NOVELS

SAWUN BAYA 1 & 2 COMPLETE HAUSA NOVEL

 Baba yariyar ce tana da wuyar sha'ani"

 Tsaki tsoho yaja tare da kashe wayar" Sadiq ko cikin rashin kwarin jiki ya isa office din"

     ********"

Tun bayan fitan Sadiq ta fito ta gyara gidan ko Ina banda dakin Sadiq, bayan ta gama tai wanka sannan ta zauna tana tuna hiran su da Umma jiya, murmushi tayi alokacin data tuna Umma tace duk yamata kallon raini itama ta mayar masa wannan damace daga gareta”

 Dariya tayi tare dajin wani kwanciyar hankali na shigarta afili tace Kuma hardai ya dakan kan narama kallon da Umma zan hadashi tamai wulakanci"

      Misalin 3 narana ta daura girki inda misalin 5 tagama komai hartayi wanka tana cikin shiryawa taji tsayowar motar sa"

Tanajin shigowan sa harya shiga dakin sa sannan ta mike tasa kaya"

    Sadiq ma wanka yayi sannan ya fito yana dauke da  wata katuwar leda"

Dakinta ya tura bakinsa dauke da sallama adaidai lokacin datake daura dan kwali"

 Isa yayi bakin gadon ya zauna tare da aje ledan gaban sa yana me binta da kallo"

Itama zama tayi kan kujerar madubin tana mebinsa da kallo irin wadda yajima yanai mata"

Yadda take rarrage ido yasashi saurin kawar da kansa tare da murmushi yayin da hakan yabata damar ganin gurin cizonta da tayi"

 Zuwa can ya sake juyowa ganin kallon da take masa yasa shi fadin"

 Yaya da kallo haka??

  Mutsi tayi da baki ta yadda bayajin me take cewa"

 Ahankali ya sake cewa Tamuddirincin wannan kallo haka na menene???

 Motse ta sakeyi da baki dan haka yayi murmushi kawai tare da fadin wannan kallon na nawane kanwata???

 Kanta ta kawar yayin daya bita da kallon yana mamakin irin kallon da take masa, mikewa yayi ya daga ledan ya daura jikinta gashi naki ne"

Menene shi?

Kiduba zaki gani”

Budewa tayi ta gani takalma ne da turaruka cikin sauri ta tabe baki,, ni banso”

    Sabo same?

  Motsi take da baki bayajin abun da take fadi dan haka ya karasa gabanta yana fadin banji me kikace ba"

 Dauke kanta tayi yayin da yasa hannunsa ya rike kanta suka fuskanci juna yace"

 Meyasa nakawo miki abu kice min baki so, meye dalili??

  Ban sone kawai"

 Kanta ya Kara rikewa saikin fada"

 Cikin kuka kuka tace ni banso, aida bani kake saiwa ba, sai yanzun dan kaga kasa ya rufe idon ta, ka kaiwa Lubbunah mana"

Runtse Ido yayi jin ta ambaci Aliya duk da bata Kira suna ba, cikin sanyin jiki sosai ya ciro gilashin sa a aljihun gaban rigarsa ya Sanya yayin da lokaci daya yanayin sa ya canza ahankali ya taka ya Isa window dakin ya yaye labulen ya tsaya agurin tare da tura hannun sa duk biyun cikin aljihun wandon sa"

 Yajima ahaka yayin da Munirah ta zubawa bayan sa Ido tanameji acikin ranta bazata iya amfani da abun da zai bata yanzun ba"

Cikin siriyar muryarsa taji yace wannan musamman na sawo sabo dake fah.....

BansoJuyowa yayi ya dawo kusa da ita ya tsaya yana binta da kallo ahankali ya koma ta bayan kujerar datake zaune ya rankwafo da kansa ya sunbace ta awuyanta tare da fadin"

 Banson wannan wasan Tamuddirincin, ni nagaji kinji, Kayan nan kena sawowa ba Lubbunah ba, meyasa ke bakijin mgn ne wai?

  Ni wlh banso banso kaje can ka kaiwa wadan da ka saba bawa"

Jinan Munirah yi hakuri nagane kurena, wlh nagaji da wannan rigimar taki fah"

   Aini Kuma wlh bazan taba yadda da duk wata mgn dazaka gaya min ba"

Jimmm yayi sannan yace nagane abun dai da banson yi din shine maganin ki, jibeki dan Allah, me kike takama dashi ne??

     Dauke kanta tayi dan haka ransa ya Kara baci sosai har idonsa ya fara canza launi cikin fada yace wanene kike murgudawa baki??

    Gyara bakin nata tayi yayin da yayi kwafa cikin tsabar haushi yace nasan maganin ki daga yau bazan sake rarrashin ki  Kuma zan nuna miki konidin wanene saina miki abun da ko godiya akace kimin bazaki iya ba mare ki gaya min zancen banza"

Wlh indai hakan ta kasance kace ba sunana Munirah ba"

 Da mamaki ya sake kallonta yace zamu gani toh"

 Wlh Kuma saina gayawa Umma abun da kace"

 Kiyawa Ummati ma ba Umma ba mara kunyar yariya kawai, wlh bakin kima sai yaso ya motsa amman jijiyoyin su gagara motsawa"

   Idan hakan ta faru ba a haifeni da jini ba kuwa"

Shikenan Zaki sani duk abun da kika fada ki rubuta ki ajiye, afusace ya fice wayin da take jin ta wasai ko banza yau ta rama abun da yai mata"

Bayan kusan awa da fitan sa taga kiran waya daga Enisilim, hannunta na rawa ta dauka rabon da suyi waya ta manta”

Amsa sallamarta yayi sannan ta shiga gaidashi bayan ya amsa yace"

  Dazon mijin ki yazo min da labarin tafiyan ku *INGAL* jibi.........

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
            Page 39- 40

Typing…….
Jimmmm tayi cikin runtse Ido sannan tace dani???

Eh dake yaya aka yi?

Bude idonta tayi Abbanin aina ce bazan sake zuwa dashi ba sabo da wancan karon fa naaha wahala da mukaje dashi”

Har yanzun dai baki fasa halin nakiba ko??

Sunkuyar da kanta tayi yayin da hawaye ya fara tarowa cikin idon ta”

Shikuwa Abbanin cigaba yayi da cewa, mijin ki din ne kike cewa wancen karon bakiji dadin tafiya dashi ba? Kina nufin yanzun wani ne zai koya masa yadda za’ayi?, Koko kina ganin Ina da damar hanashi tafiya dake ne?, Idan ma kina da irin wannan tunanin kicireshi ke mallakin sa ce ayanzun sai yadda yaga dama yai dake”

Hannu tasa ta share hawayen dake shirin zubowa tare da hadiye yawun bakin ta sabo da wani irin zafin datake ji cikin makogoron ta sannan tace”

 Abbanin wai har  Kuma cewa yake da za'a kawoni ba'a kawoni da komai ba fah??

  Cikin rashin fahimta yace ban fahimta ba Munirah?

 Abbanin cewa yayi wai nikadai aka kawo"

   Lumshe ido Enisilim yayi sannan yayi murmushi tare da fadin"

 Munirah nutsu in fada miki wani abu, wannan yaron da kike tare dashi ki girmama shi sosai na lura har yanzun rawar kanki nanan, mijin ki ne, ke kanki karkashin ikon sa kike bare Kuma wani abu naki, dan haka ki mishi biyayya zanso kuma zanyi farin ciki idan naji mijin ki Yana alfahari dake"

    Hawaye ta share adaidai lokacin dataji Abbanin yace Ina son ki kula sosai"

  Tam kawai tace sannan taji Abbanin ya kashe wayarsa,  akan gado ta jefa wayar tare da  kama kugunta tana me zubawa waje daya Ido"

     Zuwa can ta yarfa hannu tare da fadin"

Yasan banson tafiya tare dashi yasashi min burga muje din”

      Zama tayi bakin gadon duk inda taso kawar da damuwar ta kasa dan haka ta sake jawo wayar ta Kira Umma"

 Tana dagawa tace"

Umma kin dai ganshi ko? Wai Kuma AGADAZ zai tafiddani jibi????????

 Eh Munirah yanzun yabar nan yace tsoho ne yai kiran ku......

Umma ni ba inda zani fah, wlh bazan bishi ba”

Munirah?, waike meyasa baki da wayau ne?, Yanzun kin kirani kina gaya min bazaki bishi ba Ashe Kiran nawa bashi da amfani  tunda kina da yadda zakiyi"

  Shiru tayi tana sauraran Umma"

Yadda Annanin taji Munirah tayi shiru yasata fadin, kinason in baki shawara ko kuwa??

