumshe Ido"

    Cikin sauri ta kawar da kanta domin karamin wandon nake jikin sa bashi da banbanci da tsirara ko akwai toh kadan ne"

   Can gefe ta koma ta zauna yayin dataga ya mata wani irin kallo yacigaba dashan shayin tsayon lokaci suka dauka ahaka sannan ya mike ya fara takowa ahankali ya taho gurin ta"


 Rawan jiki ta fara ganin tahowansa, gani take kamar duniyar ce gaba daya ta tun karota sabo da firgita"

 Hannun sa ya daga duk biyun Yana fadin ki kwantar da hankalin ki, mgn ce kawai zan miki ba wani abu ba"

      Zama yayi daf da ita sannan ya jawuta jikin sa Yana warware lafayanta zuwa cinyoyinta"

 Juyota yayi jikinsa yayin da ta kwanta kan kirjin sa, lumshe Ido yayi sannan yace ya jikin ki??

   Tunda taji ya kwantar da ita kan kirjinta ta runtse idonta bata bude ba har yanzun" rankwafo da kansa yayi yana kare mata kallo sosai sannan yace"

  Tamuddirincin?, Ina son inji Muryar ki"

   Kara runtse Ido tayi"

Hannun sa yasa ya runtse nata Yana murmushi yace"

    Kice wani abu Tamuddirincin Ina son inji Munryar ki"

   Har yanzun Babu amsa dan haka ya Kara matseta ajikin sa tare da runtse idon sa ahankali ya Kara rungumeta, inajin ki Tamuddirincin kice min wani abu kinji"

    Bazakiyi mgn ba??

  Shiru tayi idonta runtse rankwafo da kansa ya sake yi akaro na biyu yana kallon ta ahankali yakai tsinin gemun sa kan fuskar ta ahankali ya fara yawo dashi yana fadin"

Bude idon ki kija gemon ki, Tamuddirincin nace ga gemo kiyi wasa dashi, Yana mgnr Yana bin fuskanta dashi sosai take jin wani iri cikin jikinta "

Ya jima Yana goga mata batace kala ba Kuma bata motsaba, duk da cewa tanajin wani irin cikin jikinta, hawaye ta fara fitarwa inda yaji gemon nasa najikewa cak ya tsaya sannan ya dago ya kalleta"

  Kina kukane, idan baki so kicemin inbari kawai kinji"

  Share mata hawayen yayi idonta rufe sannan yaja hancinta kice wani abu mana yau kwana nawa banji muryan ki ba?

        Nan ma shiru Babu amsa dan haka ya sake cewa"

 Tamuddirincin Ina son jin tsiwan ki sosai nake son jinta"

       Hannunta tasa ta ture kansa yayin dayai saurin matsawa kamar yadda ta bukata Yana fadin kardai kicije ni"

 Baya ta juya masa yayin da ya sake kwanciya bayanta yasata cikin jiki Yana cewa gaskiya idan baki min mgn ba saina Kara, Tamuddirincin kimin mgn ko in kara"

     Bude idonta tayi sannan ta lumshe"

Hannunsa ya fara kokarin sakawa cikin jikin ta yana shafewa yayin data tsaya cak tana jinsa
Inda Yana kaiwa gurin kirjinta tai saurin rike hannun sa”

Dagowa yayi ya kalleta sannan yace sakar min hannun????????????

  Idonta ta daga taimai kallon ba zan saki ba sannan ta maida kanta kasa"

 Dayan hannun ya tura yayin dayai saurin rike kirjinta dashi lokaci guda"

  Hannunta tasa ta Kara rikewa duk da cewa bawani karfine da ita ba, amman ya tsaya yana kallon ta"

   Ki sake ni"

 Kallon datai me dazon ta sake masa, dan haka ya kura mata Ido sannan yace"

    Hmmmm, nina wasa ne?, Bakin yariya ya mutu murus, har kusan kwana 4 kenan har yanzun jijiyoyin jikinta basu gama sakewa ba nasan ko yanzun kinsan ni ba tsaran ki bane 

Cire hannun ki in taba kayana karna karasa sagar miki da jijiyoyi”

   Batare da tajira ya rufe bakiba ta sake hannun nasa"

  Tabata yacigaba dayi tare da shin shinan ta tun yanayin abun da wasa har ya fara nisa inda har take jiyo numfashin sa, jikin ta yaji ya dauki rawa lokaci daya saidai idonta akasa taki dagowa"

   Duk abun da yake tana jinsa bata hanashi ba yayi da yai nisa tare da kaiwa kuloluwar nisa sosai yake son yajita gareshi acikin murya kasa kasa

Yace muje daki?

  Kanta ta daga alamar en"

Mikewa yayi tare da ita inda ya kwantar ta ita akan kirjin shi ba musu ta kwanta tana takawa da kafarta har suka shiga ciki"

  Cikin dakin tace zanyi fitsari"

    Jin Muryanta Saida ya lumshe Ido, duk da cewa har yanzun bata dawo daidai ba, sakinta yayi sannan ya koma bakin gadon ya zauna tare da binta dawani mayen kallo"

    Zaman kusan minti 30 yayi Yana jiran fitowanta amman shiru dan haka ya mike Isa gaban toilet din  yace"

 Tamuddirincin??

Shiru yaji Babu amsa, dan haka ya Kara daga Murya yana Kira sunanta amman shiru tura kofar yayi yajita gam, cikin tsananin Mamaki ya rike kugunsa betaba tunanin ma akwai key ajikin fofar ba gaba daya ma bekawo tunanin zata rufe masa kofar ba”

  Kiranta ya dingayi amman Babu amsa, yayin da yaji ya tsana shirun nata, komawa yayi bakin gadon ya zauna yana dafe da kansa duk da yasan cewa bekamata ya shigeta yanzun din ba Amman yaso ya more ajikinta, dawowa yayi ya tsaya yaita Kiran sunanta tare da cewa ta bude kofar amman shiru Babu amsa dan haka ya dawo ya kanta cikin bacin rai sosai"

   Mutso mutso yaitayi agodon ya juya nan ya juya can har yaji dadin jikinsa sannan ya kwala mata Kira daga inda yake kwance nan ma babu amsa, dan haka yabarta kawai sai dai ya kasa bacci dan hankalin sa yaki kwnciya misalin 01:00am ya sake komawa yai bugun duniya taki budewa ranar beyi baccin kirki ba"

  Koda aka Kira sallah asuba be saurareta ba ficewa kawai yayi abun sa, da yadawoba dakin Hajjo ya tsaya cikin damuwa sosai"

                ******

  Ina Munirah ke Munirah bude min kofar nan, Hajjo ce tsaye agurin tana dukan kofar toilet din"

 Ahankali Munirah ta bude kofar yayin da suka hada Ido da Hajjo"

Cikin bacin rai Hajjo tace Munirah meyasa kike haka?

    Toh ni menayi Hajjo?

    Haba Munirah ya zakibar mijin ki anan ki kishiga ban daki ki"

  Gaba tayi tare da cewa Hajjo toh ai agadon fa ya kwana nikuma toilet"

Me kenan?

