NOVELS

SAWUN BAYA 1 & 2 COMPLETE HAUSA NOVEL

  Misalin karfe 9 nadare Munirah ce kwance akan gadon Annanin danna waya take yayin da Annanin keta dannan wayarta tana karawa akunnenta"

    Lokaci bayan lokaci tana dagowa ta kalli Munirah sannan ta maida hankalinta wajen Kiran wayar da take yi"

    Tsaki Umma taja wadda yasa Munirah saurin dagowa ta kalli Umma tace"

  Umma lafiya kuwa"

Dagowa tayi ta kalleta Munirah har yanzun Sadiq be dawo gida ba, Kuma anta Kiran wayar sa kashe"

 Jimmmm tayi zuwa can tace toh Umma shine duk kika damu?, ai bazai bace ba kato dashi zai dawo ai"

   Toh Allah yasa Munirah bara inyi sallah"

   Itako Munirah Danna wayarta tacigaba dayi bayan wani lokaci bacci ya dauke ta

                    *******

 Can cikin baccinta taji Umma na tashin ta daker ta iya mikewa sabo da wani irin baccin gajiya daya kamata"

 Hannunta ta roko yayin data dauko mayafinta da wayarta adayan hannunta suka fito falo"

   Alhaji Mustapha ne da Mubark zaune afalon yayin da Munirah ta gaida Alhaji Mustapha cikin girmamawa ya amsa"

Umma ce tace ta fara bacci”

  Mubarak yace abarta kawai ta kwanta, inda alhaji Mustapha yace"

    A'a ta wuce dakinta kome dare ya dawo ya sameta can"

Jin haka Munirah ta kalli agogo 11:44pm ta gani yayin da ta dawo da kallonta gun Annanin dake mika mata gyalen ta"

      Amsa tayi ta yafa sannan Annanin ta mika mata wayarta tana Shirin fita Alhaji Mustapha da Mubark suka mike suka biyo bayan ta"

    Agun me gadi suka samu Enisilim da Mahaifin su Lubbunah suna zaune, har bakin part dinsu Mubark ya rakata sannan ya koma gurin su Enisilim"

     Munirah bata tsaya falon ba Saboda wani irin bacci da take ji, can dakinta ta shige ta kwatan ba jimawa bacci ya dauketa wadda bata tashi ba sai kiran sallah asuba"

    Sallah tayi Takoma ta kwanta wadda sai gurin 10 ta fito bayan tayi wanka ta nemarwa kanta abun karyawa sannan ta fara tunanin ko karfe sai yaushe Amukarnin Sadiq ya dawo jiya????

      Daki ta koma bayan tayi tabar masa abun Karin sa afalon"

    Misalin karfe 2 da wani abu Annanin ta kirata awaya gaisawa sukayi kawai ta kashe wayar ta"

     Itako Munirah ganin da tayi har yanzun bataga Sadiq ba tai tunanin kila aiki ne yai masa yawa"

       Misali 4 na yamma ta daura girkin dare bayan ta gama zuba mishi ta jera sannan tayi wanka ta zuba nata tana ci"

    Muryar Mubarak taji bakin kofa yana sallama bayan ta amsa ya shigo yana binta da kallo tsayon lokaci"

   Cikin ladabi tace"

 Ina yini?

  Batare daya amsa ba yace"

    Abinci ma kike ci ko??

     Kifkifta Ido tayi tare da kauda kanta"

Kallo ya gama kare mata sannan yace"

 Banza mahaukaciya kawai, toh idan kin gama kije Umma nakiran ki"

  Kasa tayi da idonta sannan tace toh, yana fita tabishi da harara"

   Saida ta koshi sannan ta mike ta dauko mayafinta ta fice lokacin ana gabda giran mangariba"

     Kusan kowa ta Samu afalon Umma Annanin ta Annanin su Lubbunah da Aunty Khadija Lubbunah duk suna zaune mazan ne kawai Babu"

    Zama tayi akan hannun kujerar yayin data gaidasu suka amsa kowanne zuciyarsa babu

dadi”

 Ahankali tace"

 Me ake yi?

  Kallonta suka yi Babu wadda yace mata komai illah hararan da Mubarak ke zanga mata"

  Dauke idonta tayi cikin zunburo baki ganin haka Aunty Khadija ta taso ta dawo kusa da ita hannunta ta rike cikin nata cikin kasa kasa da Murya tace"

    Munira Baki da hankali ne, mijin ki tun jiya be dawo ba kowa hankalin sa tashe ke kina daki kina sha'anin ki?

Lumshe Ido tayi yayin ta itama tai kasa da Murya tace"

 Aini bansan be dawo ba, na dauka yadawo ya fita da wuri ne....

Muryar Annanin ta taji tace”

Dan ubanki Baki gaidashi ne da safe ne?

 Kanta ta karayin kasa dashi ahankali tace"

 Ina zuwa, nina dauka fita yayi Kuma har breakfast na aje mishi"

  Gaba daya suka rufeta da fada kowa na fadan albarkacin bakin sa yayin da Mubarak ke fadin"

Abinci fa na sameta tana ci"

 Fada akaita mata inda tasa kanta akasa tai shiru har suka gama"

 Shiru ne ya ziyarci falon tsayon lokaci yayin da jikin Munirah yayi sanyi sosai ahankali ta tura hannunta ta tabo aunty Khadija  cinin kasa kasa da Murya tace"

        Kuma an kira wayar shi??

    Wayarshi kashe take"

  Kanta ta sunkuyar kasa ta jima shiru zuwa can tace"

  Toh aje office din nasu mana"

   Ai anje yafi akirga, ance sun fita tare da abokin aikin sa wani wai jabir Kuma har gidan Jabir din anje ba Jabir din ba Amukarnin, su ma suna can hankalin su tashe"

 Lumshe ido Munirah tayi bata sake dago kaiba tsayon lokaci kanta akasa tanajin yadda makota suke shigowa suna fita kowa fadin yake Allah ya kauta wasu na fadin Allah ya bayyana shi"

  Ahankali ta mika hannu ta dauki wayar aunty Khadija dake kan cinyanta, no Sadiq ta dauka tasa cikin wayarta sannan ta mike ta shige cikin dakin Annnanin"

   Kira taitayi amman mgnr dai dayace akashe  wayarsa take, shiru tayi har akayi sallah mangariba daker ta iya yi sannan ta kwanta ta cure guri daya, bayan anyi Sallan isha'i ma kwanciya ta sake yi"  

  Zuwa can ta tashi ta zauna agogo ta kalla taga karfe 10 dan haka ta mike ta fito falo, Enisilim ta Samu Yana fadin"

     Toh Yaya zamuyi, addu'a ce kawai mafita gobe sai mu sake fita mugani, can gefe taje ta zauna cikin wani irin hali tare dasa tagumi, Enisilim ne ya kalleta cikin sauri ya dauke kansa yayin daya fice da sauri"

     Suna nan zaune har 11 tayi yayin da suke jin Karan mutuci da mutanen su Enisilim da suke zuwa masu jaje, tsintan kanta tayi dason fita wajen fita tayi ta tsaya tana kallon harabar gidan kamar Rana, maza ne sosai acikin gida wadda yawancin su makota ne ahankali ta Isa wajen adana motocin gidan yayin dataga motacin sa guda biyo wadda indai ka gansu duk biyu toh yana gida inko baya gida to yabar kasan ne, tsintan kanta tayi kwance jikin motar tsayon lokaci sannan ta tashi ta koma gida"

   Zuwa wannan lokacin Munirah bata bari a ta hada Ido da kowa hankalinta bekara tashi ba saidataga su Annanin ta sun wuce yayin da falon ya rage daga ita sai Umma sai Khadija"

   Cikin wani irin yanayi tace"

   Umma"

  Daker Hajiya Fatima ta iya amsawa da na'am"

   Yanzun toh Amukarnin mu yana Ina?

  Hmmm waya sani Munirah Allah kadai ya sani"

   Wucewa Annanin tayi ta shige daki itako Munirah tagumi tasa tana kallon aunty Khadija ta kishingida, tana zaune kafarta mike har tsayon wani lokaci, daga can taga Mubarak ya shigo yana mata kallon kurulla yace, ke!! Bakiyi bacci ba?

   Kawar dakai tayi tare da fadin"

  Banjin bacci

   Wani irin kallo yaima mata sannan ya kalli agogo karfe 2am ya gani sannan ya maida kallon sa ga Umma data fito yanzun tana fadin"

      Babu wani lbr ko?

     Babu Umma gobe dai zamu sake fita"

  Har ya fita Munirah batabar kallon hanyar ba wannan ranar yadda taga dare haka taga Rana hankalinta bekara tashi ba sai washegari dataga gidan ya Kara cika mutane sai turuwar zuwa suke waya kuwa da angama wata wani zai Kara shigowa kowa cikin amsa waya suna fadin wallahi har yanzun Babu lbr"

     Wunin yau daurewa kawai take ita kadai tasan abun da takeji cikin zuciyarta fakan idon mutane take tana share hawaye cikin tunanin Ina Amukarnin Sadiq ya shiga, cikin wanni irin hali yake yanzun, tunawa tayi dashi daren da zasu baro Ingall yadda yaita lallashin ta , sannan ta tuna lokacin dayasa ta motar Mubarak yanai mata murmushi fuskarsa ta tuna cikin idonta, wannan lokacin takasa boye kukanta hawaye ne suka zobomata ta share, Mubarak ne ya kula da yadda take share hawaye yace"

    Munirah Yaya dai?

   Cikin sheshshekar kuka tace ba komai"

Kallonta yayi sosai sannan ya kalli Umma yace wai kuga yariyar can kukan me take yi ne??

     Umma ce ta kalli Munirah kuka take sosai, hannun tasa ta cire hawayen idon ta tace rabu da ita Mubarak"

    Juyawa yayi ya fice yayin da Munirah ta mike ta koma dakin Umma kan gado ta fada cikin matsancin kuka tare da daukan filo ta dannen kanta dashi"

    Zuwa can ta tashi zaune tafara kiran number sa so ba adadi amman shiru dan haka gaba daya ta rasa inda zatasa kanta gashi dare Kara yi yake, dan haka hawaye suka kasa daina zuba cikin idonta"

  Kallon agogo tayi taha har goma saura dan haka ta sake mikewa ta fita falon"

   Dafda Umma ta zauna ahankali tace"

  Umma yauma haka za'a sake kwana Kuma ba'aga Amukarnin ba?????????

 Munira to Yaya zamuyi da yin Allah"

Kawar dakai tayi ni bazan iya bacci ba Umma???????? wani abu ya tsaya min awuyana Umma yaki wucewa"

   Ruwa ta mika mata tace Kisha ruwa Munira zakiji dadi"

 Ni bazan shaba, bazan sakeci komai ba hardai ba'a nemo shi ba, sai azauna aitacin abunci ana shan ruwa alhalin Amukarnin mu be gida kwana uku kenan fah Umma????????????, shifa yasani amotar Amukarnin Mubarak yace min yanzunan zaizo????????????????, shine har yanzun fah Umma"

     Anninta ce tace ki rufewa mutane baki meye amfanin kukan?

Kasa bari tayi, sheshshekar kukan kawai take yayin da duk wani dataga ya daga kofin ruwa yasha yake bata haushi koda kuwa Umma ce yayin da hawaye kamar an bude fanfu  da suke zubowa atare da majina.......

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
            Page 63- 64

Barin ta sukayi tai tayi, kowa binta da kallo kawai yake yi, ta dauki tsayon lokaci tana kuka inda Umma take fakan idon Mutane ta ke share hawaye”

  Aunty Khadija ce ta kalli Munirah tace wai Munirah menene haka, ai wannan duk saiki karya wa mutane zuciya, gashinan kinsa Umma itama kuka take yi......


 Cikin muryan kuka tace mezanyi toh idan banyi kukan ba, nace maku kirjina zafi yake min wani abu ya tokareshi baya gaba baya baya"

Shine ai aka ce miki kisha ruwa ko?