Eh inaso Umma"

Yauwa Munirah idan yadawo kije har dakin sa ki sameshi ahankali ba kuma cikin fushi ko turo bakin nan naki gaba ba yadda kika sama, saikice Amukarnin mu ni dai dan Allah ka barni nan wata rana zamuje tare”

    Jimmmm tayi sannan ta tsinci kanta da cewa toh kawai"

   Yauwa Munirah idan har kinbi komai ahankali duk ba abun tashin hankali bane kinji ko"

    Amsawa tayi da to amman duk da haka hankalin ta kasa kwanciya yayi haka ta kasa cin komai har misalin 9 na dare, Sadiq be dawo ba dan haka duk taji ta kagu ya dawo"


             ********

 Sadiq da Alama dai Munirah tana saka maka ciwon kai naga duk ka karaya"

   Allah ya kauta Mubarak, nine Tamuddirincin zata sawa ciwon kai??

  Eh to naga ko da yaushe zaman naku wani iri ita Kuma haryau babu alamun hankali atattare da ita ko kadan"

   Sosai kalmar Sadiq ta karshe ta bata masa rai cikin kokarin boyewa yace"

     Bangane babu alamun hankali ba gareta kana nufin bata da hankali ne??

  A'a ni bance ba, kawai dai Ina nufin batajin mgn???

  Kurma ce???????

     A'a rashin ji kiriniya nake nufi?

  Kiriniya??, Wacce kiriniyar ta taba maka??

 Murmushi Mubarak yayi tare da fadin ikon Allah, yanaga kana kaukaucewa laifinta"

 Ajiyan zuciya Sadiq yayi sannan yace"

       Banga abun daya dameka bane"

 Cikin son acigaba da zancen Mubarak yace idan har ya dameka nima dole ya daman, naji ance jibi zakaje AGADAZ"

    Eh"

Nace lafiya kuwa tafiya babu shiri kwatsam haka, idan rai yabaci bekamata hankali ya goshe ba kodan sabo da aikin ka"

  Kawar dakai yayi da sauri tare da daukan gilashin sa ya sanya, duk inda yaso boye abun Mubarak ya nace dan haka ya kalli hanyan dayasan zai iya ganin Munirah ganin babu kowa ya maido da hankalin sa kan Mubarak yace"

Idan banyi maganin *Muneerah* ba hankali na bazai taba kwanciya ba, yanzun ta rainani da yawa, wani lokacin na sanin ina sakar mata fuska wadda na kula hakan ke kara sawa abun da bata iya minshi ada tanai min yanzun, babban abun daya fara daga min hankali Annanin tafara nuna bata son irin zaman da muke duk da Ina boyema ta, har tana  ikirarin saidai in rabu da Munirah"

  Subuhanallahi, bama fatan hakan Kuma iyayen mu ma bazasuji dadi hakan ba yin hakan daidai yake da rugujewar family mu dan Allah Sadiq karka rabo da Munirah kayi hakuri da halinta idan ma abun yaki zaka iya kara aure"

  Nima bawai Ina farin ciki da hakan bane Mubarak, da ace yariyar zata bani hadin kai ko ko kudah bazai san me muke cikiba bare mutum"

  Dan Allah kacigaba da boyewa har zuwa lokacin da zata bari"

 Hmmmm, Mubarak  wani lokacin ko ban Fadi ba ana ganewa, yanzun ka dubi fuska ta Tamuddirincin tarasa inda zata cijeni sai afuska"

  Kashhhh, baka bata kashi bane"

 Bata tsoron duk abun da za'a mata, kome aka mata bashi zaisa anjima ta sake wani abun ba, na yanke hukuncin zuwa AGADAZ ne da ita dan in koyar da ita wani darasi wadda bana tunanin tasan shi, zan kaita inda babu wani da zanji nauyi ko kunya, Kuma ba me bayar min da shiri baya wajen goyon bayan ta, Ina son intabbatar mata da cewa shi SAWUN BAYA nagaba yake bi, idan ko har wannan karatun nawa besata taushi ba bansan wanni bane zai tankwasa ta"

   Jimmmm Mubarak yayi zuwa can yace Anya kuwa Munirah bata da aljanu?????

  Tsabar iskanci ne kawai, tana sane"

  Lallai wannan shine akecewa 'yar malam taki halin malam, barashin ci ba rashin sha????

  Kawar dakai Sadiq yayi cikin takaici sannan yace iskanci ne cike da cikin ta" ????

   Agogo Mubarak ya duba 12:30am dan haka yai saurin mikewa yana fadin naraba dare nan part din yau Saida Safe"

  Sosai Sadiq yaji dadin yadda ya amayar da abun dake cikin sa, shima mikewa yayi ya nufi dakin sa abun mamaki yana tura kofar ya hangi Munirah zaune kujerar dake kefen gadon sa"

 Batare daya kalle inda take ba ya nufi toilet bayan ya fito ya kalli gurin tare fadin me kike anan"

Sunkuyar dakai tayi tare da fadi ba komai"

    Kallon ta ya sakeyi idonta akan hannunta da take wasa dashi cikin tsawa yace tashi kibar nan"

   Motsawa tayi kamar zata tashi sannan ta turo baki tare da binsa da kallo"

Bakiji ne nace kibar min daki"

  Zan fita ta fada tare da mikewa tsaye tana kallon sa tafara takawa  harta kai kofar ta tsaya cak cikin yaren buzanci tace"

      Kusan fah awa uku ina jiran ka Kuma yanzun kace in fita?????

   Bude kofar tayi ta fice kofar na kokarin rufewa yace, zo nan"

  Dawowa tayi ta tsaya daure fuska yayi sosai sannan yace Ina jinki?

    Cikin wasa da hannun tace wai zaka AGADAZ??

    Kawar da fuska yayi tare da fadin, eh"

       Dagowa tayi ta kalleshi cikin Ido sannan tace kai daya???

   Eh ya sake fada yana kallon hannunta da take lankwasawa kamar zata karya "

Jimmmm tayi zuwa can tace Allah ya tsare hanya toh.....

   Ameen yace batare data rufe baki ba"

 Jimmm tayi sannan ta sake cewa kace dai kai daya zaka ko?, nifah indai dani ne bazani ba"

    Toh naji"

   Lumshe Ido tayi sannan ta juya sai dai duk da haka hankalinta be kwata ba dan amsar daya bata bata gamsar da ita ba"

    Kodata koma daki kasa bacci tayi, shikuwa Sadiq baccin sa yayi yana me jinjija rashin hankalin Munirah cikin ransa"

    Washegari da safema ficewa yayi batare daya nemeta ba sai yamma ya dawo kai tsaye part din Annanin sa ya wuce domin yau sosai yake kewan Aliya"

           ********

Wannan tafiyan Yaya dai duk nagan ka wani iri??

 Annanin yau sosai nakejin kewan Aliya"

Allah sarki, kana  dai masu addu'a ko domin shi kadai suke bukata"

  Ajiyan zuciya yayi sannan yace Ina yi"

  Kallon sa tayi ta kauda kanta sannan tace ya shirye shiryen tafiya"

  Jimmm yayi sannan yace inayi Annanin yanzun ma kayana nake neman me shirya min"

      Bangane me shirya maka ba??

Kawar dakai yayi daman Aliya ke hada min yanzun dasai asamu Lubbunah ta hada min ko??

  Wani irin kallo tamar sannan tace"

 Halan ka manta da jibgar da kawa Lubbunah ko?, toh har yau bata iya dakawa dakau, kasa matarka ta hada maka ko kuma ka hada da kanka"

   Cikin kawar dakai yace ton ki kirata kice ta hada min"

Bazance ba, wlh wani lokacin kaima kana da ban haushi kawai kace mata hadamin kaya saiya gagara?, Tsoronta kake ne??

Kawar da kansa yayi batare dayace komai ba"

Ganin inda idonsa yayi jawur yasata saukowa cikin sigar lallashi tace"

  Nidai Ina baka shawara idan kana son Munirah ta sakko har ka ringa gane kanta kabar daure mata fuska da banyi niyar gaya maka ba amman yanzun zan gaya maka matar ka nada kishi kabar yin abun dabe dace ba gabanta abu na biyu Kuma tana son kulawar ka.....

Cikin sauri yace kulawata ita da take cewa bata Sona??

 Toh ai ita zuciya tana son me kautata mata duk zaka dawo gida kayi kokarin kadan taho mata da wani abu.....

 Jiya na kawo tace bata so, ???????????? har tana cewa Saida naga kasa ta rufe idon Aliya"

      Murmushi ne ya kwace mata sannan tace Munirah akwai iya zaro zance, halan da kana sayawa Aliya ita baka saya mata??

Kawar da kansa yayi can gefe yayin da Annanin tace ko?

   Annanin koma dai menene nakawo mata abu aibe dace ta sako min wannan zancen ba"

  Kadai bi ahankali Sadiq kana son Munirah ka lallabata dan Allah nina gama fahimta ta yariyar tsaf

Cikin rashin fahimta ya mike yace sai da safe"

Allah ya tashemu lafiya, tafiyan ta darece kota safe”

 Sai dare"

Allah ya kaimu”

Washegari tunda safe sassafe Hajiya Fatima ta Isa part dinsu Munirah"

 Munirah ta Samu kwance saman gadonta tanajin sallamar Umma ta tashi zaune tana fadin Umma?

Na'am Munirah baki tashi ba??

