ABIN DUHU COMPLETE NOVEL

ABIN DUHU COMPLETE NOVEL

Daga group na:-
???? HAUSA NOVELS????
08034691340
???? ABIN DUHU????
????????????

PAGE
0⃣4⃣

idan kinga. dama zaki iya sauya suna. zaki .kuma iya xuwa momy ta maida ke‘ciki t sake haifo ki ‘ko‘ kuma ki sauya gida’ da iyaye wannan zai “baki damar zare ni gaga jikinki’ :Daidai Iokacin Mommy *ta “turo ‘ kofa ta shigo fuskarta’ ; dauke da tsananin mamaki. gabadayansu Suka‘waiga a firgice da tsoro, don ..:sun, yi zaton ta ji dukkan abin da .suke fadi .Hayaniyar. me kuke yi haka bayan ke baki da lafiya . Ta nuna HaSna wacce tayi wukiwuki ‘da tsananin damuwa da kuma. fargaba… ‘ Husna ta yi Saurin‘amshewa ’momy a kan. magani ne an:rubuto wani a: siya amma .yarinyar_nan ta; :yarda takardar. da‘, gangan don kada a siya tasha Hasna tayi ajiyar zuciya da jin- dadin ,yadda yar uwar tata ta rufa’ mata asiri; Mommy ta harare ta tana fadin. ‘ ‘ , . ‘nasan ,za,a rina. ban ga dalilin qin maganinki ba Hasna .cikin gaggawa tace. “Momy na warke da gaske. taba jikina ma ki ji don Allah. wallahi babu zafi Momy ta Kura mata ido DA tuhuma. sai ta kada‘kai, “KO-Wa rai ya yi- wa dadi ‘ai’ baya ga’ mai shi ne”. Ta‘juya ta fice Husna ta dalla wa Hasna harara, Sannan ta shige bandaki. Hasna ta fada gefen gado ta zauna‘tare da ‘dafé‘ kai,” haWaye masu zafi suka- fara zubo’ mata na ‘takaici. Yaya za tayi da zuciyarta da ma bata taba ganin Dr. Abduljabbar ba dama ‘ba ta sanshi ba, a can baya idan akace mata zata zamo haka za ta musanta. Yarinya mai ‘aji da yanga, k0 jarabta ce Allah ya dora man? Saboda yadda nake juya samari son raina; Kanta ya’fara sarawa har ta ji ba za ta iya Zaman ba. ta zame ta kwanta tana dafe kanta ta” runtse idonta. Cikin dare ‘Hasna da Husna suna bacci, kamar cikin bacci Husna ta dinga jiyo sambatun ’yar uwarta ta tashi firgigit da tsananin damuwa tana kallOn inda Hasnan take Ta nannade cikin bargo ta takure sai surutai take kamar haka “Abduljabbar kada ka tafi. ina sonka.“ Ina son kasancewa da kai… Zo nan mu zauna…” Husna ta’ mike ta yaye bargon da ta lulluBa ta qura mata ido da fargaba da damuwa. hankalinta ya kai kololuwar tashi ganin duk sanyin da A.C din dakin ke hurawa bai hana ta yin zufa ba, sai kuma rawa jikinta keyi. Ta matsa kusa da ita da sauri ta taBa ta tana: kiran sunanta, tausayinta na narkar mata da zuciyarta. Sai taji jikinta dau kamar wuta mamaki ya cika ta. don a saninta duk Mai zazzabi bai yin gumi. Cikin qarfin hali ta kira sunanta. “Hasna! HasnaH Tashi ki gayamin mene ne? ke damunki?” Hankalinta duk ya tashi ta fashe da kuka. Cikin rawar jiki Hasna ta bud ‘ido tana kallon ‘yar uwar tata idonta yana zubda hawaye ta ke fadin. “Husna. kaina… Kaina zai Bare. ki taimaka mini”. Husna ta Kara gigicewa, cikin kuka take fadin. “Me zan miki, me ki ke bukata Hasna…” “Ban son. komai, mutuwa zan yi. Kirjina yana zafi kada ki gaya wa kowa wannan