 Ni bana sha, kwana uku ???????? babu Amukarnin Sadiq sannan ace min insha ruwa ba'a fasan inda yake ba????????????

     Annanin ce tace ke tashi kije ki kwanta.......

Tunkan ta rufe baki ta mike, har yanzun sheshshekar kuka take saidai memakon ta nufi dakin Annanin sai ta nufi kofar fita yayin da suka hada Baki wajen cewa Ina zaki??

Ni part din mu zani"

Kije can kiyi me?, Kwana biyu ba anan kike kwana ba??

 Ni yau acan zan kwana ????????

  Mahaifiyarta ce tace toh jeki, saida safe,  haka ta juya yayin da Annanin ke fadin"

  A'a Munirah kizo cikin mutane ki kwanta, ganin ta riga ta fice Hajiya Fatima ta mike da saurinta inda su Annanin sukace tai zamanta"


                     ******

Ke!!! Wacece Nan??

Mubarak ne yace Munirah ce”

 Ina zata ku tsayar da ita mana"

Cikin tsawa ya kirata yayin data fara tahowa inda suke cikin kuka”

 Maza ne da yawa agurin yayin da Alhaji Mustapha da Enisilim suka taso har da Mubarak suka matso gunta"

   Enisilim ne yace Yaya aka yi Munirah??

 Ni zanje in jirashi ne adakin mu"????????

    Inace jiya anan kika kwana??

 Abbanin ninagaji, banda lafi fah????????

 Kawar dakai Enisilim yayi sannan yace meke damun ki??

  Wani abu ne ya tsaya min awuya yaki wucewa"

 Ai bazai wuce ba dan ubaki, taji Mubarak ya fada"

Hawaye ta share yayin da Enisilim yace"

   Munirah kiyi hakuri ki koma cikin Mutane ki zauna, kowa da kika gani bajin dadi yake ba karfin hali ne kawai"

    Cikin fada Mubarak yake fadin"

  Barnan gurin dan ubanki karna tattaka ki muna cikin tashin hankali da wanne zamuji da batan Sadiq koda rigimar ki, muna cikin wannan halin waye zai zauna ya na rarrashin ki"

 Karasa fashewa tayi da kuka dan haka Alhaji Mustapha ya riko hannunta yana fadin"

    Kinaji, kishiga gida ki kwantar da hankalin ki za'a ganshi, Enisilim ya bada sanarwa amasallatai ana ta addu'a ga Sadaka Kuma insha Allahu za'a ganshi kinji ko?

  Sheshshekar kuka take yi tare da fadin"

          Wayyo nashiga uku na, ????????


   Har cikin gida ya shigo da ita sannan yace kar abarta ta sake fita, koda ta zauna ma bata bar kuka ba, ganin inda take hawaye  tasa kowa ya fara share hawaye sosai take kuka tayi wujuga wujuga" 

          Yadda taga rana haka taga dare, zuwa wannan lokacin kowa kagani cikin gidan saikaga alamar kuka a idon shi hatta da mazan ma hakane, Amman Munirah gaba daya fuskanta ya kunbura tunda ta idar da Sallah asuba tana kwance kan sallayan da carbi ahannun  tana jah"

  Annanin na zaune gefenta tasa dagumi itama tana Jan carbi"

    Annanin toh wai Ina Amukarnin mu ya shige ne??

   Bansani ba Munirah, shine abun dayafi damuna yanzun????????


     Ina son inga Sadiq sosai, koma mene ya sameshi nafi bukatar inganshi agaba na, Ina rokon Allah ya bayyana min shi ko amace ko araye nasan Babu yadda za'ayi Sadiq ya shige wani guri haka alhalin yana cikin hankalin sa????????

  Fashewa da Kuka Munirah tayi tana fadin"

   Cafdi???????? ya rabbi kasa yana raye, wayyo kirjina nashiga uku ????????

 Da sauri Annanin ta shiga share hawayen gaba daya ta manta dawa take mgn cikin dakiya take fadin"

Ke za'a ganshi, tashi muje cikin Mutane, falo suka fito zuwa wannan lokacin gidan tamkar gidan makoki, kwana 4 kenan dan haka hawaye yaki daina tsiyaya kowa kagani da guntun hawayen sa, ayanzun Mubarak be wani cika mgn ba, sai dai Wanda yazama dole, yayin da abokan Sadiq din duk wuni suke gidan, hakama abokan aikin sa suna zuwa akai akai"

     Misalin 12 na rana Moh'd Sadam suka sauka a Nigeria  Mubarak ne ya dauko su yayin da suna ganin yadda gidan yake suka fara hawaye suna mamakin inda Sadiq zai shige tsayon kwana ki"

     Misalin karfe 2 na rana Munirah najikin Annannin kwance ta tashi azabure cikin sauri Annanin tace"

Menene?

  Bude Baki tayi da nufin mgn saiga amai inda taita kwararawa jikinta dana Hajiya Fatima gaba daya"

  Aunty Khadija ce tace Kinga abun da ake gaya mata kenan ai, jiya yariyar nan ko ruwa bana tunanin ta kurba rashin cin abinci illah ne babba kema saiya kwantar dake"

   Daker aka samu Aman ya tsaya sannan 

aka fara kokarin gyara wajen, bayi suka nufa cikin kankanin lokaci suka fito dare da Annanin, Lubbunah ce ta dauko mata kaya apart din din su tasaka yayin da Annanin ma tayi wanka ta canza kaya”

      Shayi aka hada mata ba madara daker tasha kadan ta kwanta tundaga wannan lokacin datai amai miyau ya fara taruwa abakin ta tashi da dingayi zubarwa zuwa can bacci ya dauketa"

    Kowa dadi yaji dayaga tayi bacci yayin da suke fadin"

Ita batasan bacci yin kansa yake ba, ita nan adole bazata kwanta bane"

   Sai gab da mangariba aka tasheta bayan tayi sallah kuka ta sake sawa ganin dare ya kumayi Amman Babu Amukarnin Sadiq har wannan lokacin"

      Miyau ne cike da bakinta tana share hawaye Sadam ya shigo tare da Moh'd da Mubark kallon ta Sadam yayi yace"

  Madam ya fargaba?

 Kawar dakai tayi tare da share hawaye  tana Shirin bude baki amai ya taso mata yayin data mike aguje"

Hajiya Fatima da Anuty Khadija sukabi bayanta bayan tagama suka taimaka mata suka fito, inda suka samu maman Lubbunah nagaya ma su Sadiq Munirah tun yamma take amai"

 Kallonta yayi ya dauke kansa yana fadin"

     Ta shirya akaita asibiti mu karta raba mana hankali biyu"

  Annanin ce tace yawwa Lubbunah dauko mata mayafinta suje 

  Bazani ba Annanin"

  Banson gaddama Munirah ki tashi kawai, haka badan ranta yaso ba tabi Mubark da Sadam zuwa Asibiti yayin da Umma tai masu rakiya har mota

                        ********

Sun jima Basu dawo ba har Annani ta fara kokarin Kiran wayar Mubarak sai gashi ya shigo hannun sa rike da ledan mgani da goran madara a hannun shi"

 Cikin dakin Munirah taso shigewa yayin da Annanin tai kiranta, dan da ita taje ta zauna tana kawar da Ido tana share hawaye taga Mubarak din yazo gaban Annanin ya tsuguna yayin daya canza harce zuwa buzanci yace"

      Umma ga magunkunanta nan, ance jininta yahau kadan  Sannan kuma an mata gwaji wadda ya tabbatar da tana da ciki"

  Runtse hannun Munirah takarayi cikin nata lokaci daya ta runtse Ido tare da fashewa da Kuka tare da daga Murya batare data sani ba take fadin"

    Allahu akbar ya rabbi katausayawa abun dake cikin nan, ka bayyana ubanshi????, Allah ka tsareshi aduk inda yake badan halimu ba Allah, shikadai ya rage min  ya rabbi kafara daukana kafin shi, shima yaga yaransa ya rayu dasu.... Yadda ta rike ce da kuka yasa kowa ya fara kuka cikin kokarin rarrashinta wannan karon ma Mubarak hawaye yake sharewa yayin da Munira nata harda majina"

    Cikin darema zaune suke ita da Umma yayin da Umma take ta rarrashinta tayi bacci tana fadin batajin bacci"

  Washegari ta tashi fuskanta ya kunbura sosai yayin da sabo da kuka idonta ya koma fari fat, washegari da Sassafe Enisilim ya tara kowa dake gidan domin yi masu nasiha tunda Enisilim ya fara mgn Munira ke zubar da hawaye, dan haka ya kalleta yace"

    Ke Kuma ance kinata kuka babu dare ba Rana, wannan kukan zai iya jawo miki wani ciwon, Kuka bashi da wani amfani Munirah, kukan da kike shi daukoshi ya kawo shi ?, addu'a ita muke bukata ba kuka ba, ansan dole akwai damuwa ace anemu mutum sama ko kasa arasa shi, tsayon kwana 5 wannan babban tashin hankali ne, amman me sai mu nuna mu musulmai ne Kuma munsan kadsara mekau da mara kau muyi hakuri muyita addu'a, kubar yiwa kanku horon yunwa, ku samu wani abu ko me dab ruwa ruwa ne ku dinga sawa acikin ku, musamman ke Munirah ki kula kodan sabo da abun da kike tare dashi kici abinci"

 Ni bazan iya ciba Abbanin Amukarnin yamin wayo yasani amotar Amukarnin Mubarak yace yanzun nan zaizo inje gida gashi nan zuwa, shikenan nasan ya gudu kenan yabarni Amukarnin Sagir yabarni shima ya tafi yabarni, meyasa be tafi dani ba?????????, Saiyai tafiyar sa yabarni anan toni me zanyi anan din, ai da ya tafidda ni duk ma inda zashi????????????

 Kowa dake falon kasa mgn yayi saidai share hawaye domin duk inda ake tunanin za'a duba an gama  babu shi, dan haka sosai kalamin Munirah yasa kowa kuka falon , cikin harda Enisilim daya mike kawai ya fice, adaidai lokacin da Munirah tacigaba da cewa"

  Tun muna Ingall nace mishi gabana na faduwa yace mun inbar damuwa Babu abun da zai faru????????

 Cikin kuka mahaifin Sadiq ya mike ya shige daki Mubarak da su Sadam ma fita sukayi suna share hawaye

Kuke kuke akaitayi afalon tsayon lokaci yayi. Da kan Munirah ke matsanancin ciwo kamar zai tsage gida biyu"

   Misalin karfe daya na rana tana zaune gaban Umma ta dama mata kamu ta dage saitasha, sukaji afalon ana fadin *Alhamdulillah*

  Aguje Munirah tabige kofin da Umma ke Mika mata tayi falo yayin da Umma ta rufa mata baya"

Baza Ido suke gaba daya afalon yayin da Alhaji Mustapha da Enisilim suke fadin"

    An samu lbrn su"

  Kusan atare suke fadin aina?

   Enisilim ne yace yanzun muka samu kira, Sadiq da Jafar kidnapping dinsu akayi, yanzun haka suna hannun Kuma suna bukatar miliyan 20, Jabir ma haka, suka miliyan 40 Babu wani sasauci Kuma atare suke bukatan kudin"

     Sanyi Munirah taji akumatun ta yayin da tai saurin saka hannu ta share gurin hawayene layi biyu, sharewa tayi sannan tace"

    Annanin toh abasu kudin mana su sakar mana shi"

   Eh za'a basu, Amman  zamu nemi rage dan bamu da wannan kudin ayanzun, munriga mun kawo kaya yanzun, bari muje can gidasu Jabir din Muji yadda za'ayi"

   Juyawa suka yayin da Umma ta sake wani irin ajiyan zuciya duk da cewa bataga Sadiq dinba Amman taji dan sanyi sanyi"

    Koda Munirah taga fitasu bakin window ta koma tana lekensu cikin kuka sosai take cewa nidai a anso min mijina kar awani nemi rage????????????????????

