BABBAN YARO BOOK 2 COMPLETE NOVEL

BABBAN YARO BOOK 2 COMPLETE NOVEL


Amjadu tun lokacin da Granny ta mik’o masa wayarsa bayan sunyi sallama da Mimi yake tunani Muryar yarinyar da yaji ta tayar masa da wani azabbanan fleengs sosai daurewa kawai yake amma yau yana ganin dole ya ragewa kansa damuwa saboda yadda yake jin mararasa na kullewa alamun sparm ya taru sosai. Lumshe idonsa yayi hade da Dan Mike k’afafun sa, jira yake gari yayi duhu a idar da sallahr Magariba yaje ya ragewa kansa damuwa.
Domin had’uwar su ta d’azu ta tayar masa da sha’awa kausasan kalaman da tayi amfani dasu ne suka d’auke masa sha’awar ta a lokacin, tayi mugun b’ata masa rai.

Granny ta mike tana fadin”kar dai kayi bacci nan da lokaci k’ankani zaka ji kiran sallahr magariba, shiru yayi mata bai ce komai ba, ita kuma ta shige kicin….. Nan massalacin jikin gidan yayi sallahr shi a gurguje ya dawo gidan ko zama bai yi ba, yace.” Zan tafi ni.” Granny tace”ga abunci can Iyami tana jera maka a daining ya kamata kaje kaci tukkuna.
Girgiza kansa yayi yana d’an Sosa kunnen shi da key yace.” Na koshi kinsa n bana cin Abu me nauyi da daddare damuna yake.” Tab’e baki tayi, yace.’ Gobe zan tafi chana kiyi min addu’a.” Tace”Allah ya tsare min kai gaba da baya sai ka dawo.”
“Ammen suma ameen si ba wani dad’ewa zanyi ba.” Tace”To Allah ya tsare ya baka abunda kake nema.”
“Ameen yace sannan ya futa da sauri!

Kai tsaye! Wani shararran hotal ya nufa domin ba zai je nashi ba saboda idanun jama’a , yana mota yana tunanin wace yarinya zai nema,a halin yanzu shi kanshi addu’a yake Allah ya raba shi da wannan neme-neme Matan na jaraba da yake, tun bayan haduwar sa da yarinyar bai kara yin sex da wata mace ba bayan ‘Yar gidan me citta, shifa ko a yanzu bai ce dole sai yayi sex ba romantic kawai ya ishe shi mutukar ya samu yarinyar da ta iya wasa, zuciyarsa ya ayyana ko ya kira Hibbah tunda yana da numbar ta.
Wayar sa ya d’auka da hannu guda d’aya hannun kuma yana driving dashi ya fara Neman numbar Hibbatu…….

2/November/2019
[11/3, 11:20 AM] BintuUmarAbbale: BABBAN YARO

Mallakar_BINTA UMAR

LITTAFIN MALLAKI NA NE KUN BIYA KUD’IN KARATU NE KAWAI DUK WACCE TASAN ZATA FUTA DASHI WAJE DON GIRMAN ALLAH TAYI MIN MAGANA NA DAWO MATA DA KUDIN TA.

38

Hibbah na zaune a bedroom dinta da wayarta a hannunta tana kallon wani blu film sai mutsu-mutsu take yi hankalinta yayi masifar tashi, a halin yanzu babu abunda take muradi in ba sex ba, lips dinta ta sanya a bakinta tana dan ciza, don jaraba taki ta daina kallon fim din, shigowar kira taji a wayar ta tana dubawa taga Amjadu ne, sai da wayar ta kusa fad’uwa k’asa don murna, da sauri ta danna tana saki wata ajiyar zuciya tare da langwab’e murya tace”My Amjad.. Ka tuna dani kenan. ” ? Cikin yanayin maganar shi yace.” Kina ina ne.”? Murya a kashe tace ina gida ko kana nema na.” ?
“Eh kizo Shakira Hotal yanzu ina jiran ki.” Cike da murna tace” daga nan zuwa mintuna ashirin zaka ganni.”
Yace.” Ok” hade da kashe wayar.

Da gudu ta shiga toilet kamar. Wata mahaukaciya ta watsa ruwa ta futo a gurguje ta tsaya gaban mirror tayi b’arin turare a jikinta wasu mutsiyatan English wears ta dauko riga da siket masu bin jiki ta sanya a jikinta sai ta sanya after dressing akai mukullin motar ta dauka ta futa da sauri sai baza kamshi take.
Momy ta na zaune a parlor tana kallo tace”sai ina kuma”? Hibbah na tafiya take amsawa da cewar “Zan je gidan su Hanifa ne.” Ba tare da dogon bunki ce ba Momyn tace”sai kin dawo ki gaida min da Momynta”
Hibbah tw fuce ba tare da ta amsa mata ba.
K’arfe 8:00 dai-dai Hibbah ta Isa Shakira Hotal, haske ko ina samari da ‘yan mata sai shige da fuce suke abun su, wasu na bakin swimming suna hutawa wasu na gefe a zaune kowa da abunda yake yi, wayar shi ta kira tana tambayar shi wane room yake.