 Yanzun dai zan tashi"

 Tashin tayi zaune yayin da Umma tace Ina kayanki wadda zakiyi tafiyan dasu"

  Umma ai nace masa bazani ba"

    Jimmm Umma tayi sannan tace Amman ya amince"

Eh nidai yace min toh"

Waya Umma ta daga zuwa can tajita tana cewa ka fasa tafiya da Munirah ne??

Bataji amsan daya bayar ba saidai taji Annanin tace, shirya kayan ki muje”

 Sakkowa tayi ba musu tafara zuba kayan cikin akwati yayin da Umma ke dada gyara masu zama harta gama suka rife akwatin sannan tace mata to muje ki hada mishi nashi"

   Tafiya take agaban Umma suna tafe tana turo Baki har suka Isa kofar"

   Annanin ce tayi sallama daga ciki ya amsa yayin da Annanin tace mushigo?

Umarni ya bada sannan suka shiga Yana kwance saman gadon sa”

  Kusan atare da Annanin suka gama hada masa kayan kowanni kaya da agogonsa dakuma takalmin sa haka gilashi ma barkatai aka zuba, sosai Munirah ta shaka tare da waiga ta gallara masa harara inda take ganin Umma ce ta fara shagwaba shi"

  Saida suka gama tasss sannan Annanin tace Munirah kije ki shirya tafiyan ku nanan tare tsohone yayi Kiran ku ko biyun"

  Hawaye ta fara mataowa tare da satan kallon Sadiq tana fadin"

Umma dan girman Allah kice mishi yaje shi daya"

  Kinga Munirah tunda akace Babane yace bani da ta cewa, gaki ga Sadiq dinan ku kare kalau"

      Ficewa Annanin tayi yayin da Munirah tsaya kamar ancugeta agurin"

 Bayan fitan Umma hawaye ne suka gankaro mata yayin data daga ido ta kalleshi tace"

     Amukarnin dan Allah kayi hakuri"

Lumshe idonsa yayi tare dajin har cikin ransa inama haka take koda yaushe"

    Kaji?

Kikace me??

Nace dan Allah ka hakura kaje abun ka”

    Inje ni daya in yi me Babu ke acan din??

   Ni sabo dake na shirya tafiyan nan ayau, zamuje ne mu goge rainin dake tsakanina dake"

 Ni ai ban rainaka ba, wlh banson tafiyan nan duk ma abun da zaka min kamin shi anan zaifi"


Nariga dana shirya tafiyan ai"

  Dole sai naje?

 Eh

Wani irin kallo ta masa sannan tace shikenan muje din, juyawa tayi tana maganganu wadda bayajin metake cewa, binta da kallo kawai yayi sannan ya koma ya kwanta"

Itako Munirah share duk wani gutun hawaye dake idonta tayi sannan ta Kira wayar Zahrah’

          Muneerah ya kike?

 Zahrah kinsan me???

 A'a 

Wai Sadiq ne dan kawai mundayin musu dashi shine ya shirya tahowa dani Ingall kinsan ma me yace wai???

 A'a

Wai zaimin abun da zan kasa tuna mutanen gidan mu, sannan kuma jijiyoyin bakina sai sun kasa juya labbana bare har in iya maryar da mgn, nikuma nace idan nabari haka ta faru sam ba a haifeni da jini ba, kin san menene??


  Kiban No din mama aysha muna sauka tazo ta dauke ne"

Wannnan karon sosai Zahrah ta tausayawa Munirah dan tasan tunda Sadiq ya fada to zai aikata ne da gayya nan ta karonta mata no din yayim data kirata nan take"

      Dariya Sosai Munirah tayi dan tasan jaraba irin ta Mamah Ayshah

Misalin 7:23pm Sadiq ya fito cikin shirin tafiya yayin da Munirah ma ta fito fukanta Babu yabo Babu fallasa "

     Kowa Yana tsaye aharabar gurin yayin da Enisilim yaja Munirah gefe yai mata nashiha  adaidai wannan lokacin wayar Sadiq tai Kara yayin daya matsa gefe ya amsata sannan ya dawo adaidai lokacin da Munirah ke shiga motar da Anass ne zai jata, tana zama Sadiq na shigowa kusa da ita ya zauna tare da mata wani irin kallo"

    Motar na kokarin tashi yayin da iyayen su ke daga masu hannun kuka tafara har suka Isa filin jirgin bata bari ba, hankalin ta bekara tashi ba saida taga Anass ya mikawa Sadiq Jakarta ta hannu yana fadin Allah ya tsare me gida cikin sauri ta cafki rigarsa idonta kwalkwal da hawaye tace mu biyu kawai zamu bazakaje bane?

   Hannu Sadiq yasa ya cire hannun Munirah da kansa yai mata alamar muje, juyawa tayi tana kokarin shiga jirgin tana waigen Anasss da ko waige bayya yi"

    Munirah ya fara zaunarwa sannan ya zauna kusa da ita ramkwafowa yayi kanta yana me shafa mata gemun sa tare da fadi kasa kasa gafa gemu"

 Daga kanta tayi ta kalle mutane wajen sannan ta sunkuyar da kanta yayin da yaci gaba da goga mata gemon sa afuska"

Kasa sukeni tayi sannan Kuma ta gaza furta komai baban burinta kawai su isa lafiya, wayar sa taji yai Kara yayin daya dauka da saurin sa yace”

        A'a Amale daya ta ishe mu banson gayya kaida Sadam kawai kun isah"

 Sadam waye haka?, Kallonsa tayi adaidai lokacin daya sauke wayar yasa bakin sa daidai kunnenta yace ahankali kintaba zuwa *Arlit*?

   Girza kanta tayi tare da kallon kwayar idon sa"

Can zamuje, *Arlit* ????

      Kan kace me idon Munirah ya fara zubar da hawaye bakomai take tunawa ba illah batasan kowa ba acen , me zai faru?, Fadawa tayi jikin sa batare data sani ba yayin dayasa hannun sa ya zagayeta dashi tare da sunbatan goshinta sannan ya Kara matseta jikin sa"

Tana daga kwance jikin nasa yaji tace Amukarnin mu karka kaini can bansan kowa ba fah"

    Kinsan kowa Tamuddirincin tunda kinsanni ko kin manta gidan mu daya.......

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
            Page 41- 42

  Typing......

A’A dan Allah muje ingal yafi”

Ni banso haka, nafison muje inda dagani saike Tamuddirincin Saboda......

   Dan Allah kayi hakuri, ni banso ko ingal din ma, ni bawani son zuwa nake ba"

 Arelit yafi Ingal dadi idan kin kwantar da hankalin ki zakiji dadin zuwa"

Tana kwance kirjinshi take fadin karka kaini banso wlh nace banso, idan musun ne dakai nadaina”

 Kanta ya shafa bazan bari kimin wayau ba Tamuddirincin dama ace mabu kamu hanya bane  

  Jimmm tayi sannan ta dago tace shikenan hawayen ta share tare da kallon can gefe tace muje din"

 Shima hannun sa ya zame daga jikinta sannan yayi ajiyan zuciya Yana me satan kallon ta"

    Lokacin da suka iso wannan karon motar haya ya nema nan tasha bayan an zuba kayan suka shiga baya duk su biyun"

Munirah na kallon hanyar take tana me Kara tausayawa kanta, shikuwa Sadiq kallo yaita binta dashi yayin da yake fahimtan nadama ayanayinta saidai ko alamar tausayinta babu cikin ransa"

 Tafiya me nisa sukayi yayin data maida hankalinta akan hanya kawai cikin sanyin jiki sosai"

     Tafiya me nisa sukayi sannan taga sun tsaya agefen hanya yanayin gurin shiru babu kowa sai 'yan tsuraron motocin dake wucewa jefi jefi"

    Gefe ta koma ta tsaya tare da tankwashe hannun sa akan kirjinta tana me zuba masa Ido Yana kokarin fito da akwatin  su daga cikin motar"

   Bayan yagama tsaye yayi Yana kallon inda iska ke kadata yana dame lafayarta wani lokacin Kuma ya figa yai sama dashi"

 Ahankali ya karaso gavanta ya tsaya acikin ranta take fadin nan ba'a girmamashi kamar Ingall  tsayowa sukayi wajen tsayon lokaci sannan ta hango mota daya Amal daya suma tahowa cikin mugun gudu yayin da kasa ke tashi duk da cewa wannan garin yafi Ingall cinkoshewa"

     Kasowar su keda wuya wadda ke cikin motar ya fito ya rungumi Sadiq sannan ya kwashe akwatin yazoba cikin motar, wadda ke Amal ma dirowa yayi cikin buzanci yace nakagu in ganka"

Cikin sauri Munirah ta kalli fuskar sa tare da fadin"

Innalillahi wa inna ilaihir raju'au, runtse Ido tayi sannan ta bude akan Sadam, banbancin shi da Sagir shekaru kawai da ganin sadam kasan bekai shekarun Sagir ba"

   Cikin tsanin mamaki take kallon su, kamace Sak shida Sadiq, saidai kamannin yafi nunawa da Sagir sabo da Sagir fuskarsa sake take hakama Sadam, batasan sanda tai ce daman Umma tana da wani yaron anan???

