MURMUSHIN AJALI COMPPLETE HAUSA NOVEL

Aini da gdn mahmuda sai a lahira ”haka kawai ankusa nakasa ni”” baabaa asabe tace ‘toh waike duk kinzo kin ishemu da sambatu baki fada mana abinda kefaruwa va””
Kallonta baabaa laure tayi tace eh dashike ke lokacin da akai maki naki da kika dawo kinfada mana ne koh? So kike ni nafada inyaso bakina yajuye kenan””’
Sallamar hafsa ce tadakatar dasu daga maganar dasukeyi””’
Hafsa cikin rashin nutsuwa tadubi baabaa Laure tace baabaa saiji nayi sultan yace kinfita kinbar gdn”” kowani abun mukai maki kika taho batare da mun saniva?
Inhar mun6ata maki Dan Allah kiy hkr””’ girgiza kai baabaa Laure tayi tace ai hafsa karyar mutm yazauna dake yace kin6ata masa saidai shi ya6ata maki””’ sbd ked’in me hkr ce”’
Abinda nakeso dake kisani shine’ nibaran Iya fadin abinda yasa nagudo daga gdnku va””amma zanbaki shawara kidage da addu’ah ”
Domin wata rana abinda yakoro ni zai bayyana kanshi””’
Gyada kai hafsa tayi tace toh ngd baabaa ynxu zamu koma koh?
Cikin zare ido baabaa Laure tace a’ah nibaran komava ‘kayana dai ki aiko sultan dashi”'”Dan inna koma Allah kadai yasan irin azabar dazan sha””
Hafsa tace toh ynxu shikenan baabaa kindawo kenan? Gyada kai baabaa Laure tayi alamar eh””
Hafsa tadubi baabaa asabe datai xugum tana jinsu””” hafsa tace toh baabaa asabe kozamu koma tarene sbd wlh bana iyawa da yaran nan nikadai””
Cikin zabura baabaa asabe tace dawa d’in?????
Hafsa tace dake ”””mikewa baabaa asabe tayi tace tab wlh baki nemi zaman lfy va”'” aini da gdnku sai a lahira ”’sannan kitaimaka kiy shiru kar malam yaji wannan maganar domin wlh ko aurenmu zaimutu baran tafi gdnku va”””””
Jinhaka hafsa jikinta duk yasaki tamike jiki a sa’6ule tayi sashin inna amarya ”bayan sungaisa ne take sanar mata abinda kefaruwa ”’ shiru inna tayi kamin daga bisani tadubi hafsa”’
Tace hafsa abinda nakeso dake shine kije kici gaba da kulawa da ya’yanki ”zanyiwa Mahmud magana yasama maki wata yar’aiki yarinya wacce zata Iya taimaka maki”””
Haka hafsa ta amince da batun inna amarya badan ranta nasova”” saidan ba yadda zatayi”’
Haka ta taso ‘taiwa inna amarya sallama ”””’zuciyarta cike da tarin tambayoyi”’ waimeyake Koran surikan nata a gdnta ”’tarasa dalili ‘sannan sukuma sun’ki su fadi dalilinsu”””
????????????????????????????????da daddare da Mahmud yadawo bai iske baabaa Laure va” danhaka yafara tambayar hafsa ”’karaf Miemie tace ”abba ai baabaa Laure ta tsufah a gdn tunbayan fitarka itama tabar gdn nan”
Baki bude Mahmud yace ina taje? Miemie tace gd takoma””kallon hafsa yayi yanason Karin bayani”’
Amma koda suka hada ido da hafsa kau dakanta tayi daga kallon dayake mata””
Bayan hafsa takwanta ne har bacci yafara daukarta Mahmud yashigo dakin’ta ”yazaunane bakin gado” yana kiran sunanta”’
Ahankali tabude idanunta tana kallonshi”’ yace hafsa xuwa nayi mui magana ‘naga daxun bakison yin maganar gaban ya’yanki shiyasa nabari sai sunyi barci”””’
Shin meyasa baabaa Laure takoma gd sannan meyasa baki kirawo ni kinfada min va?