labarin, ki riqe shi cikin ranki ‘yar uwata, amma ba zan rayu ba… “Ki daina fadin haka… ba zaki mutu ba…” Ta sake ta tare da miqewa da sauri ta nufi bandakin‘ da ke cikin dakinsu. Ta debo ruwa cikin roba ta dauko wani tawul ta fara’jikawa tana matsewa tana gage; wa ‘yar uwar tata jiki. , Hasna na nishi da yar wash Wash don tana jin kamar ana dora mata wutane cikin ranta, sai dai can jimawa jikin ya dauki sanyi, a hankali ciWon kan ya yi Sauqi ta fara lumshe idanu. cikin ikon allah bacci ya dauke ta mai nauyi Husna ta yi ajiyar zuciya da jin dadi saida ta tabbatar baccin nata ya yi nisa. ta juya ta kWanta’ a gurinta tana kallon Hasna. tausayinta ya cika ranta har taji hawa‘ye ya fara sauka daga idanunta na tausayi ta san ba komai ya sanya ‘yar uwarta wannan ciwon ba sai damuwar Abduljabbar da sonshi, bayan shi bai san’ tana yi ba. Haka Allah ke ikonsa, ga Abba can yana‘ ta hauka a kanta kamar ya mutu, ita kuma tana hauka a kan Abduljabbar. ‘ Don daren yau ma kamar zai mutu daya. tarar da tana bacci. ance ba tajin dadi Da kyar ya bar gidan. sai da Hajiyarsu ta lallaBa shi. A yanzu tana tausayin Hasna fiye da jin haushinta, da farko ta dan ji tausayinta sai kuma ta dawo ta tsani abin da ta keyi. musamman yau har tana ganin abin ya zama bada kai. sai dai zuwa yanxu ta sallama wa lamarin ta yadda. ’yar uwarta ta shiga ‘cikin jarabawa ne. ya kamata ta taya ta da’addu‘ar samun sauqi da mafita maimakon damuwa. Da. Kyur bacci ya sace ta. TAGWAI ABABEN $0! Alhaji: sammani. kWangila ‘ Shahararren mai arziKi» ne ba a Kano kadai ba, ,hatta~;..kasan Najeriya-ta sanda zamansa, dan :boko‘ne da ya koshi ‘da i1imin:.zamani,;don :ya samu kulawa daga mahaifansa, ;kasance,war, su. biyu ne ‘ .tal :gurin mahaifin ,nasu; – daga; shi ‘ :sai:yayansa, .Alhaji Auwal,-kuma ,mahaifinsa-: yana‘ da hali; don- dan kwangila ne, a gurinsa Alhaji Sammani ma .ya gayi’harkar kwangila, duk,,da, ya so bayan ya dawo daga . qasar waje: yin karatunsa ya. sami aikin .gwamnati; mahaifinsa yace bai yarda;~ ba shima: yabi. abin- dasuke yi .shi -_da dan uwansa Sukan gina makarantu,‘ ‘gidaje :da ’ duk wani abinda aka yinsa na gini, wasu-su bada haya wasu ‘su siyar; Saidai- sunfiyin ‘ aikin gwamnati. na :‘kasa .da. jaha, .har; Allah. ya amshi rayuuwar mahaifinsu Alhaji Sammani yaso suci gab «da harkar :tare da ,- Yayansa amma‘ yayan, nasa da yake mutum- ne; :mai hankali : yace gara su raba tunda kowa yana da iyali, kada ‘su mutu su bar; .yaransu; a cikin:damuwa,wannan shi ne dalilin’rabuwar.dukiyar tasu‘ Ba su da zuri’a mai yawa, don basu cika haihuwa ba, shi Alhaji Auwal ma dansa daya ne a duniya Abba, dan gata ke nan. Mahaifiyarsa ita ma daga gidan kudi ta fito, musamman ma da mahaifanta suka rasu ta gaji kamfanoni kusan shida ta damka su hannun mijinta, hakan ya Kara musu yawaitar arziqi kwarai da gaske. Shi kuwa-Alhaji Sammani ya samu yara