ABBAN SOJOJI BOOK 1 COMPLETE

Asubar fari kowannensu ya farka domin shirin tafiya gabatar da sallar asba banda wasu daga cikinsu,
Kamar junaid wanda bai samu bacci ba Daren jiy, ya ƙudundune cikin lallausan blanket ɗinsa kamar wani jinjiri ga fillow ya yi hugging ɗinsa tightly a chest ɗinsa,
Fawan ne ya shiga bubbuga kopan ɗakin nasa ƙwan! Ƙwan !! shiru ba alamar zai zo ya buɗe, ƙara knocking yayi bai taso ya buɗe kofan ba,
Tsayawa bakin kofan yayi yana kiransa “Junaid ! Junaiiiid !!! Wake up bro its time to pray oh shirt ! am tired pls open the door,” ya ƙasa maganar cike da ƙagara,
jabeer, irfan ,khaleed da kanal yusif suna ata down stairs suna jiran su, saboda atare suke tafiya sai sun harhaɗu duka sannan,
tsoki yusif ya saki tare da cewa “ni fa bana son wasting time, nauyin baccin nan nasu junaid da twins abun yayi yawa don haka daga ynx ƙarfe 9 kowa zai rinƙa bacci wannan umarni na ne,’
Amsa wa sukayi da “toh insha Allah zamu kiyaye hakan,
Khaleed ya ce “bari naje na tada su twins , yana faɗan hakan ya kama hanyar ɗakinsu, time ɗin daya isa ya tsaya a bakin kofan yana knocking da ƙarfin gaske,
Suna cikin manne da juna kamar chew gum, sautin bugun ƙopan da khaleed ke yi musu ne yasa jahan farka wa, fuska a kumbure alamar anyi disturbing ɗinsa cikin ƙuƙuni yace” who is that pls,”
Khaleed dake waje ya ce “ubanka ne in hakan bai ishe ka ba ka fito ka gane wa Idonka stupid,’
turo baki yayi kamar yana gabansa, hannu yasa yasha fa sumar Ayaan tare da kai bakinsa saitin kunnan sa ya ce “wake up honey its time to pray !
Shiru bai motsa ba zubawa fuskansa ido jahan yayi yarasa dalilin dayasa a duk time ɗin daya kalli ayaan sai yaji ya koma mesa mace sak, kodan yana da kyau sosai ne oho,
hannu yasa tare da jan dogon hancinsa cikin zolaya ya ce”ko dai kafarka ko kuma in sa ma cool water a face ɗinka,”
Murmushi ayaan ya saki dama yana jinsa shiru kawai yayi, cikin muryar shagwa6a ya ce” i know u can do that cos u love me so much u dont wanna hurts me,”
murmushi jahan yayi “now its ok ga yaya khaleed can yana buga ƙopa, time ɗin sallah yayi ka tashi muje toilet mu tsarkake jjikinsu saboda jiya mun 6ata shi da sperm,’
ƙasa ƙasa su ke magana saboda sun son khaleed na tsaye a kofan door ɗin yana jiransu,
“Ni bazan iya tashi ba sweetheart kasala nake ji, jiya duk ka kashe mun jikina… Cikin shagwa6a ayaan ya faɗi hakan,
Ba ƙaramin yanayi yasa jahan ba ganin yadda ya ke magana cikin kwarkwasa,
Sauka daga gadon jahan yayi ya zuƙunna at d egde of the bed ɗin ya juya masa bayansa ya ce ” ina fatan hakan yayi maka,’
yar dariya Ayaan yayi tare da janye bargon jikinsa ya sauko ya haye bayan jahan tare da ƙanƙame sa, a haka suka shiga cikin toilet ɗin