Mayafinta ta dauka tai gaba yayin da Hajjo tabi bayanta tana fadin"

    Sadiq ransa ya bacci fah, kidaina irin haka Babu kau haramun ne kuma Allah zai kamaki mudin kina bari mijin ki na fushi dake, banson ingarajin kinyi irin haka gaskiya"

 Cikin idon ta kalli Hajjo tare da sanyin jiki tace zan bari amman sai in kin yadda bazan Kuma zuwa gunsa ba sai muryata ta washe"

  Koyau Ina da abun da zan baki inasha Allahu muryan ki zata bude tafiya sukayi suna tafe Hajjo na dada lalaminta yayin da mutanen gidan kita kallonta har suka isah"


      Tana shiga dakin Hajjon ta hangeshi zaune dan haka tai saurin juyawa yayin da Hajjo ta riko gyalenta tare da fadin"

     Ina zuwa??

Shiru tayi dan haka Hajjo ta kalli Sadiq tace tashi ka fita"

Gilashin sa ya gyara Babu inda zani, kibarta taje duk ma inda zata"

     Kallon Munirah tayi taga inda take cijewa dan haka ta sake ta cikin sauri ta juya baya"

         Idan kika fita anan na kamaki bazakiji dadi ba"

 Cak ta tsaya sannan ta juyo tana zunbura Baki, gaban Hajjo ta koma"

Kallonta yayi sama da kasa sannan ya juya ya fita"

Murmushi Hajjo tayi sannan tace Ashe dai tsoro gare ki har haka?

  Wanni irin kallo taiwa Hajjo niba tsoron shi nakeji ba wlh ganin shi ne kawai banso"

    Tabe baki Hajjo tayi cikin Murmushi sannan ta dauko wani magani ta mika mata tace ungo kisha muryan zai bude insha Allahu"

Kaba tayi ta shanye sannan ta aje kofin adaidai lokacin da wata budurwar yariya ta shigo”

    Kallo daya Munirah ta mata da dauke kanta domin tun zuwanta garin take fuskanta kallon wulakanci daga gareta, zama tayi kusa da Hajjo gefenta na dama yayin da Munirah take gefenta na hago, jikin Hajjo ta fada yayin da Hajjo ta kalleta tace"

Bilkisu Yaya dai?

Runtse Ido Munirah tayi domin taso ta tuna sunan gun Munirah dan haka tabude Ido dakyau ta kalleta”

 Tana da kau babu laifi saidai tana da girma sosai dan zata girma Lubbunah ma, jitayi Hajjo tacigaba da cewa"

Bilikisu kina da damuwa ko?

 Amukarnin Sadiq ne????

Cikin sauri Hajjo ta riko hannun bilkisu ta matse cikin son ankarar da ita tace ga matar sa”

Na ganta Hajjo ni banjin dadi”

 Cikin son abar zance Hajjo ta juyo ta kalli Munirah tace Munirah kinsan wannan??

Cikin yaren su tace a'a

Bilkisu ce yar kanwar Fatima ce, kenan kanwa take gun Sadiq"

Juyowa sosai Munirah tayi ta kalleta cikin Ido tace”

 Yanzun nan wannan kanwarsa ce??

    Eh

  Kuttttttt amman Hajjo wani cewa zaiyi yayarsa ce, dan yafita kyaun jiki"

   Bilkisu da taji zancen a tsakar ka runtse Ido tayi yayin da ta tsinkayi muryar Hajjo cikin dariya tace"

    Ke kijin yariya???? wato ke me miji har Zaki wani kuranta mana shi"

   Bude ido Bilkisu tayi akan Munirah cikin rasa abun cewa inbanda harara ba abinda Bilkisu keyi yayin Hajjo taketa zungurin Bilkisu, zuwa can ta rike hannunta suka fita yayin da Munirah tabi bayanta da harara tace munafuka a fili"

               **********

Yau kwanan su 5 kenan a Arlit Kuma tunda ta kwana da Sadiq sau daya Hajjo bata sake turata ba, sai dai yau da safe taga hajjo nata hada kaya dan hak tace Hajjo wai wannan kayan fah da kiketa hadawa na waye……

Nakune Munirah yau zaku wuce Ingall tsoho ya matsa sosai yana son ganin ku, rannan ma cewa yayi da kansa zaizo ya wuce daku tunda kunki tahowa, niko nabari ne ki dada warwarewa, Kuma alhamdulillah yanzun kam kin warware muryama ta washe"

 Ni daman lafiyata kalau murace kawai ta rike min murya"

Ai daman hakane Munirah, murama ai ciwo ce, yanzun dai abun da nake so dake, kinga dai nina dakatar da Sadiq daya barki har murar nan ta sakeki, Kuma Kinga yaji maganata, dan haka kema kiji mgn ta ki daina gudun sa.....

 Tunkan Hajjo ta rufe baki tace toh nabari"

      Yauwa Munirah yanzun Yana can yana shiryawa kema ki fara shiri nasan yanzun haka tawagar tsoho na hanya har nan zasuzo taryan ku"

Lumshe ido Munirah tayi cikin tsananin farin ciki domin ta fi sabo da yan uwan Babanta dole tasan zatafi sakewa acan

     Tshi tayi ta fara shiri wani irin nishadi takeji wadda rabon dataji irin sa kusan tunkan rasuwar su Sagir, domin zuwanta arlit bazata karar da dadi ba, bakar azabar da Sadiq ya gana mata kawai take iya tunawa dan haka yau kwalliya tayi naban mamaki yadda farin ciki ya kasa boyowa cikin idonta"

    Misalin 3 na yamma Sadiq ya shigo cikin manyan kaya fararre tassss inda ya kalli Munirah cak ya tsaya yana kare mata kallo fuskan sa dauke da murmushi sannan ya kalli Hajjo yace"

  Lallai Hajjo kin iya kiwo"

Dariya tayi tare da fadin, ni ta wasa ce?

  Murmushi yayi sannan Yace Su Moh'd sun kusa karasuwa wai harda wanna mara kunyan Zarah, nasan sabo da waccen yariyar me fiki fikin Ido tsoho ya hado da ita, dan naga alamar tana neman kwace min tsohona, wai harda cewa idan ni bazan zo ba ataho mishi da ita sannan Kuma Hajjo tsoho ya hana ataho min da Amale duk Saboda ita"

Murmushi Hajjo tayi sannan tace ai ku godewa Allah yadda tsohon kakan ku ke nuna maku so, sosai Abun ke burgeni Sadiq ya damu sosai da rashin saukan ku can shiyasa na matsu kuje din ko hankalin sa ya kwanta

         Toh ai dai zamu je Hajjo juyawa yayi ya kalli Munirah sannan ya kalli Hajjo yace"

  Wai kiga yariyar Nan kallona take fa....

Tunkan ya rufe baki yaji zazazzakar muryarta tace mezan kalla anan?

     Dawa kike?????

    Da tsoho", ta bashi amsa tana murguda Baki?

Bayan sa ya waiga sannan ya juyo ya kalleta yace"

 Ina tsohon yake???