biyu lokaci guda, a haihuwar matarsa ta farko data haifi ‘yan biyu Hasna da Husna, tun daga sannan bai Kara samun haihuwa ba, sai da suka shiga sakandire sannan ta Kara samun ciki, amma matsalarta ta ciwan suga da ta samu gurin maigidanta ya sanya aka haife dan babu rai, bayan wahala da ta sha, don ma a qasar, waje ta haihu, wannan ya sanya ta fidda rai da haihuwar, domin shi Alhaji Auwal ya hakura. Alhaji Sammani yana da damuwa a kan son haihuwa; don haka ya yanke shawarar kara aure abin da~ya tayar da hankalin Hajiya Aisha, ;dukkan borin da ta yi bai sanya mijinta ya yi k0 dar ba sai da ya kara auran nan, wata tsohuwar lakcara ya aura da ta dan jima ba ta yi aure ba, duk da bai sami haihuwar da ya ke bukata da ita ba, har ya haqura ya ci gaba da zama da ita, don tana da tsananin kirki, saBanin zaton da Hajiya Aisha keyi mata gidansu daban—daban ne, unguwar ma ba daya bace, amma Hajiya Aisha taqi yarda wata alaka ta shiga tsakaninta da Anty Kubra, kamar yadda yaran ke kiranta. Anti Kubra ta yi qokarinta a kan ganin ta shawo kan abokiyar zamanta abin ya ci tura, har ta haKura duk da Anti. Kubra ta so jan yaran a jikinta, amma hakan bai samu ba. Wannan shi ne kadan daga tarihin rayuwar gidan ‘yan biyun Hasna da Husna. Da asuba Husna ce ta fara tashi ta yi mika tana salati; kamar ance: ta kalli inda ‘yar uwarta ta ke sai ta ganta; tana wani irin abu, idanuwanta sun kakkafe kamar ta mutu. Bata san lokacin da ta dora hannu a kanta ta fasa ihu ba, girman gidan ba zai sanya a jiyota ba, don kowa na dakinsa ta fice da gudu tana ci gaba da kuka. Momy taji kamar ihun yaranta, ta fito daga turakar maigidan nata daman tana qokarin yin sallah ne. Suka ci karo da» Hajiyar tasu cikin rudu Hajiya ke tambayarta. ‘ Me’ ya faru ‘Husna.‘ ‘ “Momy Hasna ta” mutu Zoki ‘gani ta- mutu…” ” ‘ Da gudu da kuma gigita Hajiya ta’nufi’ dakin nasu ta tarar da Hasna halin da Husna ta barta, ta matso da sauri ta kamo ta ta tallafe ta. Cikin kidima ta ke’ girgiza ta da’ ambaton‘ sunanta, amma ba- ta san suna yi ba, Momy ta ‘ kalli Husna a rikice cikin kuka tana fadin. “Ki je ki gaya Wa Babanku, ki” sanar da shi halin da ta ke ciki”; Da sauri Husna ta nufi hanyar fita. Ta isa sashin Baban nasu ta fara bugu, ta yi sa’a shigarsa kenan ya dawo daga masallaci sallar asuba,‘ don haka. ya bude Kofar da mamaki‘ yana tambayar abin da ya faru Cikin rawar baki ta yi masa bayani. Bai‘ ji karshen zancen ba ya nufi sashin nasu- a rude, Husna ta rufa masa baya. a yaddah yaga hasna ya gigice amma ya dan dake ganin sun shiga damuwa dukkunsu. cikin kuka Hajiya take fadin ka taimaka mu dauketa a kaita asibiti ‘. Ta kusa mutuwa” Ya kada kai yana danne-danne a wayarsa “Bari na kira Dr. abbad don ko munje asibiti bai- isoba yanxu Ya kara wayar a kunnensa ya fara mugana “Hello. Dr. ,abbas babu ‘ lafiya Kazo yanzu”. ~ Ya kashe wayar: da sauri yana dubata.’ “gashi nan zuwa. bari .a shafa mata .ruwa. , ‘ Du kansa ya nufi bandakin ya fito da ruwa ya yayyafa mata kana. Tayi ajiyar. zuciya. gumi da atishawa. ta fara ta bude idonta a‘hankali tana kallon fuskokinsu suka cika DA murna , Alhuji- ne ya’ fara magana Meke damunta ne.’.Da man bata da lafiya ne” Hajiyu ta amshe da sauri. “Jiya bayan’ sun dawo daga makaranta take gayamin bata DA lafia Amman Tasha magani a makaranta alhaji ya susata Amman ai baki fadaminba KO an bata magani acan ya dace likita ya dubata taya Zan sanar dakai bayan baka dawo gidanba saida ka tabbatar DA nayi barci yaddah ta bashi amsar a fusace yasan kishine don tayi zotan yana gidan ANTY kubra ne bayan kuma ba haka bane aiyukane suka Mai yawa a office . Dr. abbas ya girgiza kai. “K0 daya ba sai anje can ba. A nan ya dace ta zauna ma donta sami nutsuwar ranta”. “Kamar ya ya likita. wani mugun ciwon ke damunta’.’” Hajiya Aisha ta fada da fargaba. Dr. abbas yace “E. to! Abin dai da daure kai. a awon da na yi mata ya nuna mini jininta ya hau sosai. don haka tana hukutar hutawa da nutsuwa“. A tare Hajiya da Alhaji suka ce “Hawan jini kuma likita‘?” Husna kuwa dafe kirji tayi da fargaba, mai jinyar kuwa kau ‘da kanta ta yi gefe da damuwa. idOnta har lokacin bai daina zubda hawaye ba. Dr. abbad’ ya‘ kalle su da kokarin kwantar musu DA hankali “Haba kada ku g dami ranku, ba wani ciwo ne mai wahala ba. Sannan ba- wani yawa ya yi Sosai ba data sami hutu komai zai daidaita Alhaji Sammani ya kada”kai da damuwa. “Likita ina mamakin dalilin dazai sanya Hasna ta kamu da wannan ciwon tana cikin shekaru masu karanci. sannan mene ne damuWarta da har zai haddasa mata hawan jinin ne ma?” “Lallai kam” Hajiya Aisha ta dora a kai tana kada kai da mamaki. “E to. ubin da ka fadi abin dubawa ne, sai dai ka sani k0 habu babbar damuwa Karama ma zata iya sanyu jini ya hau. misali k0 ta ga an yi hatsari a gabanta. k0 wani ya mutu, k0 dai wani abu makamancin hakan. Bai dai kamata kuma ku sanya dumuwa cikin ranku ba. ku yi dai ta uddu’a da nemar mata sauki kawai. zan yi mata allura DA magunguna zan bata yanzu. bayan kwana uku zan dawo na Kara duba jinin nata insha Allah”. ” Alhaji ya nufi kofar fita-yana kada kai da mamaki da damuwa. likitan ya ‘f’ara kokarin yi mata allurai Hajiya ce ta riqeta- tana runtse ido da mita. don tana tsoron allura don dai bata son Mominta tayi mata fadane Ba a jima ba bacci mai nauyi ya dauke ta. lokacin tuni Dr. abbas ya tafi. sai dai Hajiya da Alhaji sun tsare Husna da tambaya ukan dole sai ta sanar da su damuwar ‘yar uwrta. tace “Ina zaton don jiya wani malami ya kore ta daga lakca dinshi, don an kira wayarta qila shi ne ya bata mata rai. amma bayan haka ban san komai ba, bata da wata damuwa. ku yarda da abin da na ce Baba”. Suka yi shiru da gamsuwa da bayananta, sai dai Alhaji ya fusata ya kuma Ballewa da fada yana fadin. ‘ “Aisha, kin ga abin da na ke gaya miki k0? Sam. makaramun garin nan basu san haKkin dan Adam ba, ya ya mutum da hankalinsa har ya kai matsayin shiga jami’a amma a dinga Kyararsa kamar wani kare‘.’ Shi ya sanya tun farko na so kai su waje su kika ce wai zasu lalace. yara nawa ne suka yi karatun a can basu lalacen ba. To ga shi nan idan bata lalace ba ai ta hadu da huwan jini ko?” Hajiya Aisha ta kada kai cikin dumuwa ta ce “Don Allah Alhaji ka bar wannan maganar ta riga ta wuce duka saura “wata nawa ‘ nema su kammala karatun nasu .’ Kuma hakun bata faru duk a tsowon shekurun baya ba dun _ta faru yanxu bai kamata ka damu kanka ba. har sai kaje kaima ka hadu da hawan jinin. Kaje ka yi wanka ka tafi office Ya nufi kofar fita yana Ci gaba da mita. Hajiya ta kalli Husna. “Ya kamata ki je kema ki yi wanka ki shirya tafiya makaranta k0?” Ta turbune fuska, “Momy da na zauna a gida idan na tafi ban san halin da. ta ke ciki ba. hankalina ba zai kwanta ba”. ‘ momy ta bata fuska. “Idan’ kin zauna Cire muta ciwon xaki yi k0 me‘.’ maza shirya ki wucc kada ki bata mini rai: so kikeyi kuyi biyu babu kenan?” Husna ta nufi bandaki ranta bai soba r. Momy tana ta kallonta sai kuma tausayinta ya cika zuciyarta. tun’suna yara idan daya bai da lafiya. dayan ya kan kasance Cikin tsananin damuwa da tashin hankali. don a can baya ma da daya ya kwanta dayan ma ke kwanciya. Da suka girma ne Allah ya takaita saidau Daya ya shiga cikin damuwa du tashin hankali. Kamar kullum runar yauma Husna ce ta tuqo motar ita Daya tana fakin ta hango Dr. Abduljabbar,,yana ta sauri zai shiga hall dinsu da sauri ta rufe motar ta rufa ‘masu baya.Amman dukda haka saida ya rigata shiga yana shiga tana shiga ya qarema’yan ajin kallo masu dun shisshigi sunu gaishe shi. yana daga musu hunnu ba tare da yace musu komai ba Hakan da ya yi ya sanya ta tsayawa da damuwa cikin kidima tana tsoron abin, da zai biyo baya. don bai dauki :disga mutum a bakin komai’ba ‘Daliban suka musu ido. kowa yana _jiran jin abinda zaice ga mamakinsu sai sukaji ya ce come an sit ,tai nannauyan ajiyar zuciya ta wuce da sauri. ya tsaya kamar yana tunanin wani abu ya ‘kada kai yana,murmushin ‘mugunta Ya juya kan farin allon yayi rubutu da –mukarsa layi biyu abin ,da ya kada hanjin cikinsu kenan. kowa yai wuqi wuqi ‘Jarabawa Ya rubuta ta gwaji. ba Wanda yai tsammanin haka dun sunsan halinsa baiyin jarahawa a farkon semester sai tayi nisa Ya waigo yana kallon ‘yan ajin da suka yi wuqi-wuqi da tsananin fargaba. da wani ne daga cikin malamansu masu saukin kai da sun nemi alfarmar a daga musu zuwa sati na sama. amma bubu _yadda suka iya da wannun jarababben malamin kamar yaddah suke kiransa zan iya farawa‘.”