Shaf shaf suka sakarwa kansu shower suka ɗauro Alwala, suka fito cikin sauri kowa ya cire kimono robe ɗin dake jikinsa suka sanye jallabiya don tsabagen yaudara hada riƙe cazbaha a hannunsu kamar wasu larabawa haka suka fito hmmmm
Fawan kuwa har ya gaji da buga kofan junaid ƙarshe yasa ƙafarsa da ƙarfi ya harba kopan ta buɗe, sakin baki yayi ganin sa ya faɗo daga saman bed ɗin bargon lulluban yayi gefe ga fillow daya ƙanƙame a ƙirjinsa,
to fah fawan ya faɗa tare da ƙarasa wa inda yake baje , samun fuskarnan tasa yayi ɗauke da wani irin matashin murmushi dimples ɗinsa sunyi matuƙar lotsa wa kai kace ba bacci yake ba,
russinawa yayi tare da kai hannunsa ya cafki fillow dake ƙirjinsa yana ƙoƙarin ciresa, nan fa junaid ya damƙe fillow gam cikin magagin bacci yake faɗin “kyakkyawa ce ! ita ta musamman ce meyasa bazata bayyana min komai ba ,
Tsananin mamaki ne ya kama fawan , ganin zai bata masu lokaci yasa Shi sa ƙarfi wurin cire filon aikuwa junaid ya haɗa dashi duka ya rungumo a jikinsa ya ƙanƙame yana faɗin “naji daɗin kasance wa tare da ke a daren jiya zanso na sake ganin wannan kyakkyawar surar,’
Tsananin haushi ne yasa fawan ya gartsa masa cizo a kunnansa,
A firgice ya farka tare da sakin fawan da filon ya tashi zaune idonsa sunyi ja alamar bai samu enough sleep ba, cike da ƙululu yake kallon fawan “dama nasan kaine bakin mugu laifin me na maka ka cizar mun Kunne na saboda rashin tsoron Allah,’
Ya faɗa yana kallon fawan wanda ke zabga masa harara “dan Allah malam tashi kaje ka ɗauro Alwala kai kaɗai muke jira,’
rai abace junaid ya tashi yana faɗin “dole sai munje tare ne, kuyi gaba sai na biyo ku abaya,’
Ya idasa faɗan hakan yana turo kopan toilet ya shige yana ci gaba da ƙuƙuni,
Sun kammala harhaɗuwa don haka suka kama hanya domin zuwa gabatar da sallah.
Comment and share.????ABBAN SOJOJI????
WRITER HAFSAT BATURE
~BOSS LADY~
page 35~36
SEHRISH ❤
baiwar Allah tana ƙudundune gwanin ban tausayi ta farka da wani irin matsanancin ciwon kai, ga zazza6i ga ciwon ciki duk ita kaɗai ga fuska a kum6ure saboda kukan da tasha,
Ko kakkwaran motsi ta gaza yi tarasa yaya zatayi da rayuwarta, jikinta sai kerma yake hatta haƙoranta game wa suke da juna suna bada wani sauti kaf kaf, tayi matuƙar galabaita tana so taje ta sanarwa azmi amma tagaza ko tashi sai faman nuƙurƙusa take yi,
……hmmmm ina matuƙar tausayawa waɗanda basu da uwa atare dasu basu da wani nasu a kusa da zai kasance tare dasu aduk lokacin suga shiga hali irin wannan Allah sarki much love to our mothers & sisters and so on ,
Addu’o’e kawai take jero wa daga bakinta tana neman sauƙi a wurin Allah, raɗaɗi iri iri ga matsananciyar damuwar dake damuwanta, wa zata kaiwa kukan ta in ba Allah ba ?