   Daga inda su Enisilim suke suna iya jinta dan haka ya Kira anninta awaya yace adinga mata nasiha"

   Daker tayi shiru yau Kam gidan ya dan samu saukin damuwa kokarin hada kudin kawai ake yi, babban tashin hankalin shine koda sukaje gidan su Jabir din iyayen sa basu da karfi  ko 50k babu a hannun su, dan haka su Enisilim suka shiga fafutukar yadda zasu hada wannan zunzurutun kudi har miliyan"

    Isu isu mazan suka dinga kunbiya kunbiya tsakanin su saidai har washe gari basu samu matsaya ba, inda suke samun lbrn yadda Munirah keta fadin ita a anso mata mijinta dan haka Enisilim yasake tarasu Saida ya fara da nasiha sannan ya gaya masu halin da ake ciki"

         Gaba daya matan ne suka bada ra'ayi kan cewa abiya na Sadiq kadai a amso shi, cikin takaici Enisilim yace"

    Tare suka tsare su ba yadda za'ayi subada daya, sannan kuma mahaifin yaron nan jabir bashi da hali shi yake ciyar dashi dan haka zancen amsan Sadiq kadai bema taso ba, kudin zasu hadu insha Allahu, Baba tsoho na hanya ya taho da wasu insha Allah aka canza su zasu hadu, Allah dai yai mana maganin wannan bala'in da kasarnan take ciki, komai ya lalace ga rashin kwanciyar hankali musamman a arewacin Najeriya, sosai yake haifar da koma baya ta hanyoyin daban daban da suka shafi bangaren tattalin arzikin kasa, noma, ilmi da bangaren kiwon  lafiya"

    Alhaji Mustapha ne yace ai babban abun dake kawo wannan masifar rashin tsaro ne,  ga jami'an tsaro birjik amman basa iya komai wai ashigo har cikin gari inda mutane ke hada hada adauki dan mutum bama damba ba abar gari dashi" 

   Enisilim ne ya sake cewa, ton ai hotuna ne jami'an tsoron  Nigeria, daka ce masu ungu an wuce waje, sabo da Basu da kishin kasar su, matukar zamu kasance masu kishin kasar mu to tabbas an kamo bakin zaren, baza ataba magance matsalar rashin tsaro ba harsai abar karban cin hanci, karban cin hanci yazama ruwan dare a Nigeria ba manyan jami'an tsaron ba, ba kananan ba, idan ko har babba nayi dole karami yayi, domin abun da babba yake shina kasa dashi ke kallo, wadda akarshe abun kananan jami'an tsaron ke kwana ciki, manyan sun mayarda karban cin hanci kamar wani kasuwanci, Idan abun ya zama kasuwanci kenan dole a dade ana yi ba tare da an gama ba, waɗanda za su jagoranci abun ya zo karshe su abin ke bai wa riba, Kuma kisa ba su ake kashewa ba, kullum ƙananan jami'ai suke rasa rayuwar su"

    Kosawa tayi Enisilim yabar mgnr domin ganinta surutun banza kawai suke yi dan haja tayi karab tace"

   Abbanin ayi sauri a ansoshi kar su mishi wani abu"

 Munirah muna hada kudin ne ai yanzun tsoho muke jirah"

 Tana kuka sosai tace yanzun harsai an jira tsoho idan babu kudin yanzun a sayar da gidan nan mana????????????

      Kollo aka bita dashi gaba daya cikin wani irin kallo Mubarak yace ke tashi anan guri......

 Tukan ya rufe baki ta mike fuuuu ta nufi daki ganin yadda take Umma tabita zama tayi bakin gadon Umma tana numfarfashi tare da matsancin kuka, yayin da tana ganin Umma tace"

  Umma bazasu amsoshi ba wai, har yaushe tsoho ya taso yazo nan, kenan bayau zasu karboshi ba, Kuma wai har sai an canza kudin sabo da ba'a damu ba, ni Umma akwaso sarkokina asayar sannan ahada da rakumi na da tsoho yabani afito min da mijina wlh nikadai nasan abun da nake ji kirjina zai fashe.........

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
            Page 65- 66

Hannun Annnanin tasa ta rike kan Munirah da take fitar da hawaye cikin tsananin tashin hankali, hawayen ta fara share mata daga baya ta rike kafadun ta tana girgizata tare da fadin”

   Munirah ki nutsu kinji ko?, na lura baki cikin hankalin ki kowa da kika gani cikin gidan nan yana iyakan bakin kokarin sa, abun da kike ji bake kadai kejin saba dan haka kiyi hakuri kawai ki zuba Ido zai fito insha Allahu"

  Nidai Umma nakosa, kar yakai gobe ba,a akai kudin ba sumai wani abu????????????

  Allah bazai Basu sa'a ba Munirah,insha Allahu Sadiq zai dawo cikin mu, dan Allah ki kwantar da hankalin ki"

  Aini hankalina bazai kwanta ba saina ganshi???????? wlh bana son atsaya jiran wani tsoho tunda bazasu sayar da gidan ba ni zan kwaso sarkokina"

Hmmmm, Munirah dan Allah ki daina wannan surutun, ki kama bakin ki kiyita addu'a kawai, sarkokin ki me zasuyi ne Munirah? miliyan 40 fa ake nema shima Amalen naki da kikace asayar waye ne zai kawo kudin??, idan ma aturowa za'a din ko kwatan kudin Basu kai ba"

    Sheshshekar kuka take kamar ranta zai fita Alhaji Mustapha ne ya shigo dakin ganin su ahaka yasa sa saurin karasowa Yana fadin"

        Lafiya dai ko?, Jikin ne?

   Umma ce tace a'a, ita Munirah tana nuna kosawarta, bata son a tsaya jiran tsoho ita asaida gida nan ko kuma akwaso sarkokinta asayar"

 Abbanin binta yayi da kallo tare da fadin"

    Allah sarki, Munirah kudin da suke nema kudin sarka bazayi ba, kudine suke nema masu yawa kamar sun bamu ajiya"

      Tagumi Annanin tayi tana fadin aitace ahada da Amalen ta"

   Idon Abbanin ciki da kwallah yace, wayyo, kina da Amale ne Munirah?

   Cikin share hawaye ta daga kanta alamar eh"

   Shiru Yayi tsayon lokaci yana kallon ta sannan yace, jinan Munirah, dan Allah ki kwanatar da hankalin ki, yanzun haka su tsohu suna hanya idan be iso ba yau toh gobe da safe sai asa gidan akasuwa kinji ko?

 Kanta ta daga yayin da Abbanin yace toh karki sake kuka kinji ko?

  Amsawa tayi da toh sannan ta mike taje bayi ta wanke fuskanta sannan ta dawo ta zauna gefen Annanin lokacin Abbanin ya fita, kallonta Umma tayi tace, Munirah yanzun hankalin ki ya kwanta ko?

Cikin sauri ta kawar da kanta can gefe cikin kwalkwal da idon ta, girgiza kanta alamar a'a

      Hannu Umma tasa ta share mata gutun hawaye sannan tace ki kwanta toh kidai ji abin da Baban ku yace

 Kwanciya tayi kamar yadda Umma tace saidai har yanzun hawaye yana tsiraro mata tana sharewa batare da Umma ta gani ba"

                ********

Gidan ya samu dan nutsuwa ba kamar jiya ba, mazan keta ciku cikun hada kudin yayin da matan suke gida gaba daya suna part din Umma ne dan haka darana tayi aka dan fara cin abinci kowa yana dan neman abun da zaisawa cikin shi, ya samu kwari, Munirah ce ta fito ganin kowa na kokarin kawai baki ta tsaya tana kare masu kallo tsayon lokaci sannan ta koma dakin ciki da bacin rai"

  Kwanciya tayi tsakiyar gadon rufda ciki tana wani irin nishi"

 Lubbunah ce da Aunty Khadija suka biyota suna fadin, Munirah ya kika dawo kizo muje cikin Mutane mana"

 Ni Banzuwa ai abinci kuketaci kamar gidan biki, juyawa tayi ta rufe ido dan haka aunty Khadija ta mike tai waje"

      Lubbunah ko kwanciya tayi bayan Munirah yayin da Munirah tai saurin mikewa bakinta cike da yawo tace"

   Kije part din ku mana ki kwanta tun da kingama cin abincin"

   Banza Lubbunah tayi da ita yayin da Munirah ta wuce toilet ta zubda yawo sannan ta dawo ta kawanta akasa tana hararan Lubbunah"

  Misalin 04:00pm taji ana fadin Tsoho ya iso dan haka ta fito falon, Mamah tagani rike da carbi yayin data rungumi Umma cikin sheshshekar kuka tana fadin Allah ya fito dashi lafiya"

  Daker aka zaunar da Mamah sabo da yadda take kuka sosai, Munira nadaga gefe tayi tsaye ganin har yanzun tsoho be shigoba ta koma dakin Annanin, bakin window ta Isa ta tsaya yayin da idonta ya sauka akan motar Sadiq hawayene sukayi ta zubo mata layi bibyu, hangosa take zaune kan kujerar tukin, cikin kanan kaya da yafi sakawa idonsa sanye cikin gilashi, wani irin Murmushi tayi me ciwo sannan ta tuna shi atsaye irin ya zuba hannun nan nasa duk biyu cikin aljihu Yana takawa cikin isah isah takama takama, sosai take son Kara ganin sa, sosai take son su kasance tare, wani irin balakin so take taganshi kamar tayi tsuntsu taje inda yake"

  Ji tayi tana son ta kalli koda pic dinsa ne, dan haka cikin sauri ta waiga dakin Umma ko Ina ganin babu pic din yasa tai saurin zuwa jakarta ta dauko wayarta, dube dube ta shigayi cikin sauri take hankade pic din Sagir domin neman na Sadiq, ta wuce na Sagir sunfi 39 Amman Babu na Sadiq, cigaba tayi da dubawa cikin ikon Allah ta Samu wani wadda suke su uku Sagir afarko Sadiq atsakiya yayin da Mubarak yake can gefe sunsa Sadiq tsakiyar su hannayen sa daure kan kafadun su, kowanne murmushi yake dagani cikin nishadi sukayi pic din amman Sadiq idanun sa hade tam kamar besan wani abu waishi dariya ba, haka Kuma idon sa sanye cikin bakin gilas kamar ko yaushe, ya keresu a tsayi yakuma fiso kauri kadan amman farar fatan sa batakai da Sagir ba wani balakin kyau taga ya mata ahankali ta mika hannunta shafa fuskansa, wasu Sabbin hawaye ne suka sake sakko mata inda ta mika hannunta ta share tare da fashewa da kuka sosai????????????

    Jitake gaba daya yau babu wadda take son gani nan duniya sai Amukarnin Sadiq sosai take son ganin sa dsn haka taji bata iya matsar da pic dinsa daga ganin ta, ganinsa take ya hadu iya haduwa yayin da take ganin yafi kowa yin kyau cikin pic din kai harma azahiri hasken fata kawai Sagir zai gwada masa, ganinsa tayi koda ya daure din daurewar tamasa kau fiye da wadanda sukayi Murmushin, kallon sa take sosai yayin data tsinci kanta tana fadin"

         Amukarnin mu kadawa dan Allah,???????? ka kadawo in gaya maka wani abu, nakasa komai Amukarnin, dan Allah karka tafi kabarni inaji ajikin kamar bazan iya rayuwa anan babu kaiba,  idan wannan yaza tafiyarka kenan bazan yafewa kaina ba, katafi kana min murmushi nikuma natafi ina murguda maka bakina,????????, Amukarnin kadawo in ma murmushi Nima kaji????, sosai ta fashe da kuka tare da zamuwa kasa har yanzun tana rike da wayarta akan pic din"

   Mamah ce ta shigo tare da Umma ganin Munirah cikin wannan halin suka taho gareta yayin da Umma ke fadin"

  Au daman nan kika dawo ke dai bakijin mgn ko?