   Yana Ingall"

Lumshe Ido yayi sannan yace ni kike ma haka, zan kisan kin min iskanci

  Juyawa yayi ya fita yayin da Hajjo tace Munirah Baki da dama, wai me ke damun kine keda Sadiq din Baki daya???

  Hajjo yafiye girman kai fah, saina ma mutum gadara yaita yanga kamar mace mgn daker sannan Kuma ban son shi tun da shima baya kaunata"

  Bude Baki Hajjo tayi ai ba wannan zancen Munirah keda Sadiq kunriga kunzama abu daya kum......

Hajjo?, wlh wlh bamuzama daya ba, Kuma shima yasan bamu zama daya ba ni Babu ruwana dashi"

Dariya hajjo tayi sannan tace amman kuwa Munirah kina yaudaran kanki, ai duk wadda yakanki da Sadiq yakuwa son kina son shi"

 Ni banson shi Hajjo, Sagir kadai nataba so shi Kuma Aliya yaso"

Ai dukan ku hakuri zakuyi ku rungume kaddarar ku ku rike junan ku da amana"

   Hakurin bazai taba yiyuwa ba Hajjo, duk da  Aliya bata raye pic din tane afuskanr wayar sa, ai suma dai su tsohon Basu iya hadi ba da sun sani su aura masa pic din nata"

   Dariya Sosai Hajjo tayi sosai Munirah ke dada shiga ranta cikin dariya Sosai tace"

  Kema fuskar wayarta ki ai kila Sagir din ne"

     Allah ya kauta ani hotonshi a idona yake koda yaushe, mutum ne me fara'a wasa da dariya ga kowa, Yana masifar sona yana jidani Yana lallabani yana bari muyi wasa sosai, Hajjo Yaya za'ayi in manta dashi?

   Cikin sanyin jiki sosai Hajjo tace kinga Munirah kibar irin wannan tunanin kowa da halin sa, Kuma Allah yasan abun da ya shirya akan ku, Sagir baya raye Sadiq kuma mijin auren ki ne"

     Hawaye Munirah ta share dalilin tunawa da Sagir"

   Sadiq ne ya sake shigowa tare da Muh'd da Zahrah yayin da Munirah ta tashi ciki da Murya ta nufi Zahrah suka rungume juna"

  Gaisawa sukayi dasu Hajjo yayin da haka fara fita da kayan su"

    Sallama aka fara masu cikin gidan yayin da kowa ke masu fatan alheri kusan gaba daya gidan sukayo waje inda Bilkisu take kusa da Sadiq hannun su cikin na juna"

    Aharabar gidan Zahrah ce ta zunguri Lubbunah tace"

Kalla yadda Bilkisu take dakuna miki miji"

 Tsaki Munirah taja karki kara cewa Mijina banso"

Shikenan, naga kun riga kun zama daya shiyasa nace haka”

Zahrah banson iskanci, menene mun zama daya waye yace miki haka?

  Allah yabaki hakuri danaji ance Amukarnin Sadiq Ya kaiki Arlit ke daya tal na dauka amarci aka ci, sannan kuma amce baki da lafiya fakan idonta tayi tai mata gwalo

Lumshe Ido Munirah tayi sannan tace"

   Eh Zahrah bazan boye miki ba Sadiq ya cuceni ya gana min azabar da tunda nazo duniya bantaba jinta ba, Zahrah kinsan me?, wai abun bakin ciki abun takaici Amukarnin mu gotai goatai dashi ya danne ni yaimin fyade,. Zahrah ko tausayina bejiba babu tausayi nayi ihu har muryata yabar fita Amman be barni ba, Saida yagama abun da yaga dama, kinsan Allah Zahrah?, Wlh wlh sai Amukarnin yai kuka da idon shi, ba yana takama da karfi ba?, nikuma daga mgn ya tashi ace bani da kunyan, bani da kunya yabari maga girman shi"

Cikin tsananin mamaki Zarah tace wai Munirah ke baxaki hakura ba, amman kuwa kina da aiki, fadan dayafi karfin ka ai wasa kake maidashi"

Befi karfina ba wlh, ai fara gani tunda mukazo nan ban kara yadda naje inda yake ba"

   Ban gane ba? Kina nufin shi kadai yaita kwana"

  Eh mana, tunda aka matsamin naje sau daya ban Kara zuwa ba"

Lallai Munirah Baki da hankali, kice dai kwai kin barwa bilkusu dan nasan har dai kika barshi shi daya to ko da ita zai kwana”

 Kuttttttt, kan bala'i danaci uwarsu baki daya, adakin Hajjo shigiyar ke kwana"

Murmushi Zarah tayi ganin yadda Munirah tai saurin zabura, daidai lokacin aka fara shiga motar yayin aka warewa Sadiq da Munirah tasu daban wadda Moh’d ne zai jasu, Zahra kuwa wata motar tashiga tare da wasu abokan Sadiq waddan suke Ingall din da zama

  Wani irin farin cikine ya kama Sadiq ganin sa zaune da Munirah sa, inta kowani lokacin yake Kara jin sonta cikin ransa"

  Daker ya sake hannun bilkisu yana me lallashinta da fadin zan kiraki"

  Tsaki Munirah taja tare da dauke kanta daga kallon su"

  Sallma suka shiga yi da kowa kafin suka dauki hanya"

        Tafiyar ba wata me nisa bane suka Isa Ingall inda nan ma suka samu cincirindon Muntane  cikin kide kide da bushe bushe cikin farin ciki aka tarye su har gefen Sadiq inda aka kawata shi fiye da sanin da yai masa ada, Munira kuwa sosai gurin ya burgeta komai sabo aka canza adakin harda Sabbin akwatun jere, haka kawai taji gurin ya burgeta, daga nan wanka sukayi suka canza shiga suka sake fitowa cikin taren dandazon mutane tun daga nesa Mamah wato kakarsu Munirah ta taho da rawarta, wakar dake tashi wajen itace wakar da Munirah take masifar so dan haka ta fara takawa batare data sani ba, harta isa gaban Mamah, ganin haka Sadiq ma ya matso  yayin da Zahara ma ta taso da rawa inda rawar ta zama ta kaka da jikokinta"

     Yadda baba tsoho yaga Munira narawa yasa hankalin sa kwanciya sosai dan haka bayan sun gama takawa ya mallaka mata Amale ma tsayin tukuici"

  Farinciki sosai Munirah tayi kasancewar ta me son Amale yadda sabo da farin ciki harta manta komai yayin da bata sake tunawa da wani Sadiq ba Saida kowa ya watse, Mamah ce ta rike hannunta ta kaita part din Sadiq tare da nuna mata wadannan  Sabbin akwati amatsayin tukuicinta sannan ta dankawa Sadiq ita tana fadin Munirah kimin alkawarin bazaki karawa mijin ki musu ba, kimin alkawarin zakiyi masa biyayya yi nayi bari na bari"



Cikin sauri ta dago ta kalli Mamah sannan ta kalli Sadiq gani tayi yana bin gadon da kallo kome yake tunawa oho, bude baki tayi tana me zafga masa harara tace.......

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
            Page 51- 52

Typing…..