 Wani irin kallo Sadiq yai mata Sannan yace Sadam ana mgn"

 Da sauri Sadam ya waiga ya kalli Munirah sannan yayi murmushi tare da maida hankalin sa kan Sadiq yana fadin"

   Toh karfa nayi abun kunya"

Gilashi Sadiq ya gara tare da fadin hakane, Tamuddirincin tsuna ki gaidashi Babana ne”

  Wani irin kallo taiwa Sadam sama da kasa sannan ta kalli Sadiq tace wannan din??

  Eh ki gaidashi nace"

Sadam din ta sake kallo sannan tafara takawa wanan din ne har saina tauguna ni ai ko Enisilim bece mu runga tsuna mishi ba"

    Kawar dakai Sadiq yayi yayin da Sadam yayi gaba Yana kwanbarewa tare da fadin"

Rabo da ita kawai bata neman albarka ne"

Tsaya Sadam saita gaidaka”

     Matsawa tafarayi gaban motar yayin da  
  Sadam ya riga daya zauna aciki ciki sauri ta shige ta zauna kusa dashi"

 Sadiq ko cikin Tsalle ya haye kan Amalen yana fadin karka barta ta zauna ma amota korota idan har bazata gaida ka ba"

   Sadam din ta kalla sai murmushi yake tace muje dan Allah karka kulashi"

      Jim Sadam din tayi kawai tayi Yana fadin ta gaishe ni"

  Kai Sadiq ya gyada sannan yave ta ceci kanta, nasan tana son hawa Amale ta fito muhau wannan tare......

  Ni a'a banson hawa kaje abun ka"

     Figan Amalen yayi yayin data bishi da kallo duk wani takon da Amalen keyi akan idonta yayin da take ganin kamar duk sadda ya daga kafarsa bazai dire ba sai Sadiq ya fado dan haka take cikin matukar tsoro da farkaga wadda take ganin bazata nutsuba harsai taga sakkowan sa lafiya"

      Acikin ranta tace"

Meyasa nadamu karya fado?, Yama fado din mana????????, to wani zai maidani gida??? tana cikin yiwa kanta wannan tambayan taji Sadam yace"

   Hajia gaidani ko muna sauka in hadaki da rigima"

 Wanni irin kallo ta masa sannan tace"

   Ina wasa dakai ne??

 Dariya yayi tare da jinjina kansa sannan yace nifa ba'anki bane"

 Toh ni ina ruwana dakai, gaida ka ne dai banzayi ba dan koshi ba gaidashi nake ba, bare kai dana girma"

  Nine kika girma?, Lallai ma kinzo da ranin wayau"

   Hararansa tayi sannan taja tsaki"

   Wanni irin kallo ya mata tare da fadin Hajiya jaraba, daman nasan halin jarabar ki tunkan kizo"

   Runtse Ido tayi har cikin ranta sannan ta bude tare da kallon hanyar da suke ketawa, idon ta ja yaketa karawa yayin data fara share hawaye Kuma lokaci daya"

 Yadda Sadam yaga tana share hawaye yasashi yabar tabota yayin dayaita Satan kallonta Yana mamakin halinta"

 Amalen Sadi sukaga ya canza hanya dan haka dole sukabi bayansa yayin da Sadam yacewa nagaban motar, ibrahimh oga bazai shi fara shiga gida ba????

   Dariya Ibrahim din yayi sannan ya canza harce cikin yare yace"

    Kaduba fah kaga aikin daya tattaro hawaye layi layi ai dole saiya kebe kasan shi akwai tsare gida"

    Murmushi Sadam yayi shima cikin yaren yace cikin dariya, Allah aiki ne sosai fah"

        Juyawa tayi idonta jawur ta harari Sadam dake kokarin sake mgn hakan yasashi saurin tauke bakin sa dan zaton sa bata iya yaren ba"

     Wani gida suka iso wadda aka masa ginin al'ada sosai gurin yayi kau babu kazanta, mota daya ce me zafi aharabar gidan"

      Duk da cewa ginin gargajiya ne nehana gurin burgewa ba, Amalen sa ne ya fara isa gurin yayin daya Sakko da karfin sa batare daya waigaba yasa hannun sa aljihu ya ciro key ya bude ya shiga"

Koda motar su Munirah ta karaso har Sadam da Ibrahimh suka kwashe kayan Munirah bata shiga ba tana waje tana tsaye tana kallon gidan tana share hawaye"

   Sadiq zaune kan wasu irin kujeru dake falon kafa daya kan daya tare da cire gilashin sa ya aje agefe, ganin sun shiga da akwatin su ciki babu Munirah suna fitowa yace"

  Ina take?????

 Tana waje"

Kuce mata ta shigo”

Juyawa sukayi tare dayi masa Sallama sun dan jima da fita Sadam ya dawo yace”

    Oga kazo da kankan"

    Taki shigowa ne??

Eh"

Shikenan kuje abun ku”

  Saida Sadiq ya tabbatar da wucewan su Sadam Sannan ya fito hannunsa cikin aljihu"

    Hawaye ya samu kan kumatunta layi layi ahankali yace"

   Tamuddirincin yaya dai"

  Dauke kai tayi tare dasa bayan hannunta ta share hawayenta, katasawa yayi ya roko hannunta yayin datai saurin zamubura tana shin saka gudu"

Cafketa yayi sannan yace Ina zakine haka"

Jim inda take Kara fincike jikinta ya saketa tare da fadin jeki”

  Takawa tayi daya biyu taja ta tsaya tayon lokaci Yana kallonta sannan yace zaki iya shiga yanzun??

  Yadda yaga tayi sanyi yai saurin bata hanya tare da fadin muje"

Gaba tayi yabita abaya yayin da suna shiga ciki ta Kara karfin kukanta"

   Hannunta ya kama duk biyu sannan ya zaunar da ita kan kujerar Yana me kura mata Ido yace"

 Tamuddirincin mene ya sameki haka wannin irin kukane kike haka......

     Wancen kanin naka Sadam ne yace min jarabarbiya????, dan dai ni bakuwace wlh dasai na daki bakin shi"

Cikin Ido ya kalleta sosai sannan ya hade fuska tamau tare da fadin"

   Daga dorowarki har kin fara?, Kinyi da mata acan Aliya Lubbunah nan Kuma da namiji zakiyi??????????????

   Shine yace min jarabarbiya ???? har Yana cewa daman yana da lbr na"

Lumshe ido yayi sannan yace shikenan kiyi hakuri, nasan wasa yai miki, Kuma naji dadi da baki daki bakin nasa ba, dan Allah karki min fada da maza anan kibari in kin koma ki tsokani Lubbunah itace daidai dake, Sadam Kuma da kike ganin sa ba kanina bane autan su Annanin ne, ke Kuma matatace dan Allah ki kama mutunciki “

 Lumshe ido tayi acikin ranta tace Amman yafi dacewa ace danta ne"

  Hawayen tafara sharewa sannan tace zanyi sallah"

Toh kishiga ciki akwai toilet "

Mikewa tayi ta shiga cikin bayan tayi alwala tagabatar da sallar Asuba kolacin karfe tara na Safe”

Shima shigowa yayi da alamar dakin guda daya ne wanka yayi ya shirya sannan yayi sallah nan kusa da ita"

 Bakin gadon Muneera ta koma haka wakai taji sabon hawaye yafara zubar mata koda batasan kowa ba annan yaci ace yakaita wajen kakarsu mahaifiyar Annanin amman ankawota nan daga ita sai shi????????????????

    Ganin tahowan shi gurin yasata saurin share hawayen tare da saurin kwanciya cikin nuna bacci takeji, shima bakin gadon ya zauna bayan bacci ya dauke ta yahau gadon ya kwanta shima babu jimawa baccin ya dauke sa"

      Jin Kiran sallah ya tayar dashi sannan ya tashi Munira shi Kuma ya wuce masallaci"

Yana dawowa Sadam na kawo masu abinci ko shiga beyiba ya juya bayan Sadiq ya amsa, daker ta iya yadda taci abin cin”

   Da daddare ma kawo masu abincin akayi wannan lokacin bata ko kalli abincin ba domin sosai idonta ya raina fata, sannan uwa uba bata taba zama na tsayon wannan lokacin tare dashi ba Kuma bata taba ganin sa tube ba harna tsayon lokutan da suka dauka yanzun Yana tube dan haka ta rasa inda zata saka kanta taji dadi"

 Tamuddirincin?

Na’am????

Matso kici abincim”

  Nakoshi"

Ki daure kici”

Banajin yunwa"

Jimmm yayi sannan yace  shikenan ko nama kikeso in samo miki??

A’a banci”

 Tam shikenan"

Shiru sukayi yayin da yafara cin abincinsa”

  Kamar me koyon mgn yaji tace"

Amukarnin mu, yau Ina zaka kwana??