  Cikin kukan ta mike tare da saurin aje wayar agefe gado sannan itama ta zauna"

 Umma ce ta kalli Mamah tace kinganta Nan Mamah Munirah ko ruwa sai an matsa mata take sha, ko yanzun din ma da akace ga inda yake ita lokacin nema take kara tayar da hankalin ta, juyawa Umma tayi ta kalli Munirah tace"

 Yanzun meye Kuma damuwar ki?, ina tsohu suka tsaya jira Kuma ai ga tsohon yazo suna can suna duba yadda za'ayi, koko wata damuwar ce Kuma?

Kawar dakai tayi tana kwalkwal da idonta yayin data kasa cewa komai, juyawa Umma tayi tafita yayin Munirah tai saurin tura hannunta cikin na Mamah, hawaye ta matso Mamah kunzo da kudin?

   Itama Mamah hawaye ta share sannan tace insha Allahu kuwa Munjrah, sai dai naji sunce yamma tayi, kila sai gobe"

   Yamma tayi ma suke cewa ko????? Shikenan lallai, shi'ai ba'asan Ina yake bane dole ace yamma tayi, ance sai an kawo kudi wai tundaga Agadaz akawo kuma ace yamman tayi????????

 Mikewa tayi afusace ta nufi toilet tajima sannan ta fito idonta jawur"

   Daren wannan ranar bataga daya daga cikin mazan ba ko Sadam be shigo ba gaba dayan su suna tare awaje, Munirah har gaji tayi da lekensu gaba dayan su kusan raba dare sukayi agurin yayin da Munirah ma bata runtsa ba"

        Washegari"

Misalin 10:00am Mubarak ya shigo yai masu Annanin sallama kan cewa zai tafi, addu’a kowa ke masa har ya fice yayin da mazan suka bishi harya shiga motar sa suma din dai addu’a suke mai”

   Adaidai wannan lokacin Munirah wani irin abu takeji namata yawo acikin jikinta tare da wani irin balakin kosawa taga Amukarnin, wani irin rawa takejj acikin ta dataji motse saita zabura tun ma Mubarak din be dade da fita ba"

Su Annanin kuwa jugum suna suka zauna wannan lokacin shine lokacin tashin hankali domin dai suna sa ran ganin Sadiq din da suka jima Basu jishi ba cikin kowanni lokaci"

   Mannirah kuwa dataji motsin Kona kofane take waigawa saboda son ganin Amukarnin ta yayin da wata zuciyar ke fadin idan suka dawo Kuma babu shi fah"

   Afili tace ya rabbi ka kaddara min Sake ganin Amukarnin mu,  ya rabbi kabarni dashi koda bashi da kafafuwa, Allah kasake hadani dashi, ????????

     Tun da Mubarak ya tafi basuyi waya da kowa har misalin karfi Uku na rana dan haka Munira tai kwace, zullumi ne ya saukar mata da zazzabi me zafi saidai Babu wadda ya kula da ita Saboda Babu kowa kusa da ita kima hankalin kowa Yana kofar gida"

  Misalin 4 na yamma Enisilim ya shigo waya ahannun sa yana fadin"

    Alhamdulillah ya Allah, ga sunan a hanya yace sun kusa karasowa"

 Wani irin zabura Munirah tayi, yayin data tashi zaune cikin wani irin yanayi nafarin ciki, rasa inda zatasa kanta tayi dan haka ta saki wani irin kuka na farin ciki tare da bude murya"

Gaba daya gidan ya rude nan danan motocin abokan Sadiq din suka fara ciki gida tare da abokan aikin sa, itako Munirah duk motar dataji shigowanta gidan saita zabura”

   Sosai gidan yake dada cika da mokotane yayin da wasu daga Ingall suka taso Mamah Ayshah da Zahra"

     Gajiya Umma tayi da jira dan haka ta Kira no Mubarak dauka yayi inda taji muryan sa kasa kasa cikin tashin hankali tace"

  Mubarak kuna Ina??

 Muna daf da gida Umma"

  Ina Sadiq??

 Gashi kusa dani"

Shiru tayi tsayon lokaci sannan tace amace ko araye??

      Yana raye Umma, jimmmm yayi zuwa can yace"

 Amman bashi da lafiya ne dai kawai  bejin dadi, zame wayar Annanin tayi

tana me saka tagumi, inda befi minti 10 da sauke wayarta ba Motar Mubarak ta shigo gidan…….

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
            Page 67- 68

Hayaniya ce ta Kara yawa dan haka matan dake cikin gida ma sukayi waje gaba dayan su yayin da Munirah take kan gaba domin kuwa wani irin zabura tayi ta zunbuda aguje”

Babu Wanda yabi takanta kowa koksrin yin gaba yake saidai suna fita wajen maxa sun riga da sun rufe motar sai hayani suke dan haka basa iya hango komai, duk Jan sukayi suka tsaya ganin yadda maza sukayi dafifi yayin da Munirah ta rasa yadda zatayi gaba daya ma bata sannin halin da take ciki, ganin tsayon miti 5 Basu da niyar basu hanya su ganshi ta nufi wajen kawai batare da tana cikin hayyacin ta ba, sai awannan lokacin su Mamah suka kula da ita dan haka suka suka rufa mata baya suna fadin'

 Tafi ahankali Munirah"

      Ganinta kawai maxa sukayi acikin su dan haka sukaita kaucewa domin ko ba'a fada ba sunsan inda take son zuwa, yadda Munirah ke kutsawa yasa suke Kara fadada hanyar kancewarta mace ce acikin su, ita ko Munirah bata iya cewa ga yadda akayi bukatar ta kawai tajita jikin sa,  dan haka lokacin da suka gama Samar da anyar surars a kawai take gani batasan yadda akayi ba, ganinta kawai tayi rike da kugun sa, inda ta kwakume shi ta kwanta tana matsanancin kuka"

    Wani irin runtse Ido yayi cikin tsabar mamaki jin Munirah ajikin sa, kansa ya sunkuyar yana kallonta Babu mayafi jikin ta daga ita sai doguwar riga, wani mamakine ya kamashi jin inda ta kwakume shi da kau betaba tunanin hakan ba, duk da cewa be tsammaci hakan daga gareta ba amman yasan dole saitaji abun"

     Ahankali ya dago hannun sa dasuka gaji matuka ya zagayeta dashi, runtse idonsa yayi Yana mejin wani sanyi cikin ransa, sannan ya rungume ta sosai tsayon lokaci, sannan ya bude idon sa ya dago kanta ya kalli fuskarta, bakin sa yakai goshin ta ya sunbace ta sannan ya nufi kumatun ta yana shirin Kara mata wani saidai yaji ta saka hannunta afuskarsa ta ture kan nasa tana fadin, ni bana so ai ce makiya inje gida gakanan zuwa????????????

      Murmushi yayi batare daya sani ba, yana kokarin sake riketa tana kokarin ture cikin sa kunnensa yakai bakinta  yana fadin, Sorry ai bada gangan nayi ba"

       Kwara kwakume shi tayi yayin da motane dake gurin suka fara dariya ganin inda ta fara ture sa yayin da wasu ke tambayar wacece wasu na bayar da amsa cewa matarsa ce"

       Jin wannan surutai yasa Sadiq tuna a ina yake, cikin fah tsakiya mutane yake kowa da kowa nanan, dan danan kunya ta rufar masa kasancewar sa mutum me kunya da tsare gida ji yayi kamar kasar ta bude ya shiga wannan dalili yasa shi yasa hannun sa ya dagota  ya rike mata hannun kawai tare da fara takowa domin isa gurin matan gidan su daya hanga sai Murna suke"

  Takowa yake yayin da Munirah ke kokarin shigewa jikin shi cikin nayi dake nuna yanajin kunya yake Kara matsa hannunta har ya fito cikin maxan"

Matan ne sukayo kansa kowa so yake ya tabashi haka akaita rugumarsa daya bayan daya Yana rike da hannun Munirah"

     Mamah ce ta karshe dan haka yace, Banga Annanin ba"

   Sai alokacin kowa ya waiga gaba daya gurin Babu Umma dan haka cikin sauri ya shiga kofar da zata sada shi da falon ta yana jaye da Munirah"

       Annanin sa ya hanga zaune saman kujera cikin yanayin tagumi tana ganin sa ta mike cikin fashewa da Kuka ta rungume shi haka shima Sadiq rungumeta yayi jin kukan Annanin yasa shi share hawaye batare daya bari kowa ya gani ba"

        Bayan sun rabo da juna Annanin ta nuna masa kujera ya zauna har yanzun Yana rike da hannun Munirah, kallo Annanin ta bishi dashi inda taga fuskarsa duk ciwo  wani gurin ya tasa alamar duka, idon ta cike da kwalla tace dukan ka sukayi ko?

  Girgiza kai yayi cikin lumshe Ido itama Annanin guri ta Samu ta zauna tana fadin hmmm, yanzun haka gaddama ka masu"

 Yawanci mazan gidan ma shigowa ciki sukayi ta yadda wasu ke tsaye wasu Kuma duk sun zauna, sosai falon ya cika, yayin da Umma ta kalli Mubarak tace sannu Mubarak Allah yayi maka Albarka yabar zumunci Kuma"

Mutanen gurin ne sukace Ameen yayin da Mubarak ya shafa kai tare da fadin haba dai dan uwanane fa bakomai juyawa yayi ya kalli Munirah yace"

       Kuga idon wancen munafukar yariyar gaba daya dakin kallon su suka mayar gun Munirah, yayin da tai sunkuyar dakai, dariya akasa kusan atare alokacin da Mubarak ke fadin"

 Bansan yari yar nan cikakkiyar yar rainin wayau bace sai yanzun, wai kunga abun da take kuwa?, Kuka, kuka, ba karewa, da wani shegen bakinta me karadi, make murya yayi cikin kwaikwayon ta yana fadin, ni akarbo min mijina, ni kar a nemi ragi, mene mene, tsaki yaja sannan yacigaba da cewa wai ance kudin basu haduba, wai asaida gidan nan, ke dan ubanki aka Saida gidan nan Sadiq ya fito ai saidai ya dauke ki ku koma ingall da zama, yar rainin hankali kawai"

   Dariya Sosai kowa keyi dan haka Munirah tasa sandan hannunta ta kare fukanta muryan Annanin taji tana cewa"

   Ai abun ne akwai tashin hankali, babba ma ya yakeji bare yaro, toh aikai Mubarak baga abun dariya ba, aini har cemin tayi akwaso sarkokinta ahada da rakuminta da tsoho yaba ta......

   Kara kwashewa akayi da dariya inda Munirah takejin kamar kasar tabude ta shige ahankali ta fara zame hannun ta daga na Sadiq, batare daya motseba ya sake rikewa fuskan sa dauke da murmushi daya kasa boyewa yayin da  yakejin kamar zuciyarsa zata fashe sabida farin ciki"

 Ganin bashi da niyar sakin hannun nata gashi daya hannunta ta kare idonta dashi ta fincika aguje tabar falon"

       Dariya kawai kakeji afalon yayin da Sadiq yake murmushi kawai cikin sunkuyar dakai"

   Bayan ta kule Alhaji Mustapha yace, kun bata kunya, dan ta rikice aiba wani abu bane kaima babba saidai ka dake dan karka tsorata yaro"

   Aunty Khadija ce tace"

     Baban ai itace kowa yasan tace bataso Kuma kullum cikin fada take tana karawa....