Cin kim yaren buzance tace ban miki alkawari ba Mamah”

    Kusan atare suka kalleta da Sadiq sannan Mamah tace Munirah me kika ce?

Kasa tayi da Ido tana zunbura baki yayin da jikin Sadiq yayi sanyi sosai"

    Ahankali tace ninace ne banyi alkawari ba"

Bakiyi alkawari ba toh sabo dame??

   Ganin Munirah tayi kasa dakai ta dago ta kalli Sadiq tace bamu guri"

Batare data rufe bakiba ya fice afusace inda Mamah ta maida kallonta ga Munirah sannan tace" 

 Munirah meyake faruwa keda dan uwan ki Kuma???? ai inace abun da ya faro abaya yariga daya faru"

  A'a Mamah ni ba dan uwana bane dan da yanajin shi dan uwanane  mamah da bemin fyade ba"

   Runtse Ido Mamah tayi dalilin tsinkayan kalaman Munirah cikin kunnemta sannan ta bude tare da fadin"

   Subuhanallahi, ke Munirah kidaina karki Kara irin wannan kalamin kinji ko, Babu ko dadin ji, Kuma shima Sadiq bazaiji dadin irin wannan mgnr, Ina ce komai ya wuce yanzun Sadiq dan uwanki ne Kuma kedai ba mitsitsiyar yariya bace ba"

    Mamah idan shi dan uwana ne saiya dinga cutata Ina kallon shi, yadace ne abun da yamin????????? haka akeyi Mamah ana so dole ne??

  Cikin firgici Mamah tace ke har yanzun Baki son Sadiq dine Munirah?????

  Banson shi mamah, Kuma nidai banzan taba son shi ba wlh  indai  aka nace sai na zauna dashi saidai muyi ta zama ahaka babu farin ciki"

 Toh Allah ya kauta Munirah  tun da kedai bame jin mgn bace"

    Juyawa Mamah tayi zata fita Munirah ta ce idan kinje ki gayawa tsoho"

     Batare da Mamah ta juyo ba tace bazan gaya ba , ai kema da bakin ki, Kuma ba kunya gareki ba bare kice bazaki iya fada ba"

    Nadai ce ki gaya masa tunda kice wakiliyar sa"

    Ficewa Mamah tayi batare datace komai ba, afalon suka hadu da Sadiq inda ya mike ya bi Mamah tare da kwanciya kan kafardar ta yace metace ne Mamah??

      Sadiq kana rarrashin yariyar nan kuwa??

Jimmm yayi sannan yace Ina iyakan bakin kokarina Mamah wani lokacin ma gani nake Ina wuce gona da iri sabo da yadda nake sake mata, amman duk ba wannan ba metace miki akai na???

  Jimmmm Mamah tayi sannan tace Sadiq bana ganin alamun son ka afuskan Munirah.........

Akwai Mamah, ni ina gani wani lokacin, Amma dai metace miki ne yanzun"

    Tace bata son ka hartana cemin nagayawa tsoho"

     Jimmmm yayi cikin runtse ido domin tunda Munirah ke cewa bata son sa abun be taba damun sa kamar nayau ba, yadda yayi shiru yasa Mamah fadin"

 Shikenan bakomai kaje kaji da Safe zamuyi mgn"

    Bece komai ba Kuma be motsaba yayin da Mamah take cigaba da takawa shima Yana binta dan haka Maman ta tsaya tace kaje kaji Sadiq"

   Cikin wani irin Murya yace Muje kawai Mamah"

    Har dakin baccin mama suka Isa yayin data zauna abakin gado shima Sadiq ya zauna cikin yanayin dake Nuna Yana cikin tunani"

     Kallon sa Mamah tayi tace"

  Nace maka kaje da safe sai muyi mgn"

        Mamah toh waini abun da nake son sani, meye nufin yariyar Nan ne?, menene azuciyarta akaina, wacce irin kiyayya ce haka wadda taki karewa"

Kaima kayi kuskure Sadiq”

  Ni din?, Menayi Mamah?

   Meyasa kaje mata babu yadda ta??

 Jimmmm Sadiq yayi cikin yanayin dake nuna beji dadin mgnr ba yace toh ya zanyi ne Mamah haka zanta zama sunan Kuma inda aure , Yana fadan haka ya fice adakin"

                  *********

Koda Sadiq ya shigo dakin kusan afusace ya shigo Shirin kwanciya yayi sannan yazo gefenta ya kwanta yayin da tai saurin zabura”

     Waigowa yayi ya kalleta sannan yace"

  Idan bazaki kwanta ba kina iya zuwa duk idan zaki kwata ki kwana niba matsalata bace"

 Sauka tayi sannan ta dawo falo ta zauna tsayon lokaci tana zaune shiru inda akarshe ta kwanta kan kujera"


                WASHEGARI

   Yauma Sadiq fuskan sa Babu alamar wasa cikin Shirin fita ya fito inda yasmu Munirah zaune afalon tana taba wayarta dagowa tayi da kalleshi tace"

    Ina kwana?

  Wani irin kallo yai mata Sannan ya juya ya fita"

    Murmushi Munirah tayi tare dacigaba da abun da take bayan ta tabbatar da fitan sa ta tashi ta nufi part din Mamah"

    Cikin murmushi Zarah ta taryi Munirah bayan ta gaida Mamah taja Zahra gefe tare da satana kallon Mama tace"

  Amukarnin mu ya shigo nan ne?

    A'a be shigo ba"

     Dariya Munirah tayi sosai duk da cewa Zaharah batasan me takewa dariyar ba Saida ta dara sannan tace Yaya akayi??

  Jiya ya kunbura kamar zai fashe, tunda ya biyo bayan mamah ya dawo yake kunci fuskar nan kirtik babu alamar rahama"

   Tabass Munirah jiya naganshi sun shigo shida Mamah nina dauka ma bashi da lafiya ne"

Dariya Munirah tayi wadda ke nuna tana cikin nishadi tacewa Zaharah kinsan me nacewa Mamah ya barkitashi???????

   Itama Zahra dariya tayi sannan tace a'a

Cewa nayi da ita tagayawa tsoho banson shi Kuma bazan taba son shi ba, tunda ya dawo yake haushina harda wani cewa wai innaga dama nakwana atiti"

     Dariya Zarah tayi sannan tace Allah sarki Amukarnin mu ya shiga hannu"

 Dariya Munirah take sosai tace inba Yana sona ba meye na damuwa dan nace banson shi? aida ko ajikin sa har cewa yake inta fada be damu ba, dariya ta sakeyi sannan tace waini yake so yanzun Kuma kai amman dai namiji munafiki ne koma nace dan iska idan ba iskancin shi ba  me zaiyi dani kallani fah"

  Ai kina da kau Munirah ke kyakyawa ce sosai wadda duk namiji zai shaida haka"

  Aini ma bance banda kau ba, ni duk family mu akwai wadda yakaini kau ne?