Batare daya ko motsaba yace nan"

 Nifa to"

Kema anan"

Kwalkkwal ta sakeyi nikam wlh ban iya kwana dakai gado daya”

Murmushi yayi sannan ya dago ya kalleta gani tayi gaba daya ya rikide yau tamkar Sagir Saboda murmushin data gani akan fuskansa ahankali yace"

 Zaki iya, bake zaki hau gadon ba dauraki za'ayi"

Banso adaura ni Amukarnin, kabari mukoma gida in hau da kaina"

 A'a ya fada tare da dauka gilashin sa Baki ya daura a idonsa, sannan yacigaba da cewa, kin manta nata binki kina cizona, jikina har rawa yake yi aduk lokacin dana tuna kayan ki masu dadi???? Ina tsananin mukatar hakkina sannan inason inyi maganin matsiwacin bakin ki yau"

    Jimmm tayi sannan tace"

 Tabani zaka yi?

Batare daya kalletaba yace, eh”

 Runtse Ido ta sake yi sannan tace ahankali idan dan bakina ne ka mayar Dani gida nabari"

  Hmmm bazaki gane ba, ko ince bakisan abun da najima inaji ba, dagowa yayi ya kalleta sannan yace"

Tamuddirincin!! Kin taba ganin kura adaidai lokacin data fito farauta???

 A'a ni ban taba ba????????????

 Toh ki bari anjima kadan zan nuna miki yadda take yi"

    Ni bazan fita ba da daddaren nan Enisilim ya hanani fitar dare"

    Lumshe Ido Sadiq yayi tare da murmushi Yana fadin shikenan kizo kici abincin"

   Hawaye ta share ni banci sai in ka yadda baza min komaiba sai munje gida"

   Ban yadda ba madam"

 Saika tabani??

Eh”

Hawaye ta sake sharewa sannan tasake cewa nace maka nabari ai, tabanin bashi zaisa bakina ya mutu ba, har dai kaga bakina ya mutu kona minti daya ne to wlh mutuwa nayi”

  Ni Kuma nace saina kashe bakin ki, sai kinso yin mgn ya gagare ki"

 Hawayen tafara sharewa tana fadin narantse har dai ka tabani saikayi daka sani......

  Au nan ma mayar min da mgnr kike koda yake gara kiyi surutun ki yanzun tunda gobe bazakiyi ba.....

  Wlh sainayi mgn tunda da baki na, in banyi ba mutuwa nayi"

Cikin sauri ya ture abincin dake gaban shi tare da fadin Ina zuwa”

Toilet ya nufa afusace, yayin da Munirah tabi bayan sa da kallo har ya shige ya turo kofar, kallo dakin Munirah tayi gabas da yamma sannan ya mike tana yarfa hannunta ta fito falon, kuka tasa tare da zuwa gaban windon ta daga labulen hasken fitulu kawai take hanga sai filin gari Babu kowa awaje, ko alamar moton bata hanga bare taji motsi kukan tsuntsaye kawai kunnenta ke jiyo mata, atake taji jikinta yafara rawa hawaye ne sosai kan idonta tsintan kanta tayi da fadin nashiga uku.........

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
            Page 43- 44

Typing……

Hawaye ne wani na korar wani yayin da take dan waigawa tana kallon bayan ta, ganin Babu tahowan shi tacigaba da kallon garin”

    Bayan kamar minti 30 taji takon sa abayan ta dan haka tai saurin zabura ta waiga  yayin dayai saurin daga mata hannun sa duk biyu tare da fadin natsu"

  Ajiyan zuciya tayi tare da binshi da kallo, jallabiya ce jikin shi  dan haka tadanji sanyi tare da tsayawa agefe"

 Ina zuwa barin je nadawo"

   Ni karka barni ni daya tsoron nake ji"

Bawani guri ne me nisa ba, yanzun zan dawo"

    Nidai a'a wlh tsoro nake ji"

     Jimmm yayi sannan yace shikenan dauko mayafin ki muje"

Enisilim ya hanani fitar dare"

Amman acan ai kina fita da daddare ko"

 Ai can gida ne nan ko Sahara ce"

  Wani kallo yai mata sannan yace iya magana, dawai kazar amarci zan sawo miki???? 

 Ni banci, a rasa inda za'a saya min kazar sai a kauye idan haka ne abari muje gida mana asaya min acan"

  Wani irin dariya yayi har hakoronsa suka suka bayyana sannan yace"

     Shikenan, kibini bashi zan biya idan mun koma, amman duk da haka Ina son ki dandana ta kauyen, gurin bawani nisa garai ba....

Wlh banci, koma ko ka sawo wahalar da kanka kayi"

Jimmm yayi, sannan yace, shikenan ciki ya koma yayin data dawo kan kujera ta kwanta bayan kusan minti minti 15 ta sake ganin fitowar sa lokaci daya gabanta ya fadin"

 Tashi mushiga ciki, Ina son zan kwanta"

Ni anan zan kwana"

Jimmmm yayi, cikin tsare gida, sannan ya Kara cewa, shikenan, yanzun abun da zamu yi ki taso muje muyi sallah sai ki dawo ki yi kwanciyar ki”

  A'a wlh nasan wayau kawai kake min, dan Allah ka rabu dani wlh nabari????????????

  Jimmmm yayi, domin shi becika son mgn me tsayi ko rarrashi ba, yadda taga yayi shirun yasata fadin"

Kaji dan Allah na rokeka kabari muje gida tukun????????????????????

     Sosai tausayin ta ya kama shi, saidai baya son ta gane haka, daka ganta kasan afirgice take, hannun sa ya zura cikin aljuhun jallabiyar sa sannan yace"

   Shikenan naji, zan bari sai munje Ingall ba gida ba amman,  sai in kin yadda Zaki taso muyi sallah"

   Karyar da kanta tayi cikin share hawaye tace Wlh Amukarnin nasan wayau kake min"

   Danne dariyarsa yayi nace miki sai munje Ingall aiko??

  Share hawaye tayi idonta akasa tace toh ka rantse"

    Kara daidaita zaman gilashin sa yayi tare da tsare gida sosai yace, narantse "

  Mikewa tayi tana share hawayen dake fuskanta sannan yabata hanya ta shiga gaban shi yayin daya bita abaya bayan sun shiga dakin ya turo kofar"

   Alwala tayo da kanta sannan ta sanya hijjabin da take sallah dashi kallonta kawai Sadiq yake yana boye murmushin sa bayan sun idan zama yayi sosai yana addu'a kamar yadda ya kula itama addu'ar take yi shafawa yayi sannan ya zuro hannunsa daya ta baya batare daya waigo ba ya cikuikuye hijabin ta ta kasa sannan ya juyo Baki daya yana me zuba mata Ido"

 Cikin sauri ta shafa addu'ar tana mishi wani irin kallo"

   Hijjabin ya cire yayin data bishi da kallo kawai wadda ke nuna bansan yadda zanyi dakai ba"

    Tana kallonsa ya aje hijjabin agefe sannan ya kama kanta, runtse idonta tayi bata budeba Saida taji ya saki sannan ta ware su akanta yayin da sukayi jawur"

            Kallo yabita dshi tsayon lokaci sannan yace tashi ki shirya mu kwanta"

    Nace maka afalon zan kwana"

Tam kawai yace sannan ya cire jallabiyar tare da kwance agogon hannun sa ya sanya rigar bacci ya haye gadon"

 Ganin ya kwanta ya rufe Ido yasa ta mike tare da daukan hijjabinta ta juya, sai dai tana taba kofar tajita rufe, kallon sa tayi da alama ya fara bacci dan haka tai saurin kwanciya akasa tare dayin matashi da hannun ta"

   Batasan tana balakin son gidan su ba sai ayau, yanzun ne tagane acan ita 'yar gata ce hawaye ne yaita gangara tana sharewa ta gefen idonta tare da jin wani irin kewan Annaninta mara iya ka"

  Wayyo Allah ta fada adaidai lokacin dataji anyi sama da ita, tare da fara watsa kafarta cikin yanayin yin birgima"

  Kan lallau San gadon ya dire ta tare dasa kirjinsa ya danne nata yana mesa hannun sa yana danne kafarta da take wuntsulawa, gaba daya nauyin kirjinsa ya sakar mata tare da danne kafarta da tasa kafar ta yadda bata iya motsi da ko Ina sai da kanta"

   Kallo yabita dashi tana matsanancin nishi tare da numfashi sama sama take fadi ka barni dan Allah, nashiga uku nauyi wayyo kirjina nashiga uku wayyo nonona????????????, zan mutu kirjina!!!! 

   Kimin shiru in sausauta miki????????'