‘ Ya wurga musu tambayar data Kara ruda su. musu qarfin halin cikinsune sukace “yes sir Husna kuwa kasa cewa komai tayi SBD takaici. yauxu ,mutumin nan dan mugunta da mugun hali. Sai daya“kula da yawan dalibai basuzoba sannan ya tsiri yin gwajin‘.exan Kafin ta kammala tuna abin daya dace ta hangoshi yana rubuta tambayoyi a akan allon.tayi saurin zaro biro da takarda domin shirin farawa. Ya kammala rubuta abinda zai rubuuta. ya waiga yana kallonsu don tsarinsa idan yana rubutu musamman ‘na gwaji (test) dole kowa ya dakata har sai ya kammala rubutun ya ba da umarnin farawa idan ka fara bai‘ baka umarniba zai iya korarka. Ai kuwa a ~can nesa ya hango wani saurayi yana rubutu.‘ ya doka masa’tsawa. ‘ “Hey you get out. Samarin da ke gurin suka daga kai da sauri. kowa yana tunanin dashi ake . sai ya nuna wani yana kuma fadin. “You in blue ‘. Ya Kara fadi da kaushin, murya. wanda ke da riga irin wacce ya fada ya mike da sanyin jiki ya fara magiya. “Please am sorry sir ya kara doka Masa tsawa I said get out Ajin yayi shiru kowa ya sake shiga cikin nutsuwarsa. saurayin’ya kama hanyar fita jikinsa yayi sanyi qalau“ ‘yan ajin suka bishi DA kallo Dr. Abduljabbar ya maida kofar ya tsuke fuska yana qara karewa daliban kallo k0 zaiga Wanda ya ke kuma yin rubutun, duk suka nutsu kowa yana jiran umarninsa. Ya gyara kwalar riga yana dan ‘murmushi .na mugunta. wanda daliban suke yi wa lakabi da murmushin kisa. ya ce “‘Start Da sauri kowu ya fara.‘ ya ci gaba da magana. ’Minti’ ashirin ne lokacin gamawa”. ‘ basu saurara ba kowu ya fara rubutu cikin sauri. Ya fara zagaya su yana Ci gaba da magana. “Wannan ita ce C A dina, duk wanda ya sumu yi k0 bai Ci komai ba yanada maki goma na atendance idan kuma yaci makiya qaru Ya yi shiru don hango wata budurwa tama yi wa wani suurayi yafice shikuma yaqi kulata “Ke Filo kema”. Budurwar ta waigo a firgice “Yi haKuri Malam. birina ne ya, qare nace ya aramin “K0 ma meye saikin fita. dukkun wanda ya ke buqatar yin wani abu. k0 neman wani ubu ya daga hannu na bashi umurnin tambaya”. tace nayi kuskure Mulam, ka yi huKur…” “Ka da ki Bata wa kanki lokaci- ni ma ki batami min. kifice kawai. Idan kuma ki ka Kara mugama ke bama magana KO tarine na rantse DA Allah ba zaki qara shiga ajina ba har abada”. Budurwar tana jin haka ta nufi kofar da suuri. ranta a bace idonta ya cika da kwalla. Husna _ta daka masa harara ,ta gefen ido a ranta tana fadin. “Wai Wannan mugunne abin’ so ga dalibai mata. meye abin birgewa a tare dashi ga rashin sa,arta‘ashe ya ganta, sai ya nufeta kai tsaye yana fadin “K0 akwai‘magana ne naga kamar kina kallona.” ’ “ , . ‘ jikinta ya dauki rawa da sauri tace‘ “No sir Ya tsaya yana qare mata kallo cikinta ya dinga birkicewa kamar ta saki fitsari a wando. Ta ‘rasa jaraba _da maita irin ta malamin nan. komai ka ke sai ya gani sai ka ce aljani. Ya jima a kanta kafin ya Kara gaba. yana wucewa tai wani ajiyar zuciyar DA zaka rantse DA Allah ajalinta ta gani lol………………

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Leave a Reply

Back to top button