 Caff lallai aikuwa karya ne wlh kina dai da daidai naki"

 Yaseen karya ne Enisilim ma ya fada, juyawa tayi ta kalli Mamah tace"

      Mamah duk dangin nan akwai wadda yakaini kau ne, Enisilim yace nafi kowa kau"

Ai dole yace miki haka tunda kin turkeshi amman zancen gaskiya Sadiq vanjin akwai wadda zai gwada masa wani abu"

  Lumshe Ido tayi sannan ta bude akan Mamah, cikin jan tsaki tace aifa dama ku komai Sadiq, hankali Sadiq, tarbiya Sadiq, hakuri Sadiq, kau Sadiq,  Sadiq Sadiq Babu karewa, aini shiyasa ma sauran duk suke bani haushi wlh sun wani zauna tuntuni ana nuna masu banbanci, idan wani yayi abun alheri ba'a fada saidai in Sadiq ne yayi sabo da shine dan gaban goshi"

Dariya Mamah tayi sannan tace”

 Ke Munirah Sadiq dai ya tsone miki Ido, nina tabajin inda mace ke kishi da mijinta?

  Batakai  ga bude Baki ba Moh'd ya shigo cikin daure fuska yace"

Ke Munirah tsoho na kirah"


         *******"

Tana shiga Baban falon na tsoho ta hangi Sadiq zaune gefen tsoho”

  Ahankali ta karasa gaban sa itama ta zauna tana me gaidashi bayan ya amsa yayi gyaran murya yace"

 Nakusa daina amsa gaisuwar ki"

  Sabo dame??

Saboda kin ki bin umarnina"

Turbune fuska tayi sannan ta maida kanta kasa ganin haka tsoho yacigaba da cewa"

   Ki bude kunnen ki da kau wannan auren ko bayan raina aka raba shi ban yafe ba, ninasan ko wanene Sadiq na hadaki dashi ne domin ina tunanin nan gaba kukan ku zakuyi farinciki da hakan wata kilama lokacin ni bana raye, zanyi farin cikin maruka idan naga danku koda guda daya ne keda Abubakar, yanzun sabo da Allah Sadiq da yake namiji bekawo matsala ba kece kina mace kika kasa biyayya?

Ni tsho banson shi ne"

 Bana neman ra'ayin kowa acikin ku, Ina son ku zauna tare, dan Allah na roke ku, duk da cewa bansan menene ya hada gabar ba amman dai Ina ganin tunda kika so  Sagir idan kin kwantar da hankali zakiso Sadiq domin Sadiq yafi Sagir nagarta"

 Tsintan kanta tayi da fadin"

       Amurtuken?

Cikin sauri Sadiq ya dago ya kalle ta cikin ido

  Shikuwa tsoho cikin sakin fuska yace naji daya"

 Tsoho shifa Sagir yana da kirki sosai, wasa da dariya ga sakin fuska  har duniya ta tashi bazan taba kwantatashi da wani ba ko kusa????????

 Tunda Munirah ta fara mgn Sadiq kejin kamar ana tsira masa kibiya azuciya, sosai yake jin zafin kalaminta har cikin kansa, inda yajita tanacigaba da cewa cikin hawaye"

   Tsoho Sagir nasona sosai, baya fadan laifina sannan Yana wasa dani, sannan baya wareni acikin yan uwana saidai ya fifitani akan su, tayaya zan kwatanta shi da wadda yake warene  cikin yan uwana????????????

  Mikewa Sadiq yayi afusace ya juya Yana Shirin barin dakin tsoho yace"

  Dawo ka zauna nan Sadiq"

 Dawowa yayi Babu musu inda ya zauna Yana kallon can gefe"

  Munirah kuwa har yanzun Kuka take yi yayin da tsoho yayi shiru Yana kallonta zuwa can yace"

   Munirah ya Isha haka, duk najiki nakuma gane inda kikasa gaba indai wannan ne matalar toh za'a gyara"

 Nifa tsoho har a karkashin zuciyata ban son shi"

    Toh toh ainaji ki yanzun kije ciki in anjima ki koma gefen mijin"

 Bude Baki tayi da nufin mgn yace banson surutu tashi kawai ki tafi"

Mikewa tayi batare data kalli inda Sadiq yake ba ta fice, inda tsoho yamaida hankalin sa akan Sadiq ganin inda idonsa yayi jawur yasa tsoho dariya irin tasu ta manya sannan ya kamo hannun Sadiq yace”

     Allah ya huci zuciyar mazaje, abokina Saida ka mike tsaye, ka zubar da dama tun baya laifin ma ashe duk nakane, da alama ka jima kana son Munirah....

Ni a’a”

Dariya tsho yasake yi sannan yace”

  Haba Sadiq abun da nalura dashi Kaine ka Samar da wannan matsalar da kake fuskanta ayanzun Kuma Kaine zaka warware shi, gashi yanzun abun ya fara damun ka.....

Tsoho karabu da ita kawai wannan yar yariyar ce banda rashin kunya har take cewa fuskata amurtuke”

  A'a dakata Sadiq, karka manta har yanzun Minirah danya ce, sannan kuma Allah yayi ta mafadaciya kowa ya sani, sannan Kuma kata koyar da ita wasu abubuwa afarko wadda ayanzun Babu wadda zai iya gyara maka saikai da kanka"

 Tsoho ni Mena koya mata??, Ko mgn banyi da ita"

 Baka mgn da ita amman kanayi da sauran yan uwan ta?

Shine laifin nawa?

Koma dai menene kadai gyara kadaiji dalilanta Ina son kayi nisa da tunanin ka Kuma ka fadada shi”

Cikin lumshe Ido Sadiq yace shikenan
Mikewa yayi ya fita yayin da Tsoho yabisa da kallo”

     Misalin karfe 8 nadare Munirah ta nufi part din Sadiq ita daya, sosai takejin dadin zaman Ingall sabo da wannan lokacin duk lalabata ake a Ingall yayin da kowa ke girmamata sabo da tana matar Masoyin su"

 Bakin part din ta hangi Sadiq cikin bakin gilashi sa tare da wani wadda be wuce sa'an sa ba, tundaga nesa ya hango inda take tafiya har wani canza salon tafiya tayi a Ingall, lokacin da tazo gabansu ma ko kallon su batai ba 

   Ke!! zonan"

Dawowa tayi kadan ta tsaya yayin daya kalle abokin nasa yace kaganta"

  Ido suka hada da abokin nasa bayan kallo daya dayai mata ya kawar dakai tare da fadin"

    Karamar yariya ce ai"

 Cikin daga gira tare da takaici yace"

      Eh sai fadin rai dajin cewa ita wata ce"

  Dariya abokin nasa yayi sannan yace wata ce mana, ya kake haka ne, juyawa yayi ya kalli Munirah yace Sannu madam"

      Kallon sa kawai tayi ta wuce abunta shiko Sadiq sai misali 10 ya shigo ciki da kofin shayi ahannun sa"

          Har cikin dakin ya shigo inda ya sameta tana dannan wayarta   Yana kokarin zama abakin gadon yaga Kira daga Annanin sa, dauka yayi bayan sun gaisa tace yanajika wani iri??

 Ba komai"

A'a akwai fa, haba mijin Munirah"

  Murmushi yayi kadan Sannan yace banjin dadi Annanin"

Toh meya faru??