  Dagani toh, narantse ka dagani zanyi shiru wlh kana dagani bazan sake mgn ba har mukoma gida"

    Ina son kiyi shirune kan na daga ki, banson surutun"

 Toh nadaina wlh dagani inyi shiru"

    Bakinta ya sun bata sannan yace"

 Idan bakiyi shiru ba na rike bakin ki zan bashi wahala banson ki kara cewa takkk"

    Toh naji Amukarnin ban kumawa dan ya rasulillahi ka rabu dani"

 Carab taji yayi da bakinta tare da rage nauyin sa akanta wani irin nishi ta bara irin na wadda aka rufewa baki yake neman agaji  Sadiq be saurara mata ba yayin da yaketa aika mata sakon sa tun tana turjewa harta bar tarje tarjen yayin da jikinta yai sanyi lokaci daya"

      Ya dauke tsayon lokaci Yana abu daya yayin dayasa duk hannunsa biyu ya rike kanta daahi, sosai yake lumshe Ido shikadai yasan halin da yake ciki, sannan yadda ya kula jikinta yai sanyi ya tabbatarwa kansa ko zuciya bata amsan sakon sa to lallai jikin ya amsa"

   Gadowa yayi kadan ya kalleta sannan ya mike hannun sa ya tattara gashin kanta daya bazo agadom yai baya dashi tare da sun batan goshinta wuya zuwa kirji sannan yasa hannun sa ahankali ya fara tattare rigarta"

    Sai alokacin ta fara kokarin hanawa, inda yafi karfinta ya cire rigar yai jifa da ita can gefe, sannu ahankali ya Isa kugunta tare da saurin rike pant dinta inda hannun sa na isa na Munirah na isah cikin kuka tare da kokarin gudu take fadin kabari banso"

    Sakeni Tamuddirincin"

  Dan ya rasulillahi karka tabani, wlh bantaba ba kabari na shirya????????????

    Kan bra dinta ya maida hannun sa yayin dai saurin maida hannunta can ganin haka ya sake komawa ya rike pant din yana kokarin zame shi"

    Wayyo Allah na Umma kizo kiga abun da Amukarnin mu yake min, Ummah!!!

 Ihu take iya karfinta gaba daya ta bude muryarta ta har yanzun ya kasa cirewa duk da irin dubarun sa, haureshi kawai take tana Kiran Ummah"

  Ganin duk ta firgita ta zabura sosai ya dan daki cinyan ta yana fadin"

 Ki dawo cikin hankalin ki, Tamuddirincin indai baso kike ki jigata ba"

 Kabarni dan Allah Amukarnin kaji tausayi na ????????

  Kina nufin inbarki muyi ta zama ahaka nasan halin ki duk lallabakin da zanyi karshen ta dai hakan dai zamuyi dake"

A’a wlh narantse ko yau muka koma gida zan barka ka yi”

 A'a ni banson ki barni Tamuddirincin nafi son muyi danbe"

    Ribatar da yayi da mgnr harya zame pant din sannan ya roko bra dinta"

    Wayyo Allah nah dan darajar annani ka kawo min dauki, za'a illatani, Allah karka bawa azzalumai sa'ar cire bra dina, Allah karka bashi ikon taba jikina, Allah ka rufe idonsa yakasa kallon jikina"

 Ki rufemin baki fah, ki Kuma cire min wannan abun kafin inji miki ciwo"

 Incire da hannuna ataba min?? nace maka karka tabani"

  Runtse idonsa yayi sannan yasa hannun sa ya fincike bra din wadda daman shine yai saura, ajiyan zuciya yayi me karfe sannan ya koma gefenta ya rumgumota jikinsa tare da rungumeta sosai yana fadin"

 Na dade Ina jiran irin wannan ranar Allah be bani dama ba sai yau"

Insha Allahu yauma bazai baka dama ba Ina mgnr tana kuka tare da tirtirjewa, lokaci daya ya sake rike bakinta akaro na biyu yayin da ya rike rirjijta Yana sarrafasu atare tare da fara wani irin gurnani"

   Cikin dibara ya zame abun da ya rage jikin sa yayin da hankalin Munirah ya Kara tashi irin wadda bata taba tunani ba"

    Sosai fargaba ya shigeta tare da dakewa iya karfinta take turesa, duk inda takai ga turesa ta kasa yayin da yake Kara nisa tare da numfarfashi saidai duk da haka yana rike ram da ita"

    Nishin Sadiq kawai kakeji wani lokacin gurnani yayin daya fara kokarin bude kafarta Yana fadin tsaya, Tamuddirincin ki tsaya"

    Ganin inda ta rikice tare dakai masa duka jin abu na bin jinyoyinta takara gigicewa tare da Kiran su Annanin Enisilim Ummah Lubbunah harda Amukarnin Mubarak"

   Shikuwa Sadiq cikin cikin tsananin rikecewa tare da jinsa tamkar cikin sabuwar duniya ya canza harce,  Muneerah _hallah_ , hallah Muneerah kar inji miki ciwo"

    Kara danbe take dashi tana Kiran Umma zoki gani, Sagirrrrrr wayyo Aliyata, dan darajan annanin rahama acece ni, Allah karka bari azalinci baiwarka yar kankanuwa, wayyo Allah sarki, tsoro tsoro wlh tsoro nakeji"

  Duk inda take tunanin abun ya wuce haka tanajin yadda ake luguiguitata takasa koda taimakon kanta kona sisi, cizon ma yau Babu dama dimin duk yaki bata wannan damar, harcenta kansa nauyi yake mata Saboda yadda ya tsotse bakin hakama lebenta ta saidai duk da haka muryarta radau illa hakin da take yi"

    Wani irin yanayi wadda betabajin saba yake ci dan haka zuwa wannan lokacin jikin sa rawa yake kamar mazari babbanan burin sa kawai ya shiga ciki"

 Itako Munirah wannan lokacin haukan da take yafi na ko yaushe, yayin da Sadiq babuji ba gani inda ya harde kafarta lokaci guda ya nufeta"

 Shuuuuuuuuuuuuu Wai!!! Wayyo kaina, Sagirrrrrr, innalillahi wa Inna ilaihir raju'au, Amukarnin zan mutu fahhhhhh"

  Numfarfashi yake tare da sambatu yake fadin, Tamuddirincin _sunsum, sunsum_ "

Kara takara kwallawa tare da Kiran Sagirr cikin matsanancin sambatu yake fadin"

  Muneera _sunsum, Sunsum Ortattalu_

      A'a Amukarnin, barni ninasan abun da nake ji!!

    Toh toh sannu sannu, _taninmeer_

       A'a rike abuka ban so ????????????????????, banso!!! Kabari zan mutu fahhhhhh

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
            Page 45- 46

Typing…..
Naji shike nan, hallah

Bazan tsaya ba, shuuuuuuuuuuu wayo Banana Banana Banana!!! Zan mutu zan, mutu Zan mutu!! Enisilim Amukarnin zai kaini lahira ban shirya ba

Ihuta take iya karfinta, yayin da Sadiq yake Kara wuta, tare da surutai kalla kala, tun Munirah na fahimtansa tana bashi amsa cikin zafin rai harta gaji tabari adaidai wannan lokacin ihu kawai take, da kiran Abbanin zan mutu, Amukarnin zai kashe ni fah”

  Yadda take zunduma ihu yasa muryanta dishewa, amman duk da haka bata bari ba, Kuma batabar danben dashi ba duk da cewa duk wani dama ya hana mata shi yana rike ram da ita"

   Jin yadda har yanzun ihu take gashi muryan yabar fita sosai yasashi ya nufi bakin ta, yayin data fara kaucewa tana fadin natuba, dan girman Allah kabarni, bazan kara ba, akwai zafi yayamu zan mutu, bazaka bari ba?? wayyo Allah sarki ni, natuba nace Allah bazan kara.........

     Rufe bakinta yayi da nashi, yayin da yake sarafa shi cikin salo har tsayon wani lokaci, tun Munirah na harharba kafa duk da cewa yana gareta harta kasa ko iya shura kafar bata yi, ga bakinta cikin nashi, haukacewa Sadiq yayi sosai har saida ya tabbatar wa kansa da kansa cewa lallai ya samu nutsuwa, irin wacce be taba tunanin akwai irin sa ba"

           Har yanzun Yana gareta yakasa rabowa da ita, haka Kuma har yanzun bakinsa na lasan lebenta, tana kwance kawai shinfide idonta rufe"

   Ahankali ya bude idonsa akan fukar  ta, idonta rufe, kumatun ta ya sunbata ahankali yace"

   Muneerah, taninmeer, ???? Allah yai miki Albarka, yabaki abunda kike nema na alheri duniya da lahira, ganin bata ko motsaba yasa hannun sa ya gyara mata gashinta baya tare da murmushi kadan yace"

 Matata tafi takowa, kyakyawan yariya son kowa, wadda tun tana kankanuwa take gigita maza, yau dai burina ya cika mun jika wanan gadon, matsiwaciya ta , bude idon ki kijini, bayan albarka dana tofa miki aciki, in kara miki wata awaje, ganin da yayi bata ko motsa ba yasashi raba jikin sa da nata, gefe ya koma  Yana me ajiyan zuciya, ganin har yanzun tana kwance inda ya barta yasa hannun sa ya juyota garai"

 Ajiyan zuciya tayi,  yayi da ya rungumeta sosai yanajin saukan numfashin ta akirjin shi tsayon lakaci sannan ya kira sunanta ahankali"

   Ga dukkan alamu ba bacci take ba dan haka ya tashi ya zura jallabiyar sa ya nufi toilet"