Mubarak ne yace nasakejin tace bataso basai na sumar da ita ba"

         Dagowa Sadiq yayi ya kalle shi sannan  dukar da kansa"

   Haka akaita hira yayin da bakota keta shigowa"

    Daker akabarshi yai wanka sannan suka wuce asibiti"

               ******

Munirah kuwa har dare tana kudundune adakin Umma, idon ta biyu ba bacci take ba Amman wani irin balakin kunya ne yake ta kamata, tunawa da tayi agaban Sadiq ake ta bada labarin kukan data yi, kara tura kanta cikin filo cikin wani irin masifar kunya, runtse idonta tayi tana me Kara tuna kanta ita kanta mamakin abun take, yau ji take tamkar ammata albishi da gidan al’aljannah Amukarnin ya dawo, bayan Sallah isha’i tana jiyo hirar su afalon, da alama kowa da kowa ne agurin amman sabo da kunya kasa fita tayi”

       Wani irin balakin so take taji muryan sa, gashi can tanajin tashin muryan tasa Amman cikin hayaniya ne, wani kaji me yake cewa wani Kuma baka ji"

     Misalin 9 nadare Sadam ya shigo har lokacin Munira bata yadda ta hada Ido da kowa ba, kallonta yayi yace"

  Kije injishi"

Batare data juyoba tace toh kawai”

  Tsintan kanta tayi da kasa fita asali ma batasan inda zata ganshi ba, yun kurawa tayi saidai ta kasa fita kinawa tayi ta zauna zuwa can ta Kuma mikewa ta shiga toilet, yawo ta zubar sannan ta dawo ta Kuma zama"

     Lubbunah ce ta shigo tace Kije Amarnin na Kiran ki"

 Kallon Lubbunah tayi tace toh yana Ina ne??

     Yana dakin su anan part din"

     Shi kadai ne ko da Mutane?

  Juya baya Lubbunah tayi cikin Murmushi tace shi kadai"

 Toh???? Amman akwai mutane ne afalon??

   Babu"

Mikewa Munirah tayi hijjabin da tai sallah ta saka sannan ta fita, saidai tana saka kai afalon ta hangi Mutane har zata juya Mamah tace zoki wuce"

 Sumisumi ta wuce bata yadda ta hada Ido da kowa ba tana daf da zata shiga dakin ta taji Muryan Moh'd dana Mubarak cikin sauri ta juya ta cikin ikon Allah afalon ma babu wadda yai mata mgn harta koma falon"

                ******

Misalin 11:00pm Alhaji Mustapha da Enisilim suka shigo falon Umma lokacin daga ita sai Sadam kowa ya kwanta"

     Enisilim ne yace, Ina Sadiq naga wucewan kowa part dinsa Amman Banga na Sadiq ba"

       Umma ce ta amsa suna wancen dakin shida Mubarak"

   Toh me yake jira yazo ya wuce gidan sa ya kwanta ya huta mana, kwala Kira yayi daga can dakin aka amsa ba jimawa sai gasu sun fito"

      Enisilim din ne yace nan zaka kwana ne?

 Eh Baba, anan zan kwanta c.....

A'a Sam be dace ba, Ina matar ka?, Ke!! Munirah!!!

   Amsawa tayi Babu jimawa ta fito kallonta kawai yayi sannan yace bi mijin ki ku tafi"

     Idonta aka tace toh juyawa tayi inda alhaji Mustapha yace Ina zaki Kuma"

  Wayata zan dauka"

         *********

   Waje ta Samu Sadiq yana jiranta dan haka lokacin data fito Ido yabita dashi, yadda yasa mata Ido ta sunkuyar da kanta kasa tana wasa da hannunta, dakai yace mata muje yayin data shiga gaba suka wuce"

       Saida suka kusa Isa part din nasu ya rike hannunta har cikin dakin baccin sa ya Isa da ita sannan ya dan matsa hannunta tare da fadin"

      Tamuddirincin Ina bukatar ruwa zafi in gasa ciwona"

 Batare da ta kalleshi ba tace toh"

      Toilet ta shiga ba jimawa ta fito tana fadin na hada maka ruwan wanka????

 Lumshe Ido yayi tare da fadin"

                 Nagode"

       Tana ganin shiganshi itama ta wuce dakinta, wanka tayi ta shirya sannan ta dawo, samun shi tayi kwance kashirban a tsakiyar gadon, batai mamakin samun sa Yana baccin ba sabo da dole da gajiya ajikin sa Kuma tajima ana cewa bashi da lafiya"

   Juyawa taso yi ganin ya riga da yai bacci amman sai wata zuciyar ta unarceta data leka fuskarsa"

Ahankali ta Isa gaban gadon ta zauna sannan  ta juya ta kura mishi ido babu kiftawa"

     Tagumi tayi da hannun ta guda biyu tana kallon sa tsayon lokaci, son tabashi take Amman tana gudun karya tashi dan haka tayi tagumi tare da wani irin hawaye dadi dake zobo mata murmushi ne dauke da fuskanta wadda batama San tana yi ba"

Shikuwa Sadiq sauke numfashi yake mekau dagani Yana jin dadin baccin, murmushinta ta fadada ganin ganin yadda Yana baccin idonsa cikin gilas afili tace Amakarnin kana son gilss da yawa, hankali takai hannunta ta taba tsinin hancin sa ahankali sama sama ta yadda ta tabbatar bazai jita ba, Saida ta dundungura kusan sau 5 sannan ta sunkuyar da kanta tai kissing din lebensa ahankali, murmushi tayi harya bata sauti, wani irin farin ciki takeji yau zuciyarta fari karrr gaba dayama ta mance dawa take tare ganin inda taketa tabashi Yana baccin sa sosai take son tayi dariya saidai inta tuna Sadiq ne sai tayi azuciyarta”

    Gemon sa ta hanga wadda ayanzun ya tara shi yakai na Sagir ko fiyema dashi, ahankali takai hannunta kan gemun nasa tana wasa dashi da ya tsanta cikin tsoron karta masa irin yadda takewa Sagir ya farkar dashi"

       Wasa take tayi da gemun inda taji yayi ajiyan zuciya kanta ta daga tana kokari kallon fukan sa taji anyi ram da hannun ta.......

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
            Page 69- 70

Typing…..Bude idonta tayi ta kalli hannun sa daya riketa dashi ahankali ta fara kokarin zamewa inda ya sake birkitota ta fada jikinsa, Ido ya kura mata tsayon lokaci sannan yace”

        Tamuddirincin ban kalla farin cikin ki ba, akan dawowo ta, ance min kinata kuka Amman da kika ganni sai sai kika gudu, me yasa?

Cikin kokarin kwace hannunta tare da kawar da idonta tace banyi kuka ba fah"

  Dan Allah fah?

   Sakin hannun nata yayi cikin yanayin fushi inda yaji tana cewa"

   Ni banyi kuka ba"

  Waigowa yayi ya kalleta yana daga kwance sannan yace"

  Shikenan Allah ya kaimu gobe in koma abina"

 Da sauri Munirah ta kalle shi daman zuwa kayi??

  A'a, ai na ga hanya, komawa zanyi tunda nan ba'a Sona gara na koma can"

       Jimmm, tayi cikin rashin jin dadi kalamin nasa duk da dai tasan ya fada ne kawai amman sai taji kalamin babu dadi, dagowa tayi ta kalle shi ganin ya rufe Ido yasata kai hannunta kirjin shi cikin kokarin tadashi abun da bata taba ba"

   Hankali ya bude toh yana kallon ta fuskarsa daure yace"

 Menene?

Sandan hannunta tadaura kan idonta alamar kunya sannan ta sunkuyar da kanta duk da cewa ta rufe idon tace"

      Amukarnin karka koma kaji"

 Murmushi yayi yana kallon inda ta boye idonta sannan yace"

  Ai kice Zaki sani nakoma tunda kin nuna Baki damu dani ba"

  Amukarnin nayi kukan fah????

        Kice Allah"

 Allah kuwan????"

Kasa yayi da Muryarsa sosai sannan yace”

Meyasa kike rufe idon ki?

Ni kunya”

Nidin kikejin kunya?, ai da bakijin kunya ta komai gaya min kike meyasa yanzun Zaki dinga rufe min Ido?

  Wannan karon batace komaiba Kara juyo masa bayanta tayi ta yadda baya iya ganin fukarta Baki daya"

        Shiru yayi tsayon lokaci sannan yasa hannun sa ya rike kafadanta yana daga kwance yace"

  Tamuddirincin ki nuna min farin cikin ki kodan Yaya ne"

  Cikin muryan kuka kuka shagwaba shagwaba tace, Amukarnin nafa nuna maka tun da fari??

      Ai Ina ni bangani ba"

   Lokacin da ka fito daga mota fah????

   A'a wannan be shine ba, kawai kinyi irin abun da kowa yayi ne"

    Irin abun da kowa yayi??

Eh mana,  Duk gidan nan babu wadda be rungumeni ba, maza da mata manya da yara har Ina son naga banbanci tsakanin ki dasu"

     Ni fa Amukarnin ai har kuka nake lokacin fah"

    Wannan ma normal ne Enisilim ma yayi kuka Abbanin da Babah ma duk sunyi"

       Shiru tayi tana wasa da ya tsunta cikin tunani abun yi yanzun"

      Yadda yaga tana lankwasa hannun nata yace ya Isha haka mana karki karya hannun ki, ke nike jira yanzun"

 Juyowa tayi lokaci daya ta kwanta jikin sa tana tura kanta kirjin shi take fadin toh ka rufe idon ka ni gaskiya.....

Tukan ta rufe bakin ya rufe, yayin da yaji tayi kissing din Kumatun sa tare da tura daya hanunta cikin gashin kansa tana ya mutsawa, wani irin numshi ya saukar sannan jin ta nufi leben sa tayi kissing din su ahankali yai saurin rike kugunta tana kokarin dauke bakinta awajen taji yayi ram da bakin nata, cikin kwarewa ya fara sasrafawa kamar ya samu sweet"

   Dandanan Munirah ta shiga cikin wani irin sabon yanayi, acikin ranta take fadin"

 Bazance bantaba jiba amman nayau inajin sa ajikina sosai, lokacin data dawo hayyacin ta tsintan kanta tayi tana mayar da marta martani, Sadiq kuwa wani irin abu yake irin wadda betaba yin sa ba, sosai ya rikice na fitar hankali, tukan aje ko Ina ya fara sambatu"

     Itama kanta Munirah bata iyajin me yake cewa sabo da yanayin data shiga bata taba shiga irin saba wannan dalilin ya ritakita Sadiq sosai domin da shikadai yake yin kidan sa yayi rawar sa, dan haka lokacin daya isa inda yake so Isa kuwa cikin wata irin murya yake fadin akwai banbanciiiii"

  Itako Munirah wannan zafin ne wadda haryau bata dainajin saba ya shiga cikin kanta dan haka ta fara ihun Kiran sunayen mutane kamar yadda ta saba"

      Sadiq kuwa wani irin rikecewa yayi duk da cewa yana jinta amman baya iya amsata ko lallashinta baya iyawa"

     Wani irin cikakkiyar gamsuwa yajisa ciki irin wadda betabaji ba tare da wani irin farinciki wadda yakejin sa kamar bazai fita daga cikin sa ba sabo da irin yadda ya samu nutsuwa yau"

      Gefe Munirah ta koma tana share hawayen wuyan da tasha sosai ya dade yan abu daya dan haka takejin wata irin gajiya wadda ko ranar dayai sau uku bataji shi ba dan haka tamike zaune tana kokarin sauka agadon"

    Ina zaki??

Ni daki zani"

Kiyome acan din?

  Kwanciya zanyi ni banci nake ji????

   Nan ma baccin zakiyi ai"

Nasan saika Kuma tabani Allah"

 Cikin gajiya da baccin da yake kansa ya sako hannun ya jawota jikinsa kiyi baccin ki nima gajiye nake namiki alkawarin bazan tabaki ba"


                        WASHEGARI

 Tamuddirincin kije gun Annanin ki amso man zafi kizo ki shafa min abayana"

   Mikewa tayi ta shiga dakinta ta dauko mayafi sannan ta wuce shi afalon yana me binta da kallo"


       Bata jima ta fitaba ta dawo cikin gudu gudu tare da haki, cikin kura mata Ido yace"

         Lafiya??