 Zan gaya miki da Safe kinji"

Toh Allah ya kaimu amman Munirah ce ko??

 Lumshe Ido yayi sannan yace eh Annanin"

 Tana Ina?, Tana kusa dakai?

Amsa mata yayi da eh"

Hadanin da ita”

Mika mata wayar yayi ta amsa sannan ya mike ya nufa toilet tanajin muryan Munirah tana gaida Annanin sa Yana daga toilet”

     Munirah yaya ya Ingall?

Lafiya lau"

Alhamdulillah amman ba matsala ko?

Babu

Yayi kau, ya Sadiq ya fara gyarawa halin nasa kuwa??

Runtse Ido tayi yayin da ta tsinci kanta da kasa amsawa inda ta shiga wasa da hannunta tare da daburcewa kamar Annanin tana gabanta"

Munirah mgn nake fah?, Ina Sadiq din fah??

  Murya can kasa tace Yana toilet"

Okay amman yanzun komai ya wuce ko zancen kiyaya Babu??

 Karyar dakai tayi cikin yanayin jin kunya tace nidai Annanin ki gaidar da Baba"

Murmushi Annanin tayi sannan tace toh zaiji “

Adaidai lokacin Sadiq ya fito dan haka ta mika masa wayar”

Amsa yayi yasa akunne inda Annanin ta Kira sunan shi ya amsa sannan tace Wlh Munirah tafara hankali”

 Cikin dakewa yace bawani hankalin da tayi Annanin tana nan a yadda take Babu wani canji, daganan Munirah bata sake jin yayi mgn ba tadaiga ya aje wayar agefen sa sannan ya zauna yana goge jikin sa Yana fadin"

    Nasan Baki taba haduwa dame irin halina ba shiyasa kike min abun da kika ga dama"

 Lumshe Ido tayi nasan nima baka taba haduwa dame irin halina ba"

Batare daya juyo ba yace haka ne, lallabakin da kike son inyi bazan yi ba, wawiyar yariya kawai, idan Sagir Yana biyewa haukan ki saiki saki Baki Nima zanzama mahaukaci?

   Ni ba mahaukaciya bace fah

  Idan nasake mgn kika mayar min zakiga abun da zan miki"

Jimmmm tayi sannan ta kauta idonta inda tajishi Yana cigaba da cewa"

  Sannan zan gargadeki akaro na farko Kuma na karshe kar mgn ya tashi ki sake kwatantani da Sagir baza amiki yadda Sagir din ke miki ba, kisa azuciyar ki kawai Sagir bayanan nikuma Sadiq nake"

    Shikenan toh naji"

 Kallon yabita tashi na tsayon lokaci sannan yace harda wani cewa"

Sagir yana fifita ki akan kowa, ke nasake jin ma kince Sagir Allah sai kin sha wahala"

   Wani irin kallo ta masa sannan tace lallai ahankali"

Me kikace??

Naji kace karna Kara cewa Sagir???

Shine kikace me??

Murya kasa kasa tace cewa nayi lallai”

Lallai?

 Eh

 Mikwa yayi afusace yayo kanta babu ruwana da ikirarin ki na baki so na, zan zan zauna dake dole duk da baki sona, Kuma zaki dauki cikina ajikin ki, sannan ki raini ciki duk da Baki sona, sannan Zaki haifi yata ko dana duk da Baki so na, yadda yake dunfarota yasa tafara fadin"

 Karka taba ni!!!????????

  Nufota yake inda ta sake fadin"

Narantse da Allah ka tabani saina ji maka ciwo, wlh saina maka raunin da saidai ka kalli mace baka da yadda zakayi da ita…..

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
            Page 53- 54

Typing…..
Nine zakijiwa ciwo??

 Wani irin kallo ta masa yayin da ya tsaya yana kare mata kallo"

   Tamuddirincin Ina jin ki, nine kikecwa zakijiwa ciwo??

   Nan ma shiru tayi dan haka ya fara takawa gabanta ya rike kafadun ta, Yana me kura mata idon sa da suka riga suka rine da bacin rai, nataba ki, Ina jiran ki, idan bakiji min ciwo ba Baki haifu ba, mara kunya kawai, nafiki hauka, idan ke shedan busa yake miki akunnen ki ni ihu yake min"

 Lumshe idonta tayi yayin dayasa hannun sa ya shafa leben ta Yana sake fadin nataba ki, kiyi abun da zaki yi"

    Runtse Ido kawai tayi, sai wani numfashin na takaici da take fitarwa, ganin haka ya sake saka hannun sa ya d'ani nonon ta yace, yi abun da zaki yi, Ina jiran ki, banda rashin kunya ki kalleni kice zakiji min ciwo?, Bude Ido tayi ta kalleshi tare da dafe nonon ta daya d'ana cikin zobowan hawaye tace Allah Yana kallon ni ban ma komai ba ????????????

   Tsakin takaici Sadiq yayi sannan yace ai yau sai kinji min ciwo karyar rashin kunya kike yi "

       Rigar jikin sa ya tattare ya cireta sannan  ya tsaya gaban ta dagashi sai karamin wando wadda Munirah ta tsana ganin sa dashi domin kusa dashi da Babu banbancin kadan ne"

      Kauda kai ta fara yayin daya tsaya daf da ita yasa hannun sa ya bude girmasa yana me kallon fuskar ta datayi can gefe dashi yace gata adaidai nan kiji min ciwo"

     Duk irin kauda idon da take Saida ta ganta sabo da yadda yake cuno mata"

  Jikin ta ne ya kama rawa sosai, domin tunda take bata taba ganin abu kamar wannan ba, atunanin ta taga girman shi tun ranar ya kusanceta sai yanzun ta tabbatarwa kanta bakomai tagani ba lokacin"

     Rawa jikinta kiyi sosai yayin da abun ke dada mikewa,

Ungu rike kijimin ciwo, taji ya sake fada”

       Kanta ta girgiza cikin sauri"

   Wani irin murmushi Sadiq yayi Yana kallon idon ta, yace Allah sai kin kama"

   Batare da ta juyo ba ta tsinci kanta da cewa kayi hakuri dan Allah"

   A'a kin fasa danben?

   Eh nafasa"

   Sabo dame?

Cikin zubowar hawaye tace nidai Amukarnin mu banso dan Allah ka mayar"

Lumshe ido yayi tare dajin sanyi har cikin ransa sannan yace oya wuce ki hau gado…..