 Ruwan zafi ya hada daidai iya tunanin sa sannan sannan ya koma ya daukota cak ya nufi bayin da ita"

      Har yanzun bata ko shura ba adaidai lokacin dazai sata aruwan zafin ne ya kalli fuskarta datai fayau da ita harta dan rame, idonta rufe, jikinta sake yake gaba daya dan haka tausayin ta ya kamashi sosai, cikin ruwan ya zaunar da ita lokaci daya, yayin da yaga ta Kara runtse idonta tare da yamutsa bakinta lokaci daya"

  Yana dafe da ita kawai tunda ta zauna cikin ruwan bata ko sake motse ba badan yaga tana numfashi ba to da cewa zai zumane tayi"

 Ganin inda ta sakar masa jikin nata sharaf yasa ya shiga mata wanka yanayi Yana canza ruwan tare da Kara zafin ruwan Amman harya gama batace komai ba banda runtse idonta bata komai"

       Daukota yayi ya fito da ita yayin da ya rikece gaba daya yama rasa Ina zai aje ta ganin inda gadon naso ya bacci gashi ita Kuma bata iya zama"

    Lumshe idonsa yayi sannan ya dauki hijjabin Sallah ta yasa mata ya nufi falon da ita tare da kwantar da ita kan kujera"

   Dakin ya koma ya gyara komai sannan yai wanka gudu gudu ya fito, sallah yayi nan dakin domin lokacin sallah yariga daya wuce, fitowa falon yayi cikin azama sanye cikin kananan kaya"

Daukata ya sakeyi ya maidata daki kan gado sannan ya shiga shafa mata mai bayan ya gama ya shiryata cikin dogowar rigar da yagani cikin kayanta,  bra ne kawai bema taba ba sannan ya fesa mata rurare, sosai yaji duk ya gaji tsaye yayi Yana kallon yadda gashin kanta yayi shi ba ataje ba gashi Kuma an riga da anjika kan"

   Cikin sanyin jiki ya kama gashin ahaka ya kulle, sannan ya tsaya yana kallonta lebensa nakasa ya kama ya ciza tare da fadin cikin ransa, naci alwashin ganin ki ahaka, eh burina ya cika, amman zuciyata bata farin ciki da ganin ki wanwar Tamuddirincin, dole zan kaiki asibiti"

Fita yayi da kansa ya goge motarsa sannan ya koma ciki yasawa Munirah jijjabi ya sake kallota yasata bayan motar ya nufi asibiti da ita"

   Suna Isa aka karbeta cikin kankanin lokacin aka dubata, inda aka tabbatar masa sai an mata dinki"

  Dama yabayar sannan ya zauna yana jira, yayin da duk yaji hankalin sa ya tashi, sannan Kuma shi kanshi sanyi yakeji sosai tare da bacci cike da idon sa"

     Lokacin da aka fito da ita zuwa gurin alluma tanaji tana gani aka mata Babu musu illa idonta da take budewa daker tana rufewa"

 Misalin 11:30am suka kamo hanya wannan kalocin gaba ya zaunar da ita, ahanya ya tsaya yayi sayya sannan ya nufi gida"

  Sadam Sadiq ya hanga zaune yana jiransu tunkan su faka ya taso yayin da Sadiq ya Mika masa key din sannan ya sauka ya dauko Muneera ya nufi ciki da ita"

  Kan gado ya kwantar da ita sannan ya koma falon ya dauko abincin da Sadam ya kawo masu tare da karbar ledar sayyar da yayi hannun Sadam ya nufi ciki tare da fadin Ina zuwa"

   Bakin gadon ya zauna ahankali ya dan taba ta Tamuddirincin tashi kidan ci wani abun saiki bacci, kinji kanwata zakifi jin kwarin jikin ki"

 Har yanzun bata motsa ba da alama ma tayi bacci domin numfashin ta ya canza Yana sauka daya bayan daya"

     Tabata yayi kadan Yana Kiran sunanta Amman Ina bacci take tana sauke ajiyan zuciya ajere"

    Falon ya koma ya zauna kusa da Sadam yayin da Sadam ya gaidashi yana fadin"

   Wai bata da lafiya ne"

Eh batajin dadi, munje asibiti ne taga likita”

  Allah ya sauwake nibara na koma, hajjo nagaida ku tace wai yaushe zaka shigo gari"

Ka gaidata ka Kuma ce mata zan shigo dazaran nahuta, kaina ciwo yake min yanzun bacci zan yi"

Ok Allah ya sauwake"

Bayan Sadam yabi sannan ya rufe kofar ya dawo ya diba abincin yaci kadan yayi je masallaci sannan ya dawo ya kwanta bayan Munirah da take bacci kashirban"

                *******

   Misalin 6pm Sadiq ya farka har yanzun Munirah bacci take yi, wawala yayi yai sallah sannan ya fita masallaci inda ya dawo ya tarar da ita inda yabarta"

 Cikin sanyin jikin sosai ya isa saitin kanta ya zauna"

  Ahankali ya dagota ya daura kan cinyarsa yana shafa fuskarta Yana fadin"

 Tamuddirincin baccin yayi haka, ki tashi kiyi sallah kafin su cika biyar akan ki, Tamuddirincin kin san karfe nawa yanzun??

  Jinta shiru yasashi yadan matse hannun ta cikin nasa har yanzun bata motsa ba dan haka ya Kara matsewa"

  Bude idon tayi ahankali ta kalleshi ta kauda kai"

Murmushi yayi sannan yace Tamuddirincin dare ya sake zagowa, Sallah kusan biyar akan ki, kitashi kiyi sallah saikici abinci"

     Bata tankashi ba illa sake kauda kanta da tayi daker"

 Ton idan ma bazakici abincin ba tashi kiyi sallah, nan ma babu amsa dan haka yayi tagumi kawai yana kallonta ajikin sa, hankalin shine ya tashi sosai koda yake cewa saiya bata kashi beyi tunanin zata wunimar haka kwance ba komai saidai ai mata????

        Kallonta ya sake yi yana runtse da hannunta duk biyu cikin rasa abun yi, domin ya zata idan ya dawo da ita asibiti tai bacci ta tashi zataji dadi sai gashi har yanzun banbancin kawai yanzun tana bude ido ta Kuma rufe"

  Hakika Babu dadi mutumin dakasan shi da kazar kazar surutu lokaci daya kaga ya kasa ko  motsi akwai damuwa sosai"


      Cikin ransa ya fara tunanin gayawa wani afili yace wane zan gaya mawa????

    Annanin ce ta fado masa arai, tabbas ita kadaice zata gaya masa mafita cikin sirri saidai yana jin nauyin ta yadda zai gaya mata, kallon Munirah ya sake yi tana nan dai tsaki yaja tare da daukan wayar sa ya dannanwa Annanin kirah"

     Sadiq?, Ya kuke?

  Lafiya lau Annanin"

Ina Munirah fah??

Kansa ya shafa sannan yace lafiya lau”

A'a kabani ita ita nake son ji ko tayi bacci ne?

 Eh tayi bacci"

Allah sarki ya rigima ana nan anayi ko ya lafa??

 Kasa amsawa yayi dan haka tace"

      Sadiq lafiya kuwa?

Eh lafiya lau Annanin, Ina fama da ciwon Kaine, sannan kuma itama bata da lafiya”

    Lumshe Ido tayi tare da tabbatar wa kanta tunda ya fada toh lallai ba karamin abu bane"

    Meke damun ta Sadiq??

    Annanin nakaita asibiti dazon anmata allura amman har yanzun babu wani sauke"

Munirar ce ta tsaya aka mata allura??

   Kansa ya shafa sannan yace"

   Kinsan menene Annanin?

  A'a zan dai sani"

    Annanin bata cikin hayyacin tane......

    Magin kabata ne ??

A'a kawai dai tun jiya ne da daddare"

    Innalillahi wa inna ilaihir raju'au Sadiq tana numfashi??

 Tana yi Umma, kawai dai jikinta ba karfi bata mgn Kuma......

 Dakata Malam, kana sane da cewa Muneera yariya ce, bata san komai ba amman ace tun jiya da dare haryau gashi dare yayi baka fadama kowa ba, yanzun ko Mamah bazaka iya gayamawa ba????

   Arlit muke ai "

  Eh lallai, Ina Hajjo toh??

     Annanin bamu karasa cikin gari ba muna gidan Alhaji"

 Runtse Ido Annanin tayi cikin rasa abun cewa tace, daga kai sai Munirah Sadiq Kuma baku shiga cikin gari ba, ????Sadiq Munirah tayi wanka ma kuwa??

 Eh sannan muka wuce asibit.......

Naji, bayan kun dawo bata yi wanka har yanzun ba Kuma??