  Bazan iya zuwa ba ta fada cikin sun kuyar da kanta"

 Sabo dame??

Akwai Amukarnin Mubarak aha zaune”

    Gilashin sa ya daura a idon shi sannan yace"

  Ina ruwanki dashi, kin mai wani abu ne?

 Nidai bazan iya wucewa ta gurin ba saidai inbi ta baya tafiya ta fara har tayi nisa yace"

    Zonan"

 Dawowa tayi ta tsaya mikewa yayi ya zuba hannun sa cikin aljihu aransa yake fadin, rigimayar yariya kawai yanzun idan ba tsawa akama mata ba bazatayi abun da ya dace ba Shirin buga mata tsawa yake sai kawai tunanin Sagir ya fado masa tunawa yayi da yadda Sagir ke mata dan haka  yai mata wani irin kallon sannan yace"

 Bazakibi ta baya ba, idan kika taka kaya fa?, tagaba zakibi, hanya ai takowa ce, tabi da bakoma bare dan gari, muje"

   Gaba yayi yayin daya roko hannun Munirah nesa da Mubarak ya tsaya cikin daga murya yace, Mubarak!!!

  Juyowa yayi ya kallesu tare da amsawa"

  Tashi a hanya za'a wuce"

  Kallon sa Mubarak ya sake yi sannan yace"

        Aiba ahanya nake ba ko motoci ne zasu wuce nan gurin"

Eh tashi kawai zakayi gaba daya awajen????

        Kuttt saboda wannan yariyar zata wuce ko, ni me ya daman da ita tazo ta wuce mana"

        Saika tashi"

         Wai meyasa kake hakane Sadiq ke zo ki wuce, Sadiq ne ya nufa Mubarak  yayin da Munirah tai saurin wucewa inda Mubarak ke fadin"

   Haba babban Yaya ni me yadaman da ita, kunyace dai anjita"

  Ina ruwanka da kunyar ne wai, tun jiya kake maimaitawa har zaginta naji kanayi fa?

      Toh ai abun ne gwanin ban takaici yariyar nan iskancine fal cikinta, inaga badan batan nan naka ba, baramin iskanci zata baza ba, harfa ranar daka kwana daya ko ajikinta, ita batama san cewa baka kwana gidaba duk mun kwana Babu bacci ita Ina shiga kiranta na sameta kafa daya kan daya tana shirgan abinci amman da taka kwana na biyu ta tabbatar din fa ba'a ganka ba sai idonta ya raina fata, ita wai a amso mata mijinta???????? dariya Sadiq yayi tare da shafa gashin kansa sannan yace naso ace Ina gurin wlh meyasa baka min video ba?

   Bakasan wani abu ba ni lokacin ko dariya bata bani ba, duk tabi ta damu mutane da surutu, gaskiya ko Sadiq Ina jin ajikina kamar Munirah ta dade tana son ka, jikina nabani wannan kiyayyar taka da take yawan fada salon nata soyayyar ne ba'a gane ba, wlh ina baka lbr yadda ta rikice ko rasuwan su Sagir bata rude haka ba, gaban kowa fa take kuka harda majina, mijina, wayyoooo mijina"

  Dariya Sosai Sadiq yayi har Yana rike ciki sannan yace idan kana fada sai in daga jin kamar karya danni yanzun ma Tamuddirincin wani irin kunyata ta kula tanaji"

  Toh ai abun ne da kunya, sannan saika su amai da yawo muna kaita asibiti akace ciki ne da ita, bata son ka ina ta Samu cikin?

      Cikin sauri Sadiq ya cire gilashin sa sannan yace"

  Ciki? kana nufin ciki ne da ita?

 Eh mana, Annanin bata gaya maka ba"

    Cikin sauri yasa hannun sa ya cire agogon hannun sa ya mikawa Sadiq kansa ya shafa jin Babu hula yace kashhh dana hada maka dashi amatsayin tukuici"

 Wanni irin dariya Mubarak yayi sannan yace ni banson hula saidai ka bani takalmin kafar ka"

 Takalmin ya cire ya bashi adaidai lokacin da Munirah ke fitowa bari yayi saidata wu sannan yabi bayanta"

        Tana shiga yana shiga shima ta baya ya rungumeta tare da kai mata kissing kota Ina zuwa can ya shiga fadi ahankali, 

    Wacce irin yariyace ke mun samu karuwa baxaki fada min ba"

     Wasa tafara da yatsunta"

Tamuddirincin banson haka, nafi son kina mgn banjin dadin shi”

 Cikin turo Baki tace mutum Kuma na mgn ace ya cika surutu"

 Toh kiyi surutun me amfani kinji, ashe nayi ajiya ajikin ki"

   Da Ido ta bashi amsa dan haka yayi murmushi har cikin ransa yaji dadi yadda tai masa din"

    Hannun sa yasa amaranta Yana me lumshe Ido yace meyasa tun jiya baki gaya min ba??

    Umma bata gaya maka ba??

    Kin bata sako ne ta gaya min"

          A'a 

Toh ke yafi cancanta ki gaya min"

Toh Nina san dashi ne?, nima fa ji nayi kawai ana fada kuma Umma aka gayawa bani ba, toh kaima bakasan dashi ba bare ni????

 Dagowa yayi ya kalli cikin idonta so yayi yabata amsa me zafi kamar yadda ya saba kome ya tuna sai Kuma ya shafa kansan tare da cire idonsa akanta ya kurawa waje daya Ido"

Tunawa tayi idan Sagir na fushi haka haka yake yi baya mgn saidai yaita kallon guri daya harsaita gaji ta karkato da kanshi yana kautarwa tana dawowa dashi har su shirya dan haka yanzun dataga Sadiq ma haka ta rasa yadda zatayi dashi, shidai ba Sagir bane bare ta masa yadda ta saba bama ta tunanin zata iya wasan dashi kamar yadda take da Sagir"

    Satan kallon sa take tsayon lokaci be kalleta ba dan haka tace ga man zafin na amso"

           Kallonta yayi kadan batare dayace komai ba ya dauke idon sa"

  Ganin haka ta mike ta fice, koda ta koma dakinta nutsuwa ta kasa gaba daya bayan kusan minti 30 ta sake dawowa"

       Zama tayi gefen sa, sannan tai kasa da Muryarta tace"

     Amukarnin fushi kayi?????

      Wannan karon ma shiru yai mata cikin rashin jin dadi tace"

   Amukarnin banso kaji"

 Yadda tayi da fukaskanta ya fahimci wani halin ta mekau wadda ada ya kasa fahimta cikin Mamaki sosai yake Kara gwadata ta hanyar dauke kansa"

           Amukarnin Sadiq kanajina?, Hannu tasa tana juyawa akan fuskansa inda taga ya kamar da idon gu daya dan haka ta sake zama daf dashi ahankali taja rigarsa tana Kiran sunan sa"

   Kin juyowa yayi Yana mejin wani irin farin ciki, cikin zuciyar sa  sosai ya hango damuwa cikin idon ta,  ganin yaki mgn  ta sake mikewa ta fita wannan karon ma kasa sukuni tayi har saidata dawo lokacin ya kwanta rigingine tare da daura sandan hannun sa kan goshin shi"

    Zama ta sakeyi gefen sa, sannan tasa hannunta ta tsunguli gefen cikin sa, kin motsawa yayi dan haka ta daga rigar farar fatan sa ta bayyana inda tasa hannunta ta tsungula Amukarnin dan Allah kabari ni banso"

 Ganin be motsa ba tai saurin kama gemun sa tana jansa kamar yadda takewa Sagir"

   Runtse Ido Sadiq yayi Yana fadin, shuuuuuuuu  zafi cikin murmushi"

  Kawar da fuska tayi cikin Murmushi sannan ta karasa hannunta kan gemon tana murdewa Sadiq yana runtse idon sa cikin yanayin dake nuna yanajin zafi itako Munirah murdeshi tayi sosai yaza dan siriri yayin da Sadin din keta fadin"

        Shuuuuuuuuuuuuu wayyo Tamuddirincin akwai zafi fah

   Shuuuuuuuuuuuuu din da yake Kira yasata sunne kanta Amukarnin kabari banso"

    Shikenan yanzun ki kawo ruwa me zafi sosai in numa miki ciwukana ki kasa min"

     Ina ciwon yake?

  Ki kawo ruwan mana in nuna miki inda suke, kina gasa min kuma zan gaya miki wata mgn wadda zatai matukar Baki mamaki......

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
            Page 65- 66

Typing…..Ruwan ta kawo kamar yadda ya umarce ta me zafin gaske ta aje gaban sa”

  Hannun sa yasa ya zame rigar sa takalli kafadan sa ta dan tasa kadan"

   Towel din tasa a ruwan ta dauko ta danna masa agurin runtse idon sa yayi kadan cikin nuna yanajin Zafi"

   Bayan ta gama danan daya kafadan ya bude mata Nan ma ta gasa masa, bayan ta gama ya rike hannunta tare da fadin nagode"

     Sunkuyar da kansa kasa tayi ahankali taji ya kama hannunta yana fadin"

  Tamuddirincin?, Yanzun kina sona??

       Shiru tayi tana wasa da yatsunta ahankali , ganin haka ya sake cewa"

Ina miki tambaya  kibani amsa mana"

       Cikin kawar dakai tace Amukarnin katabajin mutum yace beson dan uwanshi ne??

  Kin manta kinsha fada?

     Toh nidai Ina son ka irin son da kakewa Lubbunah"

    Jimmmm yayi, cikin mamakin kalita ji yayi ransa ya fara sosuwa dan haka ya tsaya kawai Yana kallon ta"

         Mikewa tayi ta gyara wajen sannan ta fice ta koma dakinta wanka tayi tai ras sannan ta sake komawa dakin da nufin gaya masa zata shiga cikin gida, saidai tana lekawa ta tarar Yana bacci, tsaye tayi akansa bayan ta gama kare masa kallo ta juya ta fice"

   Part din Umma ta fara zuwa, Daman acen Mamah ta sauka, duk suna zune afalon dan haka taji wani irin nauyin su ya kamata, idonta akasa ta gai dasu sannan ta mike tayi ciki Saboda jiyo muryar Zahra ciki"

    Ita da Lubbunah ne ciki suke hira, gefen su aunty Khadija ke tattara kayanta cikin Shirin komawa gida"

     Aunty Khadija ta gaidar sannan ta kalli Zahrah tace ke Kuma yaushe kika iso?

    Ai daman bazaki San da zuwa na ba tunda idon ki ya rufe mijin ki ya bata"

   Wani irin kallo Munirah ta mata sannan tace banson Munafunci fah"

    Kece Babban munafuka bani ba"

  Daure fuska sosai Munirah tayi yayin data dauke kanta  daga agurin"

      Lubbunah ko boye fuska take tana dariya tare da satan kallon Munirah, haka ma Aunty Khadija data kalli Munirah saita juyar da kanta tayi dariya sannan ta jiyo, duk abun da suke tana kallon su zuwa can Zarah tace"

       Aunty Lubbunah daman kin bar daure fuska, mun ga ma karshen hade fuskar Abubakar bare naki"

     Cikin tsananin dariya Lubbunah tace keko Zaharah in ban hade fuska ba me zanyi karya tace fa takare????????  ai kinsan tabarman kunya da hauka ake nade ta"

     Runtse Ido Munirah tayi alokacin dataji sun sake fashewa da dariya har aunty Khadija, wayarta ta dauka ta fara dannawa tana fadin"

    Na rantse da Allah zanyi rashin mutunci har yanzun halin da kuka sanni dashi Yana nan ban canza"

    Lubbunah ce tace dawa kike?, Waye ya sako bakin ki anan"


      Oho miki???? munafuncin banza kawai ke Kuma Zahrah Baki sanni bani wlh sainai miki wulakanci"

 A'a mene nai miki ni kuma , dan Allah kije gun mijin ki kibamu guri mu huta"

       Bazani ba, Banzaye munafukai kawai"

 Mikewa Aunty Khadija tayi tana kokarin fita tare da kallon Lubbunah tace kubar zancen dan Allah"

  Ficewa tayi yayin da  Lubbunah tace nifa wlh yariya bazata hanani mgn ba, ke koma gurin mijin ki kibamu guri musha iska ko banan shekaran jiya kika wuni danna kirji kina numfarfashi ba akan shi, Ashe ahaka ake son Amukarnin kamar zuciya zata bashe"

 Cike da haushi Munirah tace, eh nayi din"

     Ai daman munsan, kinyi mungama ganeki dan da Amukarnin be dawo ba jiya ba yakai yau haukacewa zakiyi saboda mugun son da kike mishi"

      Uwarki ce zata hauka ce bani ba wlh????