  Cikin sauri ta wuce, yayin da yabi bayan ta tana kwanciya yana kwanciya bayanta inda ya rike rigarta yana kokarin cirewa"

   Har yanzun batabar share hawaye ba, yayin da yana rabata da kayan jikin nata yanajin rawan jikinta na karowa"

  Tas yagama cirewa, sannan ya fara sunsunar ta tare da mata wasu abubuwa wadda ta rasa ma'anarsu, nan danan jikinta ya mutu murus yayin data tatsinci kan ta cikin jin dadin abun da yake mata, saidai har yanzun taki barin dadin yazamar mata dadin sabo da irin haushin sa da take ji"

  Lakwas tayi yayin da ta sakar masa ko Ina tana kwance kawai idonta rufe ita kadai tasan me take ji"

   Wasa yayi da ita sosai na tsayon lokaci Yana jin yadda take mika sosai Kuma wannan karon babu tirje tirjen data saba dan haka ya dago daker ya bude idonsa akanta yace"

      Tamuddirincin"

 Batare data bude Ido ba tace Ummyum"

   Bude Idon ki"

 Kawar dakai tayi tare da kin budewa"

      Duba, Muneerah bude idon ki"

Cikin kukan shagaba tace ni a'a"

 Wani irin Murmushi yayi sannan yace"

        Tamuddirincin kina sona??

    Kawar ta kaita sake can gefe"

Ki amsa min kinjiiii

     Runtse Ido tayi sosai"

Muneerah Ina son ki amsa min cikin irin wannan lokacin, domin idan ba cikin irin wannan lokacin kika amsa min ba bazan barki ba, gaya min kina sona ko a'a

   Wannan lokacin ma bata amsa ba, wani irin numshi take fitarwa idon ta rufe"

     Sunbatan ta yayi sannan yacigaba da abun da yake yi tsayon lokaci yayin da cikin salo da dibara ya shigeta batare da tayi tunanin zai yi hakan ba awannan lokacin"

      Innalillahi, wayyoooo zafi"

         Sunsum Tamuddirincin sunsum"

     Wayyo shuuuuuuuuuuu nashiga uku, bari kaji dan Allah"

Daidai wannan lokacin Sadiq babu baka sai kunnen, yayin da Munirah keta magiya tare da kukan zafi Amman Babu alamar yanajin tama”

 Kuka taita yi tsayon lokaci Yana jikinta inda akarshe ya rike bakinta dashi be bartaba har Saida ya samu nutsuwa"

   Numfashi yake maidawa yayin da yake jin sheshshekar kukan Munirah har yanzun tana jikin sa"

  Gefe ya koma sannan ya dagota ya daura kan hannun sa ahankali yace yi hakari yar kanwata, gashin kanta ya tattaro ya rike tare da shafa kan cikin sigan lallashi Yana Kara sauke ajiyan zuciya"

    Ahankali har bacci ya dauke ta sannan yayi ajiyan zuciya tare da kissing dinta"

   Runtse idonsa yayi duk da cewa ba bacci yake ba tsayon lakaci sannan bacci ya dauke shi"

     Can cikin dare Munirah ta sakejin hannun sa na yawo ajikin ta, jimmmm tayi tana jin yadda yake taba ta cikin ranta tace wannan akwai jarababbe, ya kula ta tashi dan haka ya canza salonsa ta yadda bata iya yin gaddama"

     Cikin rawan jikin da kokarin gudu tace nina gaji fah"

   Murya kasa kasa yace ba wani abu zan miki ba dan tabaki kawai zan yi"

       Tun tana rike hannun sa har ta bari yayin dayai ta sarrafa ta shi kadai batare data bada hadin kaiba, sai dai duk da haka har cikin ransa yakejin farin ciki domin da babu gara babu dadi"

 Kololowa kai dan haka bashi da wata mafita abun da bata son yazon ma shine ya faru, yayin data jishi jikinta ta saki kara sosai tare da fadin Zafi"

  Lumshe ido Sadiq yayi yana fadin sannu cikin murya kasa kasa, itako Munirah Kara karfin kukanta take domin radadi takeji sosai kamar an zuba mata barkono gaban ta, awannan karon ma Kiran sunanyin mutane taita yi duk gidan babu wadda bata Kira ba Sadiq kuwa banda sambatu Babu abun da yake yadda yake rawan jiki yanzun kusan Kona farko  beba, sosai ya rungume ta jikin sa"

 Tajima tana sheshshekar kuka yana rungume da ita har bacci ya dauke ta"

  Kiran sallah asuba ne ya tada Sadiq inda cikin dibara ya kwantar da ita gefen gadon sannan ya sauka Ahankali"

   Toilet ya nufa yai wanka sannan ya fito yana goge cikin sa, cikin sauri sauri ya gama shirya ya dauki carbe sannan ya matsa ya data Munirah"

    Tana mutsuke Ido ta zauna alamar baccin be isheta ba

     Ga ruwan wanka can na hada miki, kiyi sauri lokacin sallah yayi"

    Zunburo baki tayi tare da kauda kanta murmushi yayi sannan ya juya ya fice"

   Bedawo ba Saida garin yayi haske sosai ya dawo rike da carbin sa fuskarsa wasai annuri kawai kake gani, zaune ya sameta saman gadon gashinta barbaje yayin da take share hawaye kafarta tankwashe hannunta rike da bra tana dubawa"

  Tsaye yayi akanta yayin da yake murmushi cikin ransa yana daga tsaye yace"

  Meya faru kuma??

     Bakai bane duk ka tsinka min bra dina gaba daya"

    Jimmm yayi sannan ya kauda idonsa can gefe yace"

   Nidai nasan na tsinka daya, me kike so yanzun??

  Ni bani da wadda zansa yanzun????????

  Kawar dakai yayi yai murmushi sannan yace ki duba cikin kayan ki mana ko kina nufin da daya kika taho??

    Ai biyu ne daman Kuma ka tsinka dayan acan, anan ma ka tsinka daya nawa kenan

   Cikin daure fuska sosai yace,  biyu kenan, shikenan sai ki zauna haka, zama yayi bakin gadon tare da cire gilashin sa ya aje agefen gadon ya kwanta agefen ta ya rufe Ido"

     Kusan minti 30 ya dauka idonsa rufe amman yanajin kukan ta ahankali ya bude idon sa yadan ja tsaki kadan Sannan yace"

     Wai meye haka kike yi ne?, Ki kwanta kiyi bacci dan Allah

  Ni saika biya ni???? 

  Saina biya ki?, me zan biya ki?

  Bra dina da ka tsintsinka min"

Jimmm yayi sannan yace shikenan naji zan biya, kwanta"

  Yau Kuma nake so"

Hannunsa ya mike ya jawota jikinsa Yana fadin, eh yau, bari abude kasuwar sainabawa Zahrah ta sawo miki, yanzun safe ne ai"

     Lumshe Ido tayi sannan ta fara tureshi yayin dayai saurin tura hannun sa cikin rigarta yadda take danbe domin kwace kanta yasa suka shiga danbe inda akarshe ya danne ta"

 Kuka tasake fashe dashi tana fadin"

 Amukarnin zaka kashe ni, wayyo nauyi, Mamah zai kashe ni, nauyi, ahankali ya dinga rangwanta mata sannan ya shiga sarrafata har yanzun bakinta beyi shiru ba fadi take nina gaji Amukarnin sau uku kenan fah????????

Ina zuwa mana Hallah Hallah

A'a kabarni nagaji Allah ????

  Duk wata dama da zatayi wani yunkure bebar ma ba, dan haka bakin ne kawai damarta daga karshe shima bakin ya rufeshi da nasa"

       Bayan ya samu nutsuwa sosai ya rungume ta, yana me samata albarka yadda ya kankame ta abun har tsoro yabata afili tace daman haka ake aure??