  Eh 

Tashi maza ka hada mata ruwan wanka me zafi sosai, sannan idan tayi asamu man zafi amata tausa dashi ka tabbatar taci abincin kafin ta kwanta dan uban ka”

   Toh kawai yace tare da yanke wayar jikin shi har rawa yake wajen yin duk wani abun da Annanin tace"

  Bayan sun fito wanka yasa mata kaya sannan ya cika kofi da madara ya kama bata abaki yana Kara dannan kofin"

   Ahankali ta dinga hadiya bawai dan tanajin dadin shi ba, da kanshi ya kwantar da ita sannan ya fara daddana mata ciki"

 Alamu sun nuna sosai Munirah kejin dadin tausan Sadiq, tuni tai bacci tana gyatsa ahankali "

  Ganin tayi bacci shima yayi wanka sannan ya kwanta gefenta gudun karya Kara mata wahala yake barinta kawai amman sosai yake son kasancewa da ita"

           Washegari Kiran sallah ya tada Sadiq inda yajishi tamkar cikin kunnensa bude idonsa yayi ahankali tare dakai hannun shi kan mukunnin wuta ya kunna haske ya bayyana"

   Munirah yagani zaune kan sallaya ta hada kai da guiwa, cikin sauri ya tashi zaune ahankali yace"

 Tamuddirincin?, Kin tashi ya jikin"

   Bata amsa ba dan haka ya mike ya zagaya gabanta ya tsuguna tare da sake fadin"

   Tamuddirincin yaya jikin yayi sauki??

 Har yanzun bata motsa ba, dan haka yasa hannun sa ya dago kanta da duk hannun sa biyu  ya zoba mata idon shi"

Cikin sauri ta dauke kawayar idonta daga kallon sa sannan tagara maida kanta kan guiwarta"

Murmushi yayi sannan ya mike yaje yayo alwala ya dawo ya fice sallah"

  Bayan ya dawo ma akan Sallayan ya sameta inda ya barta gurin ya sake komawa saidai har yanzun duk mgr da yayi mata babu daya data amsa"

     Mikewa yayi adaidai lokacin Kiran Hajiya Fatima ya shigo cikin sauri ya dauka Yana me sallama"

   Annanin Ina kwana?

  Alhamdulillah, dajin muryan ka Muneerah ta motsa"

Murmushi yayi sannan yace gata can ta idar da Sallah"

 Allah sarki baiwar Allah hadani da ita"

   Zuwa yayi ya Mika mata ga Annanin"

Tabaya ta miko hannun ta karba sannan tasa akunnenta"

Munirah ya jikin naki??

 Karya kai tayi kamar tana gaban Hajiya Fatima sannan ta sa hannun agefen idonta ta share hawaye"

 Munirah bakijina ya jikin naki yanzun??

Wani irin fashewa tayi da kuka cikin dashashshiyar murya wanda tazama kamar ta me mura wadda ke rike magoro"

Shiru tayi tana sauraron kukan nata aranta tana tausaya mata, lumshe Ido tayi adaidai lokacin taji muryan Sadiq yace"

Wai kuka Kuma take yi"

  Bata waya mana bata inji"

 Sake Mika mata yayi har yanzun kuka take"

 Saurara Munirah, sannun, kibar kuka kinji, dan Allah kiyi hakuri kinji, kukan saiya iya Kara miki ciwo, Munirah me kike so?

   Batace komai ba har yanzun kuka take"

   Munirah bazaki min mgn ba???
Munirah kimin mgn mana"

    Shiru tayi haryanzun dan haka tace to kibawa Sadiq wayar tunda bazayi min mgn ba... ..

Kamar jira take tayi baya da wayar batare data juya ba ta aje wayar akasa “

Tahowa yayi ya dauka inda yaji Annanin tace”

    Toh mikilanci banaka bane, yanzun Kuma, dole zaka kwantar da kanka ka lallashe ta,  Kuma bata hakuri"

Hakuri Kuma??

Eh hakuri, sannan Kuma banson zaman ku anan ka hanzarta ku shiga cikin gari, nagaya wa Hajjo yar mutane ba lfy, tace ka kaimata tai jinya idan ta kara warewa anjima ku wuce, hankali na be kwanta zaman ku nan ba sannan Hajjo tunda taji kaho da Munirah ta gayyaci biki na musamman

   Banso Annanin, Kuma Kinga ai.......

    Ban nema ra'ayin ka ka shiga da ita cikin gari kafin ta bude bakin ta"

Tob kawai yace sannan sukayi sallama”

 Gefe ya koma Yana kallon Munirah Yana murmushi, zuwa can ya hangota ta mike  tana kokarin fita falon, kallonta yayi yaga inda take dingisa kafar, cikin sauri ya mike yasha gabanta, kallon Sa tayi sau daya ta kawar da idonta gefe yayin da Sadiq din ya kafeta ta da Ido, karo na farko daya kureta da Ido tsayon lokaci ta dauke kanta bata sake waiwa ba, Munirah dago ki kalleni"

 Matsawa ta farayi da baya yayinda tana takawa Yana binta har suka Isa bango"

 Hannun sa yasa ya rufeta dashi ta yadda Babu sauran hanya da zatace zata wuce yace juyo ki kalle ni"

Kawar dakai ta sake yi can gefe nan wani sabon hawayen ya zobo mata"

 Tamuddirincin ki kallan nace"

  Hannun ta tasa ta rufe idon ta sannan ta sake fashewa da kuka......

????????????????????????????
????????????????????
????????????????
????????
????
SAWUN BAYA
????
Book 2 ????????
????????????
????????????????????
????????????????????????????

                    Na
          _Fadeela Lamido_

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

PEN: WRITER’S ASSOCIATION ©

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers~


https://mobile.facebook.com/Pen-Writers-Association-100990022185172
            Page 47- 48

Typing…..

Murmushi yayi sannan yasa hannun sa ya cire hannunta tadan kare fuskan ta dashi, cikin sauri ta rufe idonta

      Bude idon ki"

   Muneera bude idon ki ki kalleni"

   Ganin taki budewa yayi murmushi tare da komawa ya kwanta akan gadon, yana kallon ta ta fice falon"

Kwanciyar shi ya gyara sannan yace acikin ransa Allah na gode ma, Tamuddirincin tayi taushi????????????

  Jinta shiru har bacci na shirin daukan sa ya sakko yabi bayanta tana zaune afalon cikin yanayin share hawaye tana ganin shi tai maza ta karkace tare da bashi baya"

Murmushi yayi har cikin ransa yake jin farin ciki Ahankali yace”

 Me kike yi anan awannan lakacin daya kamata ace kina kwance kina bacci??

   Kamar da gunki yake mgn dan haka yayi murmushi cikin yanayin wasa yace tare da masifar son yaji tsiwarta kodan yaya ne yace"


     Meke damun ki ne nahaka?, kefa jaruma ce, kuma ishashiya,  ni dake muna kankan ne,  ban fara tabaki ki ba fah shafaki kawai nayi"

 Nan ma shiru Babu amsa, dan haka ya saki dariya me sauti duk acikin son tace wani abu amman har yanzun bata ko sake motsi ba"

     Aina gaya miki SAWUN BAYA nagaba yake bi, ko yanzun natabbatar da miki hakan, shekaran jiyan nan aina sha ihu, make murya yayi tare da kwatanta zakin muryarta yace"

    Shuuuuuuuuuuuuu wayyo zan mutu, Umma Enisilim  wayyo Annanin zan mutu, wayo Lubbunah Sagir Aliya, Umma zokiga abun da Amukarnin mu kemin, mara kunya kawai, nasakejin kin ce mata Umma na rike bakin ki saina cinye shi baki daya, tunda kin aure mata yaro dole ki kirata da Annanin kamar yadda  nake kiranta"

 Har yazun bata motsa ba, shikadai yai kidan shi yayi rawan shi bata tankashi ba har ya koma dakin"

   Tanajin wucewar shi ta gyara zamanta tare da kama yatsun hannunta tana matsawa  kamar tana masu tausa jinjina kanta tayi wadda ita kanta batasan dalilin yin hakan datayi ba"

     Ita kadai taita zama afalon har misalin 10am sannan ya fito yai mata kallo daya ya wuce"

 Yana fita tai ajiyan zuciya tare da kallon kofar fuskanta babu yabo babu fallasa, bashi ya dawo ba sai misalin 02:00pm lokacin Munira tayi wanka ta canza kaya tare da kara jin karfin jikinta saidai har yanzun bataci komai ba"

 Bakin gadon ya sameta sannan ya nufa toilet  bayan ya fito ganin sa tayi yanayin shiga irinta busayen sosai bayan ya gama ya sanya gilashin sa tare da fesa turare, tahowa yayi gaban ta ya mika mata leda tare da fadin kisa wannan yanzun Sadam zaizo zamu shiga cikin gari"

    Amsa tayi batare da ta kalleshi ba, zama tayi yayin da yabita da kallo yace da sauri fah"

Mikewa tayi ta nufa toilet har yanzun bata bari su hada ido, cikin kankanin lokaci ta fito cikin cikin shirinta zatsaf kamar yadda taga kayan su ke, bayau ta saba irin wannan shigar ba sunayi ko a gida idan zasuyi taron al’ada ko hakanan ma amma na wannan karon yasha banban sosai ne Kuma da gani na musamman ne”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button