A wannan halin wani baccin ya qara ɗaukanta,
tun da suka dawo daga masallaci kowa ya koma bedroom ɗinsa wasu suka koma bacci wasu kuma suka kama karatun ƙur’ani kowa da kiwon daya kar6e sa,
gaza samun natsuwa yayi tunda ya dawo tunaninsa wane hali yarinyar take ciki? ga kuma promise ɗin da yayi mata nacewa da safe zata ga sako a matsayinsa na bakin aljani,
Cikin sauri ya buɗe closet ɗinsa jerin kaya ne iri iri masu tsadar gaske, gidan ƙasa ya duba jerin sababbin barguna ne da zanin gado, hannu yasa ya zaro blanket ɗaya da bedsheet ɗaya sababbi fal masu kyau da tsada, ajiye su yayi a saman bed ɗinsa,
gaban dressing mirror ɗinsa ya koma a cikin drawer ɗin dake haɗe da madubin ya janyo gida na farko,
Katan katan ne na kwalin sabulu masu kyamshin gaske, dozen ɗaya ya ɗauko tare da wani haɗadden soson wanka acikin ledarsa,
a saman blanket ɗin ya ajiye su,
Zuba musu ido yayi yana kallo yama rasa me zai yi gani yake kamar sunyi mata kaɗan, sam bayaso ta gane cewa shi ba aljani bane ,
fita yayi ya wuce ɗakin da suke ajiyar magunguna iri iri da allurar da sauransu tamkar patient room haka yake , saboda suna da military doctor & nurse hakan yasa suka buɗe ɗakin don ko mutun bai lafiya za’aya iya duba sa acikin gidan,
yasan cewa dole ta tashi da ciwon kai saboda kukan da tayi kuma dole ta tashi da ciwon ciki, don haka ya ɗauko mata magungunan da yasan zata samu relief, ya zura cikin aljuhun rigarsa,
Duk hakan bai ishe shi ba, yana ji aransa cewa dole ta buƙaci abinci akwai yunwa a tattare da ita,
Komawa ɗakinsa yayi cikin sauri ya rungumo kayan da ya ajiye a saman gadonsa ya fito dasu,
Ya ci sa’a ba kowa har yanzu gari bai idasa washewa ba suna can suna sharar bacci,
Lalla6awa yayi a hankali ya wuce bedroom ɗinta tsayawa yayi a kopan ɗakin saboda baiso ace idonta biyu, kasa kunnansa yayi yaji shiru ba motsin komai ɗan tura kopan yayi ya leƙa yana kallonta,
Kwance take idonta rufe alamun bacci take amma jikinta sai rawar sanyi yake a haka ta kwana tun jiya dama da bedsheets ɗinta take lullu6a kuma ta 6ata sa, ga tsoron baƙin aljanin daya ziyarce ta daren jiya duk shi ya firgita ta tarasa kwakkwaran motsi balle ta ɗauko wani abu tayi covering jikinta da shi,
Ajiyar zuciya ya saki, cikin sanɗa ya kutsa kai ya shiga yana takawa a hankali a gefenta ya ajiye mata kayan, sannan ya zaro lallausan blanket ɗin ya rufa mata a jiki a hankali, har cikin ranta taji shi gaba ɗaya har kanta ya haɗa ya lullu6e mata, sai gata tsulum acikin bargon kamar wata new born baby,
smilling yayi alokacin da yaga ya kammala sa mata batare da ansamu matsala ba,
Yana fita ya wuce ɗakin azmi tsayawa yayi bakin kofa yayi mata knocking,
“Shigo ciki”
Ta faɗa daga ciki kutsa kai yayi ya shiga, zaune ya same ta saman sallaya da ƙur’ani a hannunta alamar karatunsa take yi,
murmushi tasaki ganinsa tare da cewa “junaid yau kaine a ɗakina i forgt when last ka shigo min,’
bai bata amsa ba sai da ya Samu wuri ya zauna agabanta ya lankwashe kafa sannan yace “barka da safiya dafatan kun tashi lafiya,’
“Lafiya lou Alhamdulillah ince ko lafiya,’ ? ta tambaya tana kallonsa don tasan dalili kawai ke kawo su wurinta,
Cikin natsuwa ya ce “meya faru jiya baki fito ba wurin dinner ɗin mu,’
“Bani da lafiya ne dama na faɗawa tukur meyasa ka tambaya,?
ta faɗa tana kallonsa, murmushi junaid yayi yana kallon azmi ya ce “nasan komai fa ynx!”
Ji tayi gabanta ya faɗi duk da batasan me yake nufi ba cikin nuna rashin fahimta tace” me kake nufi da kasan komai junaid?
“Ina nufin na gane cewa tukur ba namiji bane maca ce kuma nasan kinsan da haka azmi,”
shiru azmi tayi tare da yin jigum tana kallonsa ƙarya ta ƙare amma sanin cewa junaid ne yasa bata tashi hankalinta ba saboda sauƙin kansa,
“taya akai ka gane hakan”? ta jefa masa tambaya,
“Jiya bayan fawan ya bata punishment sakamakon kuskuren 6arawa Ayaan ruwan zafi a hannunsa,’
Nan junaid ya kwashe duk abunda ya faru daren jiya ya sanarwa azmi, hankalin azmi ba ƙaramin tashi yayi saboda ita batasan duk wannan budurin da akayi ba da ace tana kusa da bazata bari fawan ya hukunta sehrish ba, a wani 6angaren kuwa taci dariya sosai jin shiriritar da tayi daren jiya don junaid bai 6oye mata komai ba,
dakyar ta tsagaita dariyar da take tace masa “ynx me ka yanke akan yarinyar zaka sanarwa yan uwanka cewa maca ce ita ?.