 Cikin lumshe Ido da Sabatun dabe gama sakinsa ba yake fadin"

   Ya wuce haka kanwata, sunbatatan yayi sannan yai ajiyan zuciya, yana rungume da ita bacci ya dauke su Baki daya misalin 9 nasafe Sadiq ya tashi wanka yayi ya fita inda yabar Munirah nata sharar bacci"


              *******

Cike da farin ciki ya shiga dakin Mamah, yadda mamah taga fuskansa yasa ta saki murmushi cikin fara’a ya gaida ta sannan ya kwanta akan jikinta Yana me lumshe idon sa”

      Sadiq yau kaganka kuwa?, Goshin ka fah har kyalli yake yi"

Murmushi yayi har hakoransa suka bayyana sannan yace”

Mamah, kinsan wani abu kuwa??

     Saika fada"

 Kanwata ta rage hauka"????????????

     Cikin murmushi Mamah tace haka ake so Sadiq Ina tayaka farin ciki, Allah ya nuna mana ranar da wannan kanwa taka zata nuna ma so, aina gaya maka indai zaka lallaba toh zata sako fiye da tunanin ka"

    Hira suka cigaba dayi da Mamah yayin da ta kula Yana mgnr bacci na fusgar sa dan haka ta zame jikinta a hankali tare da tura mishi filo macci yayi sosai Saida aka kira sallah azahar sannan Mamah ta tada shi bayan ya dawo dakin Mamah ya dawo, Hafsat yagani zaune ita da Zahrah kowanne nacin abincin sa agaban sa,  kallo yabisu dashi sannan yace"

  Hafsat idan kin gama ki sameni awaje"

  Amsawa tayi da toh"

Kallon inda Zahrah take yayi sannan yasa hannun shi cikin aljihu ya ciro kudi yamika mata, amsa kije gurin Tamuddirincin ta gaya miki abun da zaki sawo mata”

 Tam kawai tace itama sannan ya juya ya fita"

Yana fita Hafsat ta ture abincin sannan ta mike tabishi abaya"

       Itako Zarah bayan tagama abun da take ta nufi part din Sadiq inda ta tura kofar dakin baccin sa yayin da ta hange Munirah zaune kan Sallaya"

     Cikin Murmushi Zahrah tace amarsu ta ango"

Tsaki Zahrah taja tare da fadin"

 Karkisa na zageki kika sake cemin amarya, kinsanni sarai banni da mutunci, amarya ai tana jikin ango????

     Dariya Zarah tayi sannan tace maida wukar nidake Kuma ai bama fada

    Toh wlh karki Kara cemin amarya"

 Baxan Kara ba, Amukarnin ne yaban kudi wai ki fada min abun da zan sawo miki"

Wuuuuu niii, yanzun fah tsorona yake ji, balaki nasa mishi ya biyani bra dina daya tsinka, yasan idan be biyani ba rashin mutunci zan mai”

  Dariya Zarah tayi sannan tace, wlh kina abun da ranki keso, kinji dadin ki Munirah"

   Bawani dadi, ya iya iskanci amman be iya cire bra ba, wai dan ya raina min wayo wai in nuna mishi ko Kuma indai na sawa, nikuwa ciki Babu daya wadda zanyi bazan daina sawa ba Kuma bazan numa mishi ba harya mutu wlh bazai san yadda ake cirewa ba"

 Toh karki nunama masa bari yaji miki ciwo wata rana"

   Yajimin ciwo yakaini asibiti Kuma, wlh duk wadda ya tambayan saina fada dalili"

        Ko agaban shi??

 Wlh ko gaban shi kema kin san halina ai"



    Toh Allah ya shiryeki yanzun dai bra zan sawo miki kenan"

   A'a sawo min jigida"

  Jigida?, Kudin fah da yawa"

  Kedai ki sawo min jigidan wadda zata tufe cibiyata zuwa kasa"

    Ok toh shikenan saina mayar masa da sauran kudi"

  Bude baki tayi zatayi mgn tai saurin dafe kirji tare da fadin"

 Innalillahi wa inna ilaihir raju'au"

   Menene Munirah??

  Shiru Munirah tayi tsayon lokaci sannan tace"

 Zahrah gabanane ya fadi irin faduwan gaban danaitaji lokacin da ana gab da bikin mu da Sagir"

    Jimmm Zahrah tayi sannan tace Allah sarki Allah yajikan su, ni bara naje"

 Mikewa tayi harta kai kofa Munirah tace, karki mayar masa da canjin ki rike raba mugu da makami ai ibada ne"

          Ficewa Zahrah tayi, dan ta kula idan biyewa surutun Munirah bazata ba"

            *******

Sai dare Sadiq ya dawo lokacin Munira na danna wayarta bayan tagama cin abincin da aka kawo masu, zama yayi gefenta yayin da tai saurin matsawa”

 Ahanki ya mika hannun sa ya damketa sannan ya karkace yasa hannu aljihun sa ya fito da wani karamin akwati yana fadin bari ki gani"

  Budewa yayi Yana makale da ita akirjin shi ya bude yayin da wani kyalli ya kashe mata idonta"

   Kallo tabi cikin akwatin dashi sarkane da dan kunne tare da zobe atsakiyar su, sosai sarkar ta burgeta amman tuna waya kawota ta daure fuskanta"

    Kingani, sun miki kau"

     A'a

    Jimmmm yayi sannan yace meyasa"

   Hakanan"

    Lumshe ido yayi sannan yace ni sun min kau kum ina son in gansu ajikin ki, hannuta ya kamo yasa mata zoben yayin da yayi cif kamar an gwada, kissing din zuben yayi sannan yace karki cire kinji, hannunta dayan ya kamu ya danka mata akwatin, sannan ya saketa ya mike ya fita"  

   Tunda ya fita ta zubawa zoben Ido, hakanan taji tana masifar son zoben sosai ya burgeta gaahi fari  dan siriri da dan karamin  heart akan sa, mikewa tayi ta isa gaban mudubin ta aje akwatin tana fadin"

   Duk wannan bazai burgeni ba, Kuma ni babu memun wayo, dafe kirjinta ta sake yi akaro na biyu dalilin faduwan gaban dataji, sosai ta fara tsora ta da irin wannan faduwan gaban, matsawa tayi ta dauki mayafin ta da nufin ta shiga cikin gida wajen Mamah da tsoho yau tun safe bataje ba sannan Kuma ta sanar da ita sabon yanayin data fara jinta aciki yau"

 Fitowa tayi tana gyara mayafinta yayin da tana daf da Isa hanyar da zata sadata da part din Mamah gabanta ya sake faduwa"

   Dafewa tayi tare da tsayawa cak abun da take tagani gavanta yasa ta tunanin ko wannan shine dalilin faduwan gaban ta......

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
            Page 55- 56

Typing…..
Ganin ta tagani ya koma bibiyu yayin da takejin wani abu na mata yawo acikin kanta, wani irin zafi da radadi takeji acikin kirjinta ta yadda har Saida tazama kamar bata gani daidai”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button