 Kuttttt, mikewa Lubbunah tayi inda ta nufo Munirah batare da wani bata lokaci ba ta dauketa da mari, tunkan zafin ya shigeta ta cacumeta Lubbunah iya karfinta yayin da Lubbunah ke fadin sakar ni"

   Kasa Cire Munirah Zaharah tayi tana kyalkyalar dariya, kafa Munirah tasa ta hanbareta baya dan haka Zahrah ta shiga kwalawa Umma kira"

  Amsawa tayi tare da tahowa dan dajin Kiran  tasan bana lafiya bane, Lubbunah ta jaye tana fadin"

Nashiga Uku Lubbunah Baki da hankali ko?

 Cikin bakin ciki tace Umma uwata ta zaga fah"

   Da sai kikai kararta tunda kuna da nagaba daku, menene naki na danbe da ita ita, ko bakisan halin da take ciki bane, bata da lafiya fah Lubbunah, itama Munirah Dan batasan ciwon kanta bane"

   Ajiyan zuciya Lubbunah tayi Umma haushi ta bani Allah"

    Juyawa Umma tayi ta kali Munirah sannan tace"

  Ke Kuma bazaki bar tsiwa ba ko?

 Hannun Munirah tasa ta kare fuskanta sannan ta fashe da kuka"

 Cikin rashin jin dadin hakan Umma tace"

    Toh ya isah dukan ku kutaru kuyi hakuri dan Allah banda abun ku Kuma mene na fada Kuma?

   Juyawa tayi ta fice adakin, inda Munirah ta zauna  bakin gadon cikin kuka gawani irin haki da takeji sabo da kici kicin data fara har yanzun numfshin ta yaki dawo daidai, jira taitayi numfashin nata ya dawo ta rama Amman yaki Dan haka ta mike tabar dakin ta kitchen din Umma tabi tabar part din"

                       *********

      Tsaye yake bayan ya fito wanka ya shirya yana kokarin Sanya agogo ta shigo dakin da kukanta"

   Dauke wuta yayi, tare da fasa daura agogon duk da cewa yaso yadan gwada fushi da ita amman ganinta tana kuka yasashi fadin"

  Meya same ki??

 Lubbunah ce ta mare ni"

   Mari Kuma? Jifa yayi da agogon hannun sa sannan yace me kika mata??

   Sune suke ta tsokana ita da Zahra????????

             Mahaukaciya ce ke din??

        Cikin matsancin kuka ta fada kan gadon zama yayi gefenta yana fadin"

  Ya Isha haka, kibar kukan kinji ko?, Muga gurin"

Kumatunta ya kama Yana dubawa inda ya kula daya yayi ja kadan dan ya shafa gurin sannan yayi addu'a ya tofa agurin yana fadin Sannu kinji yi hakuri, Ina zuwa barin indawo, mikewa yayi ya fice"

                     ********

    Kai Sadiq!!! Sadiq Yaya haka ne"

 Karan Marin daya dauke Lubbunah har sau biyu yasa Umma barin Kiran da take yi tsayon lokaci sannan tace"

    Tunda ka rama mata zoka wuce"

 Annanin wai Lubbunah bata da Sarah saina dukan Tamuddirincin"

Aishine nace tunda ka rama bata kazo ka wuce"

 Kallon Zahrah yayi yace kema munafukace ko?, dan Allah wani ma ya sake tsokanarta yagani bare har yakai ga antaba ta duk abun danaiwa mutum shi saya,, mahaukaciya ce ita da zaku dinga tsokanar ta?

        Wasa dai suke mata wanni irin hauka Kuma?

Toh Annanin bama son wasan"

 Shikenan, ku Kuma kunji, idan bakuji ba Kuma shikenan mijinta ya jijjmaku ciwo"

      Ficewa yayi yayin da Annanin ta bishi da kallo sannan tacewa Lubbunah"

   Tashi kiyi abun dake gabanki rabo dashi tunda ya shigarwa matar shi"

                     ******

 Tundaga wannan ranar Munirah bata sake shigowa ba har Sadiq ya cika Sati daya da dawowa, wadda ya kama yau tsoho zasu koma Ingall dan haka ya tara kowa ayau acikin falon Enisilim akayi zaman, bayan kowa ya hallara Enisilim yayi gyaran murya sannan yace"

   Natara kun anan ne domin in sake kullah wani zumunci wadda naga ya kamata ace kullah tsakanin jikokina, abun da nake son ku gane duk abun da Babba ya hango da wuya ne yaro ya hange sa, auren Abubakar Sadiq da Munirah ya ishe ku ishara"

   Duk cikin ku banyi tsammanin akwai wadda takai Munirah taurin kai ba sai gashi tun ba aje ko Ina ba komai yayi kau, dan haka nace barin yi amfani da wannan dalilin in sake kullah wani tsakanin Lubbunah da Moh'd Mubark da Zahrah, na yanke wannan hukuncin ne nake gaya maku ba sharawa nake nema ba, Kuma nasan ko babu Raina zakuji dadin abun"

       Idon su Zahrah tabi da kallo Moh'd Lubbunah Zahrah da Kuma Mubarak tsintan kanta tayi ta fashewa da dariya ganin inda Mubarak din ya dinke fuska"

    Dan haka hankalin kowa ya koma gurin yayin da ganin inda take dariyar mugunta kasa kasa, hankalin Mubarak ne ya dawo gunta

Cikin tsabar jin haushi Mubarak yace ke!! Wai ni kike ma dariya ne?????????

    Cikin sauri ta hadiye dariyar tana fadin da Zahrah nake"

     Tunkan atashi tsoho ya tsaida ranar biki nan da wata 5 , aranan Kuma yabar Nigeria shida sauran mutanen Ingall"

         Satin Sadiq biyu agida baya zuwa ko Ina sannan ya koma aiki Munirah kuwa tundaga ranar dayai mata tambaya tace tana masa irin son da Lubbunah ke masa be sake kusantanta ba duk da cewa Yana da tsananin bukata Amman haka yaketa kokarin jurewa don zuwa wannan lokacin Yana tsananin son ta furta masa so"

    Dukan nauyin dake kan mata tana saukewa ta nutsu sosai tana iyaka kokarin ta saidai har yanzun bakin ta be shiru zataita labaranta dahira dashi sosai, abun da Sadiq yafi lura dashi game da ita Mutumce meson wasa da dariya Sosai dan haka yanzun har ya saba da biye bata suyita wasa, duk abun da take so yanai mata dan haka yanzun sun saba fiye da dah"

      Tsayon wata uku suka dauka ahaka, acikin wata ukun nan sai ranar ya kasa hakuri yake kusantan ta wadda befi akirgaba ita kanta Munirah yanzun wani irin tunani ne azuciyarta dame da hakan"

Zuwa wannan lokacin cikinta ya fara turowa sosai take nunawa cikin soyayyarta har cikin zuciyarta take jin masifar son cikin, sosai Sadiq yake mamakin yadda take nuna soyayyar ta wa cikin amman shi har yau takasa furta masa duk da cewa Yana tambayanta akai akai, saidai tace Ina son ka mana aikai dan uwana ne, bata amsa yake da cewa toh nagode da can wannan din ma ban samu ba ai kiyayya kawai bakin ki ke furtawa yanzu ko ai kinga kin bari"

     Amman acikin zuciyarsa ya rasa me zai matane ta furta masa Soyayya matakin daya dauka na rage kusantanta yaga ko ajikinta dan befi asata yaje mata sau daya ko biyu ba wai duk dan taga yagane inda ta nufa Amman haryau"

     Haka sukaci gaba da tafiya har akayi bikin su Lubbunah da Zaharah Baki akayi sosai Agadaz da Nigeria wannan karon acen Ingall aka daura auren yayin da duk mazan gidan suka tafi can, matan sukayi bikin su annan bayan angama aka tafi da Lubbunah Ingall inda zasu zauna acikin Adagaz ita ta mijinta,  bayan tafiyan su Munirah jintabtake kamar ta motu domin kikiri kiri Sadiq ya hanata zuwa duk da cewa Yana riritata Kuma baya son baccin ranta amman ya rufe idon sa yace bazata wahalar masa da dansa ba dan haka itama Umma ta hakura kawai su biyu suka rage agidan"

        Biki ya koma ingall dan hakama ma yanzun Munirah kota Kira wayar Sadiq baya dauka takira yafi a kirga be dauka ba han haka ta kwanta ta fara kuka"

   Munirah lafiya meya faru??, Cewar Umma data kula kuka take"

  Babu komai"

        A'a ya hausar Babu komai,bakomai ai baxaki kama kuka ba, gaya min menene"

Umma ai shine to baya daukan wayata "

        Tun yaushe??

Tunda safe”

 Jimmmm Umma tayi sannan tace yau bakuyi waya ba??

 Umma tun asuba ne fa"

Waya Umma ta dauka taita kiran shi be dauka ba dan haka tace"

      Kinga kila baya kusa da wayar ne idan ya gani zai kira ai"

      Juyawa kawai Munira tayi cikin bakin ciki da damuwa, misalin 3 na rana taga kiransa kin dauka tayi yayin data zunbura bakin ta gaba, har sau uku ya Kira bata daga ba, Munirah ko banda hararan wayar Babu abun da take yi"

     Zuwa can taji sallama tare da fadin"

      Munirah baki kusa da wayar ki ne??

   Ahannunta taga wayar dan haka ta kalli fuskanta, Baki gani Sadiq ya kiraki ne??

  Cikin zunbura Baki tace nagani????,

      Ana fushi ne?, Kiyi hakuri ki amsa masa dacewa yayi ma inbaki tawa amman tunda gaki ki kiraahi"

      Amsawa kawai tayi Annanin ta fita ta gyara kwanciyarta yayin da taji Kira ya sake shigowa"

         Dauka tayi tare dayin shiru"

    Tamuddirincin??

     Shiru ya kumaji dan haka cikin Murmushi yace, Allah ya huci zuciyar kanwata, meya faru ne"

   Nan ma shiru dan haka yace bazaki min mgn ba"

      Ni me zancce maka kaita zama karka dawo yau kwanan ka nawa amman ko mgnr dawowa baka yi"

In dawo in miki me??

     Babu"

A'a ki fada indawo in miki me?

 Asale tace Babu nace????

          Ok shikenan nadauka akwai abun da kike so ne sai inzo in miki indawo dan garin yamin dadi wlh"

      Babu abun da nake so Kuma konan gaba bazan so ba, idan kaga dama ka tare acan ai akwai karuwan ka anan,  idan ka dawo baka cika sunan ka Sadiq ba"

     Cikin murmushi yace haka kikece ko?

              Eh din????

      Kashe wayar tayi yayin dayaita Kira taki dauka, zuwa can ta mike ta wanke fuskanta sannan sannan ta fito falon Umma ahankali tace, zanje gun part din Annanin na"

   Ganinta Babu sukuni yasa ta barta duk da cewa Mijinta yace kar abarta ko bakin part din taje"

 Da kallo Hajiya Fatima tabita yadda cikinta yai wani tsini wata bakwai kawai Amman daker take tafiya"

      Tana fita wayar Sadiq na shiga wayar Annanin inda yace mata Annanin Ina Kanwata?

