AURAN BABBA HAUSA NOVEL

Koda aka bud’e gate sea sukai minti 25mnts kafin su iso cikin gidan .
Kafa funsa ya zuro yana shakar iskar gidan wacce take kad’awa sassanya ya lumshe ido .
Bag d’insa na hannun d’aya daga cikin wanda suka kawoshi ma aikatan jirgin nan ya nufi ciki suka bishi da sauri.
Seda suka wace palour 5 sannan ya amshi jakar ya k’ara musu kud’i suka fita suna godiya .
Kamar dag sama momy ta hangoshi itada sauran mutane ai da sauri ta taso shima saurin yake dukkan ninsu suna fara a suna zuwa ta rike masa hannu tana dariya tace saukar kenan ba ko waya?
Murmushi yake yace dama kawai surprise zammiki da ftn nasameku lfy?
Ah lfy lau Musayyit yaron mama dake haka take fad’a masa lokacin yana yaro “” dariya yayi suka wuce ciki sauran matan kuwa yabisu yana gaidasu ciki kuwa harda k’anwar ummansa.
Kai tsaye bangarensa yanufa da sauri domin so yake yaje yai wanka .
Tini masu aiki suka shiga kawi masa kayan abinci kala kala suna jerewa adining din dake bangarensa.
Toilet ya shiga ya fara wanka abinsa.
Wata ‘yar yarinyace keta rigima kan cewa ita lalle sa anfita shopping yanzu momy kuwa se lalla6ata take tana cewa zasu fita anjima itako babyn takiyin shiru.
Momy ce tace yi shiru yanzu yaya Musayyit ya dawo idan yaci abinci seku fita tare ko?
Da sauri yarinyar ta dena kukan tace da gaske momy? Momy tace eh da gaske mana .
Ai da gudu babyn ta tashi naga ta nufi wani d’aki tana knocking””””
Tsaki wacce ke d’akin tayi tace wane zedameni a halin yanzu aikin banza kawai.
Jitai ana cewa anty anty ki bud’e ya Musayyit ne ya dawo “”” ai da gudu ta tashi jikinta ko sitturar kirki babu ta bud’e kofa .
D’auan babyn tayi ta d’agata sama tace da gaske kike ya Musayyit ya dawo ? Yarinyar cikingwaranci tace eh ya dawo inji momy.
Hijab kawai naga ta zura kota kan babyn bata biba tai hanyar waje.
Wanka yake cikin nutsuwa bayan ya gama tawul kawai y d’aura iya k’ugunsa zuwa k’wairinsa ya fito .
Ganin mace kawai yayi bisa gadonsa zaune “” .
Zarah zarah kitashk bacci ya isa gaka kisake sabon wanka yanzu babanki yace a shiryaki yanzu za a tafi kaiki “”‘” ko bakajina zarah na jinta domin kuwa ta jima da tashi dg baccin wani ihu zarah tasa se kace wacce akaiwa mutuwa.
Dan Allah ammi kiyi hakuri karku kaini wani gari bansan kowaba banida kowa acen dan Allah ammi kuyi hakuri.
Larai tace iyyye ai Alhaj Sa’ id shine uwarki shine ubanki maza tashi tinda dama ba wata gayyar qawaye kikai ba .
Haka zarah ta shiga toilet tana wanka tana kuka.
cikin awa d’aya aka gama shiryawa malam hadi kuwa shine kan gaba wajen riko hannun zarah ya kaita d’akinsa yakamayi mata nasiha kan cewa tabi mijinta idan ta sake ya kawo kararta tai masa wani abu seya sa6a mata.
Mutane dayawa aka tafi dasu wanda jirgine dama Alhaj Sa’id yabada kud’i akaisu daga kano zuwa abuja.
Larai ma tai mata natafadan me harshen damo.
Nan suka kama hanya se airport
Kallonta yake da mamaki yace wayaki ikon shigomin d’aki? Ko kuwa kinzo kinuna min karuwancin nakine?
Fa ‘ezah tace haba ya Nusayyit dan kai nazo bikin nan badan kowa ba saboda nasan dole zaka dawo a lokacin nan yakamata ka tausayamin ka dubi irin son da nake maka .
Tsaki yayi fuska a had’e yazo daf da ita mikewa tsaye tayi ta kama hannunsa tana kuka “””” wani mari ya d’uketa dashi wanda sedataga taurari na yawo .
Cikin daga murya Yace maza kibarmjn d’aki banza wacce batasan darajr kantaba get out na fada miki banasonki ki fita a rayuwata.
da gudu ta fita waje dafe da kuncinta tana kuka .
.ummee ce taku ????????????????
[31/08, 16:19] +234 905 934 3174: ????????♀????????♀????????♀????????♀????????♀????????♀????????♀
*AURAN* *BABBAN*
*MUTUN*
Creating and written by
UMMEE MUKHTAR ????