Yana kwance kan wani had’addan bed daga shi sai gajeran wando idanunsa a lumshe suke shi kadai yasan abunda yake tunani.
Hibbah ta kwankwasa kofar. Cikin rashin k’warin jiki ya mike yaje ya bude mata.
Wani mayan kallo tabi shi dashi ta mayar da kofar ta rufe harda murza key. Idanunsa ta kalla taga sunyi jajawur dasu, da sauri ta kalli kasan shi, wani murmushi ta saki Wanda kana ganinsa kasan na farin ciki ne, rungume shi tayi hade da murza masa fatar bayan shi, tana yi masa magana cikin wani irin salo.
A take jikinshi ya fara rawa ya matse ta jikin kofar yana shinshina wuyan ta.
A hankali Hibbah ta zame after dressing dake cikin ta, ta fad’i k’asa ta d’ora hannunsa akan k’irjinta tana wani lumshe idonta
Damk’ar breast din yayi yana lugwigwita shi a hannusa,
Hibbah ta saki wata kakar dad’i tana gamtsaro masa kirji, cikin futar hayyaci ya d’auke ta caK bai dire ko ina ba sai bed, yayi mata rumfa hade da zuba mata jajaen idanunsa masu saukar mata da kasala.
Hannunta ta zura a gigice tana k’okarin cire masa gajeran wandon dake jikinsa. Hannun ya cire hade da matse su a nasa Hibbah ta gigice salon soyayyar guy tana nema ta kashe ta.
Kafarta guda ya d’aga sama ya sabule siket din jikinta.
Ya jefar dashi kasan gurin.da sauri ta mik’e zaune ta cire rigar ta manyan nonowan ta suka bayyana, kwanciya tayi plate kan bed din tana wata irin mik’a, ganin manya nonowan Hibbah ya gigita shi sosai ta inda ya kasa gane shin Hibbah ko Asma’u a gabansa, a gigice ya kai musu wawura yana sakin wani irin nishi.. Hibbah ta bude masa k’afafun ta shiga tsakanin ta hannunta tasanya ta rungume shi kam! Tana sakin ihun dad’i.
Ni dai nan na futo na bar su.
Ina wa Amjadu addu’ar Allah ya yaye masa wannan jarabar Neman Matan da yake.

Wani irin nishi! Nake jiyo wa, wata zuciyar tace.” Maza Lek’a ki gani me yake faruwa.
Abunda na gani yayi mugun bani mamaki da haushi Amjadu ne kan Hibbah d’are-d’are bananar shi a bakin ta tana tsotsa kamar wacce ta samu alawa me shegen zak’i, shi kuma sai sakin nishi! Yake hade da murza nonowan ta cikin futar hayyaci. Da sauri na koma da baya ina mamakin Amjadu. Na fi minti goma kafin in kuma lek’awa inda na hangosa ya sauka daga kanta yana zaune a gefen bed d’in ita kuma ta bayan shi, tana shafawa, alamun kuka naji na kasa kunne na sosai, sai naji tana fadin”don girma Allah kazo ka hau kaina wallahi ni idan ba shiga ta kayi ba. Bazan samu nutsuwa ba.”
Muryar ta na rawa ta k’arashe maganar

D’an ture ta yayi yana k’okarin mik’ewa da sauri ta rik’e hannunsa tana murzawa magana take masa k’asa-k’asa.

Gani nayi ya fuzge hannun shi ya shiga toilet da sauri.! Hibbah ta kwanta kan bed din share-share ta ware k’afafun ta, hade da zura d’an ya tsanta guda a gurin tana wasa da gurin tare da sakin wani irin nishi tana lumshe idonta.

Ko mawa nayi da baya ina tur da halayyar Amjadu da Hibbah gaskiya ko ni yau yayi mugun bani haushi wallahi

Ko da futo ya ga halin da Hibbah ta ciki bai damu ba, kayansa ya sanya hade da d’aukar key d’insa ya tsaya kanta fuskarsa babu walwala yace.” Zaki ji alert a wayar ki.”
Hibbah ta kalle shi Jan ido tana fad’in”Kai wannan ya dama, ni babban alert d’ina inji kana ci na shine damuwa ka tayar min da hankali kuma zaka tafi ka barni wallahi da nasan haka zaka yi min bazan zo ba.”

Kafad’ar sa ya d’aga sama alamun abun be dame shi ba, ya sa kai ya fuce daga d’akin. Hibbah ta fashe da kuka tana matse cinyoyinta ji take kamar taje tayi masa dole, lallai guy nan ya cika tantari sai da ya bari tayi laga-laga sannan zai gudu ya barta bayan ita ta biya masa bukatar sa.Haka dai Hibbah ta dinga wasa da gabanta har ta samu ta rage wa kanta damuwa ta mike da ido jazur ko Wanka ba tayi ba ta zura kayanta hade da d’aukar Jakarta ta futa daga dakin ranta a mugun b’ace!

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60Next page

Leave a Reply

Back to top button