Hmmmm, Sadiq kenan kanwarka yanzun ta fita"

   Zuwa Ina?????

    Tace min dai zata part din su ta"

    Yaji tayi??

 Ku kukasan ni ai, kunyi fada ne ko?

    Kinsan mene Annanin ?

  Saika fada?

  Har yau yariyar nan bata taba cewa tana so na ba......

  Toh sai me?, dole ne sai ance ana son naka?, kai waye yasan shekara nawa kayi kana son nata ka fada ne???

  Kashhh kai Annanin, ni kibari banso"

 Bazan bari ba, ai ba dole bane saita fada aikasan tana son ka banda rigima irin taka yanzun ba tana fushi bane akan kaje kayi zaman ka sannan baka mata waya akai akai"

 Annanin amman dai da dadi ko?, Amman a furta ya gagara"

Baza a furta ba, kai baka da hankali ne abun da ake so ai shi ake damuwa dashi, memakon ka lalaba ta daman cen fa Munirah rigimammiya ce balle ga abu ya hadu dame ciki, kai me kake nema acen din ya kamata ka dawo"

  Ai Allah Annanin bandawowa saitace tana sona tunda duk nayi abun da zan iyayi tafada din Amman shiru, ce mata zanyi aure zanyi acan.......

Karka fara wlh nagaya maka, idan ka dawo kayi duk abun da kaga dama amman ni karka barni da rigima”

      Annanin meyasa kike haka ne so nake kawai ta furta"

   Ai SAWUN BAYA nagaba yake bi kai furtawan kayi?

  Wlh na fada mata tuni ma Annanin"

  Toh kayi hakuri kabita a sannu itama wata rana zata fada"

     Wlh Annanin .......

Cikin sauri ta katse shi da fadin, wlh Sadiq zakaci ubanka, tunda dai an daura aure Kuma kai ba mace bane Banga abun da kakeyi garin ba"

 Shikenan Annanin, daman gobe zasu taho da Amarya zamu taho tare"

Yadai fi haba"

                 *******

Washegari kamar yadda yace sun taho da mutanen gida kawai babu wadda ya biyo Amarya daga can Ingall Annanin Munirah dasu Lubbunah sai Aunty Khadija da Mubarak dakuma Sadiq kadai suka taho da Zaharah yayin da take ta kuka”

    Gidan Mubarak din aka wuce da ita can sabon gidan daya gina  sannan suka barsu tare suka dawo gida"

     Sosai Munirah tayi farin ciki tare dajin wani sanyi cikin ranta data hango Mijinta Amman Saboda tana fushi dashi saita daure fuakanta tare da barin kallon sa"

  Annanin ya runguma sannan ya kalleta yaga inda ta dauke kanta yace"

    Annanin ji yariyar nan"

    Kallon Munirah tayi sannan tai murmushi ta dauke kanta"

   Hira sukaitayi da Umma zuwa can yace Annanin barin je inyi wanka"

      Ficewa yayi batare daya kalli inda Munirah take ba, Annanin ma batare data kalleta ba tace Munirah bakiga mijin ki ya dawo ba?

 Naganshi Umma"

 Toh tashi kije mana, badan ranta yaso ba tamike daker, yayin da Annanin ta kula kafarta ya kunbura dan haka tace yaushe ne komawar ki Asibiti"

  Jibe ne"

Toh Allah ya kaimu”

Amsawa tayi da ameen sannan ta kwashi wayoyin ta ta wuce"

       Dakinta ta wuce ta ta fara gyarawa tare da canza zanin gadon sannan ta gyara duk inda ya kamata ta gyara tai wanka sannan na nufi dakin Sadiq lokacin har yayi wanka ya kwanta"


    Ganin dakin gyare tsaf  ta ta Isa bakin gadon cikin zunbura baki tace"

     Ina wuni?

 Lafiya lau ya nauyin jiki ya fada Yana me dafa cikin ta"

 Ni lafiyata lau"

Murmushii kawai yake tare da dafa cikin nata sannan yace nasani ai, toh ya gida kwana biyu?

   Lafiya, ta fada tana kauda kanta"

          Shiru sukayi tsayon lokaci sannan yace"

   Kina fushi dani har yanzun ni bance zanyi fushe dake ba sai ke ce kike fushi dani, har zagina fa kikayi????

  Cikin sauri ta kalle sa tare da fadin"

      Nidin?

 Kince karuwai na, kenan ni dan iskane tunda har nake aje karuwai"

 Nidai ban fadi haka ba, idan mutum ya kama matar daba tasa ba yana tsotson bakinta toh ya sunan shi mutumin?

         Kawar da kansa yayi sannan yace saidai ace shedan ya shiga lamarin sa????

       Hawaye ne suka zobo mata tasa hannu ta share sannan tace"

     Su biyu Ina ganin ka kana tsotson bakin Hafsat 

         Amman ai bazaki kirani da wannan sunan ba tunda ba zina nayi ba, Kuma wannan ma sharri shaidan ne, yanzun nidai abar mgnr, dama kike wannan mgnr ai ita Hafsat tayi aure"

      Kiran Sallah mangariba ya katse musu hirar yayin da yana ta koma dakinta har gurin 9 be dawo ba dan haka tayi tunanin Yana gun Umma, wani irin kosawa tayi ya dawo, balakin kewan sa take ji, hakan take jinta cikin wani irin jaraba yau Amman har 11:00pm be shigo ba tun tana jiran shi har bacci ya dauke ta"

                    ********

   Misalin 07:00am nasafe Munira ta Samu Sadiq zaune bakin gadon sa yana kokarin saka takalmi, sama tayi gefen tare da zaga hannun sa ta rike kugun sa tana kokarin daga guntuwar rigar dake jikinta take fadin"

 Amukarnin mu, jiya Ina ka shige inata jiran ka har kusan 11 baka dawo ba har nai bacci"

 Ina gurin Annanin?????

         Amman shine ka barni ni daya kai ka tafi hirah?

  Banje da niyar zama ba kanwata ai kinsan bana haka ko?????

  Eh amman jiya kayi Kuma banji dadi ba????

Toh kiyi hakuri kinji kanwata, ya fada adaidai lokacin daya gama daure takalmin ya dago ya kalleta”

  Wani irin shagwarbabewa tayi tace, Amukarnin mu nifa yunwa nake ji????

  Yunwa Kuma kanwata?, baki yi breakfast bane??

  Ni nayi"

Toh muje kici mana"

 Kara kanannadewa take jikinsa tana fadin, banci"

  Sarai yagane me take so amman saiyaci gaba da shiryawa abinsa ganin abun da yake ta kama fuskansa tare da kamo gemun sa tana karkadewa tare da ware su sinka sinka, hannunta rike da Maran shi, tuni idon shi ya fara canza launi daga fari zuwa jah cikin wani irin murya yace"

Tamuddirincin kibarni, Zaki lalata min azumi"

 Azumi Kuma??

 Eh"

Wai azumin me kake kwana biyu da antaba ka kace azumi"

      Mutum nakashe????

    Jimmmm tayi sannan tace shikenan, tashi tayi zaune sannan ta sauko ahankali ta fara takawa tare da fadin"

     Saika dawo"

  Wani irin kallo yabita dashi sosai tayi kau da cikin ahanka yace zo"

   Bazan zoba, Kuma idan kaga dama kaita azumi daga nan har a busa kaho????

       Allah ya Baki hakuri ya fada alokacin data bude kofar"

     Wannan karon ma kasa hakuri yayi dan haka dole ya bita dakin ta ya rarrashe ta sannan ya karya azumin karyar da yake ikirarin yanayi, sai misalin 10 ya wuce office cikin gudu gudu"

    Haka sukaci gaba da tafiyar da rayuwar su kullum Sadiq kokari yake yayi duk wani Abun da Munira zata furta masa so amman taki tun  har ya kulah wahalar da kansa kawai yake yazo ya saki jikin sa, ana haka cikin Munirah ya Isa haihuwa inda yayi girma sosai gaba daya hankalin Family koma kanta  yayin da suke bawa mutane sha'awa ko sunyi fada toh idan aka bibiye shi duk shiririta ce da yake biye mata suyi adaki acikin mutane Kuma ya tsare gida"

        Wani Daren juma'a Munirah ta tashi da nakuda, cikin rikecewa Sadiq ya Kira Annanin  ita da Annanin su Lubbunah suka kaita asibiti cikin minttunan da basu wuce 40 ba ta haifu yaranta biyu mace dana miji, tun suna asibiti tsoho ya samu labari bayan anshirya yaran Kuma a ka dauke su Video aka tura Agadaz"

    Kowa kani fuskan sa dauke da dariyar farin ciki  wannan shine karon farko da aka haifi yan biyu a Family su dan haka cikin awa dabefi biyu ba duk dangi suka samu lbr, kawaici Sadiq yayi be samu ganin Munirah ba har Saida suka koma gida sabo da yawan mutane yaran nasa ma hangen su yake yi sosai farin ciki yasa shi rasa inda zai saka kansa"

      Misalin 11 nadare ya Isa part din Umma da Munirah take ciki, yayin da Umma naganin sa ta wuce ta Basu guri, dawowa yayi ya rufe kofar sannan ya haye tsakiya gadon Munirah ya jawo jikin sa sannan yace"

Sannu, Allah yai miki albarka, kinyi kokari mun samu abu uku alokaci daya, mun samu yara, kannai na, yayyen ki Kuma lokaci guda *SAGIR da ALIYA* hawaye ne suka zobo masa ya share sannan ya sunbaci kumatunta alokacin ta take zubar da hawaye farin ciki yace I love you so much kanwata

      Cikin kunnen sa yaji tace i love you too Amukarnin mu

      Runtse sa yayi sannan yace maimaita inji?, Munirah da gaske kina sona?

    Cikin kunnen sa taimasa wata mgn babu meji murmushi kawai ya saki tare da hawaye lokaci guda, daker suka saki juna, sannan ya dauke mace ya kura mata Ido tsayon lokaci yace"

        Kai!!!

    Menene?, Munira ta tambaya"

  Kallon bakin jaririyar yayi sanan ya kalli na Munirah yace, bakin ta fa irin naki ne????

      Toh mene dan irin nawan ne?????

            A'a kyau nagani, amman baki tunanin kar tayo tsiwa irin naki?

          Duka tafara kai masa a kirji tana fadin kabari????????"

   Toh shikenan ya Isa ya Isa tsaya kiji"

  Cak ta tsaya yayin da ya shiga fadin"

  Yariyar nan gaba daya kece, wannan Kuma Sagir ne, haka kike sak kina jaririya Kuma kinsan menene?

 A'a

Nafara jin ki araina tun kina kamar wannan, tun da aka haifeki nakejin ki araina sosai, nafahimci Ina son kine tun kina da shekara 14 kin nada son rawa ba dare ba rana, Ina tabbatar miki duk wani rawa da zakiyi har dai Ina gida akan idona kike kare shi, saidai Kuma duk gidan nine bakiyin mgn dani, nikuma Ina son inyi mgn dake shiyasa kullum nake yin abun da zan tunzura ki, gaya miki kefa yaushe kika fara sona”

 Nifa Amukarnin ban sani ba tsintan kaina kawai nayi ahaka,  toh kai da meyasa kace Aliya kake so?

Saboda naga narasa ki ne kawai Amman azahiri kece zabi na, kinsan me?

Banso yariyar nan tayi tsiwa zamu sha hawala"

 Tsungulisa tayi agefen cikin sa, fashewa yayi da dariya inda Munirah ke fadin ai gara tsiwan dame yanga mgn daker.





       Alhamdulillah
        The end
       07014197556
    Fadeela Lamido
Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button