SADUKARWA GA UMMY ONTOP Naga an fara sabon novel ‘yar ta Adda da ftn bazatayo kaina ba???????????????????? Allah ya k’ara basirah.
????7
Musayyit Fa’eza na fita yai tsaki yabi k’ofar da kallo yace this gal was fallen in love with me ‘”””but I don’t love her””” why not daba zataso wanda suke sontaba se shi ?
Wani tsaki ya kumayi ya shiga gyara jikinsa seda ya gama k’ak’ale k’ak’alensa sannan yasa k’ananun kaya yabi wat kwana ida zata sada shi da dining area.
A filin jirgi kuwa security na tsaitsaye kamar sojoji da alamu zuwan Amarya kawai suke .
K’arfe 5.30 dede sk sauka ‘yan kawo amarya se baza ido ake “”””” cikin girmamawa securities d’in ke gaida manyan matan dake rik’e da hannun Zarah.
Zarah kam kuka harta gaji yanzu ajiyar zuciya kawai tk.
Motoci suka shiga wanda aka tanadar musu suka d’auki hanya.
Aysha na daga gefe se kallon zarah tk tana tausaya mata gashi amma ta auran da bataso gashi an kawo ta inda batasan kowaba.
Kiran wayarta ne ya shigo wanda ko bata saniba tasan mayen saurayin nan ne na d’azu dan ba wanda yk da number ta se zarah.”””” da sauri t kashe wayar ta jefa a jaka.
Fa ‘eza na shiga d’aki tai cilli da hijab wanda se atime d’in naga ashe dg ita se brazia se skin tye.
Kuka ta kamayi sosai tana cewa ya musayyit menai mk menai mk baka sona ? Ko banda abunda kk sone ajikin mace?
Tsam ta mik’e ta share hawayenta ta fuskanci tafkeken mirror d’in dk manne a d’akin tana k’arewa kanta kallo.
Wani murmushi tayi tace dani kake yi senayi maganain ka da maganin taurin kanka sena sauke mk duk wani gigi dk kanka inde nice fa’eza.
Zarah kanta a sunkuye jitai kawai ana cewa a fito nan ta d’ago kanta dan kallon inda Allah ya kawota .
Gabanta ne yai mummunan fad’uwa sanda tai arba da tafkeken gidan wanda ko a mafarki bata ta6a zatoba sede kawai ta gani a fina finan k’asar waje.
Sukansu ‘yan kawo amaryar cike sk da mamaki .
Nan baba maryam ta riko hannun ta wanda keta karkarwa tin d’azu.
Fad’ar tsaruwar gidan 6ata lokacine komai yayi a kwai masu gadi har su 5 se securities da sojoji wanda aka zube musamman domin kula da gidan da abinda ke cikinsa bare ga amarya ta zo.
Haka suka shiga se rab ido suke rasa inda zasu zauna sukai domin kuwa se wuce palour suke birjik adon kowane palour dabanne .
D’akuna kam ba a magana duk inda suka lek’a se suga komai a kwai .
Baba maryam ce tace a kira mata d’aya dg cikin wanda suka rakosu .
Da sauri yazo gunta cikin ladabi yace gani “””” in ina takamayi secen tace dama tamvaya zanyi dan Allah inane bangaren amaryar munga komai da yawa ne to munsan yafi karfin zaman mutun d’aya shine nk tambaya wane wajenne nata ita amaryar?
D’an murmushi yayi yace ai hajiya nan gidan tane ita kad’ai ira uwargidan ba unguwama d’aya suke ba.
Baki Baba maryam ta bud’e Aysha dk gefe ido ta zare a ranta tace wallahi nasan yanda zarah tk da tsoro bazata yarda ta dinga kwana ita d’ayaba.
Baba maryam tace to to ngd ko yauwa ngd “”” gaba d’aya ta daburce yayinda kowa ya shiga yawo acikin gidan kamar wanda suka shiga wani k’aramin city????.
Wani d’aki a ka kai zarah wanda duk abinda suke bata ko d’ago kaiba domin wani haushi da 6acin raine suke ziyartar zuciyarta.
Ah zarah wallhi kinyi sa’a acikin mata ai se k’alilan kai masha Allah wallahi kamar abarni anan “” hk sukaita santi zarah kuwa idontama ya bushe hawayen yak’i zuwa.
Nan suka baje suka rasa inda zasu zauna dg wancen sashin se wancen .
Nan suka bar zarah ita kadai .
Aysha ce ta shigo tacewa baba maryam ga wasu maza cen a waje sunce kizo
Da sauri ta mik’e ta fita “”” tana fita ta gansu dauke da kuloli na abinci har 15 se wasu kulolin guda 8.