girgiza kai junaid yayi tare da cewa “a’a korarta zasu yi nasani koda zasu sani ba yanxu ba sai sun saba da ita sosai, ni ma kuma bazan bari tasan na sani ba insha Allah,’
azmi taji daɗin hakan dama tasan hakance zata faru domin junaid yaron kirki ne duk cikin yan uwansa tafi sonsa ji take kamar ita ta haifesa saboda yadda yake respecting ɗinta,
“Ya sunanta’?
Ya tambaya yana kallonta azmi tace” sunanta SEHRISH”
short smile ya ɗan saki kafin yace” ynx azmi pls ki taimake ita, nayi mamaki jiya alamu sun nuna cewa bama tasan menene menstruation ba, tasha wahala sosai akwai kayan da nakai mata pls kice ke ce kika kaimata, sannan ga magani nan ki bata ta sha amma kafin nan ki sama mata abunda zata ji saboda akwai yunwa atattare da ita,” ya ƙarasa maganar yana sa hannu cikin front pocket ɗinsa ya zaro maganin ya miƙa mata, ajiye kur’anin tayi akan sallayar kafin tasa hannu ta kar6a tana cewa “kada ka damu insha Allah komai zai tafi dai dai nima ina ji araina tabbas akwai damuwa a tattare da yarinyar, a yanayin da kafaɗa min abunda ya faru jiya ya tabbatarmun da cewa tarasa wani 6angare na ilmi arayuwarta sakamakon wani dalilin,’
Har cikin ransa ya ƙara ganin girman azmi a idonsa, itama taga farin ciki a fuskan junaid wannan ya tabbatar mata da cewa akwai wata a ƙasa, Murmushi tasaki kawai
Yunƙurawa yayi ya mike ya kama hanyar fita har yakai bakin kopa ya sake jiyowa ya kalli azmi yace”pls & pls take care of her,’
Dariya azmi tayi ganin yadda ya susuce aranta tace tun ynx daga daren jiya kawai,
Shima fice wa yayi yana murmushi yanzu ya samu natsuwa don haka ya koma bedroom ɗinsa ya kwanta yana jiran safiya ta idasa yi koya samu yaga wannan kyakkyawar yarinyar,
Sehrish
Motsin mutun da taji a kusa da ita ne yasa ta farkawa tayi mamakin ganinta cikin bargo sai tayi tunanin cewa ko mutuwa tayi ne aka rufe ta don ita tasan ba komai ta kwanta,
Hannu azmi tasa ta zame mata bargon ta yane shi gefe ɗaya,
Ta tsorata da ganin yadda sehrish ta koma fuska tayi sumtun ido jawur ko magana bata iya yi,
“Subhanallahi meyasa sameki haka sehrish”? Azmi ta faɗi hakan cikin yanayin tashin hankali a matsayin batasan meke faruwa ba,
wani sabon kuka ne yazo ma sehrish cikin kukan take cewa “jiya baki nan fawan yasani tsallen kwaɗi saboda na 6arawa ayaan ruwan coffee mai zafi bansani ba, nasha wahala sosai aunty azmi har ciwo naji sosai tun jiya nake faman bleeding bansan me ya kawo hakan ba,”
ta ƙarasa maganan tare da sa ƙarfi cikin rashin jin kwarin jiki ta mike zaune,
Cike da damuwa azmi tace ” am sorry for that, I was not feeling well I ave told u about my headache it really pained me yesterday night tunda bacci ya dauke ni I no longer knew where my head was, now am listening to you tell me what happen to u ?
nan sehrish ta shiga jero mata abunda ya faru hada labarin aljanin daren nan da kuma maganar jini da taga yana bleeding daga under ɗinta,
bayan ta kammala bayanin ta shiga Nuna mata kayan da aljanin ya kawo mata sannan tace “Aunty azmi dama akwai aljani me mutunci irin haka ?