Kwallah ne yacika icon hafsa ”tadubeshi Tace nima tambayar dana’kewa kaina kenan”’ meyasa mey koreta amma harynxu amsar dayace bansamo va”’
Shiru Mahmud yayi”’kamin yafara lallashin ta ”’yace haba hafsa kidena damun kanki ”meyuwuwa itad’ince tagaji da zama a gdn shiyasa ta tafi”
Hafsa tadubeshi tace idan hakane air fitar nutsuwa zatayi ‘amma wannan fitar datayi Sak yadda baabaa asabe tafita ”’a gsky ni al’amarin yafara bani tsoro”’
Mahmud yace pls hafsa karki juya wannan abun dawata manufah tadaban ”kiyi fatar hakan shine mafi alkhairi””
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: ???? ????
???? ????
????????????????????????????
MURMUSHIN AJALI
????????????????????
????????????????????
????????????????????????????
Written by Aysha Wakili
Mrs ahmed
dedicated to friend bee kalbi Miemie
Page1⃣5⃣
Shiru hafsa tayi bata sake magana va””””ganin batada niyyar furta wani Abu ‘yasa Mahmud mikewa yanai mata saida safe’ ciki ciki ta amsa masa”’
Koda gari yawaye haka sukayi break fast babu walwala atare da hafsa””
Bayan fitar Mahmud ne hafsa tadubi sultan tace ”’sultan katashi kaje kadau kayan baabaa Laure ka kaimata gida”””’
Cikin ladabi sultan ya amsa da toh”caraf Miemie tace mommah nima zanbishi’ dama na kwana biyu banga tsoho me ran karfe va””’
Jinjina kai hafsa tayi tace toh yanada kyau”’ kishiga kitchen ki kar6o farfesun hantar da iya tayi ki kai masa ‘kinsan shi da’son hanta”””
Banyan sunyi wanka sun shirya”’ sultan cikin Riga da wando yan”kanti kayan sun kar6i jikinsa sosai” kana ganinshi kaga handsome guy ”domin yafara zama saurayi sosai”””
Yayinda Miemie tashiryo cikin bakar jallabiya maidogon hannu ”ta yane mayafin akanta ”” wow masha Allah su Miemie ma anfara zama yan’mata ”’
Tana fitowa falo sultan ya kalleta yai tsaki”’ yana cewa dillah Malama koma kisaka hijabi kinwani daura karamin mayafi saikace wacce zata gasar nuna kwalliya””
Murguda masa baki tayi tana cewa kaidai bak’in ciki kakeyi Dan nafika kyau toh saidai kamutu”””’
Dariya yayi sannan yace Allah yakiyaye kifini kyau aisai nai kuka””dillah Malama wuce muje ””
Hafsa dake zaune tana jinsu”tace toh inkunsan fad’a zakuyi ke Miemie kizauna gobe saiki tafi kai sultan katafi”””””’
Fara buga kafa Miemie tayi tana cewa nidai wlh mommah sainaje kuma tare dashi zani”’ sultan yace mommah saimun dawo ””
Ko’da suka fito’ sultan zai tare masu adaidaita Miemie tace a’ah yah sultan muje akafa zaifi dadi muna tafiya muna fira”’,ba musu suka fara tak’awa”’
Sun danyi nisa da tafiya Miemie ta kalleshi tace yah sultan kafadawa abba yasiya maka roba roba mana sbd inzamuje unguwa irin haka basai munhau adaidaita va”””
Jinjina kai sultan yayi yace wlh kin kawo shawara ”shiyasa nake sonki sbd wataran akwai’ki da hankali”””’
Cikin xunburo baki tace wataran kuma fah? Dariya yayi yace aiban isa infada va”””’
Ahaka har’suka isa kor gdn ”awaje suka tadda tsoho me ran karfe”” dagudu Miemie taje tafada jikinsa tana cewa ”nayi kewar wannan tsohon wollah””
Shafa kanta malam bukar yayi yace ‘kaii mairo sokike ki karasa ni”” dariya tayi tace kaii tsoho ai tafiyarka ba yanxu ba da sauran lokaci”murmushi yayi yace toh Mairo kome yana hannun Allah duk yadda yayi mekyau ne””’
Sultan ne yak’ara so yana cewa kedai Miemie inason ganin ranar dazakiyi hankali”””’_murguda masa baki tayi tace idan nak’iyi saikasa min naka””’
Cooler data riko tajanyo shi gaban malam bukar ”tana cewa tsoho gashi mommah tace akawo maka ””tana maganar tana bude cooler ””
Kamshin farfesun yadoki hancin malam bukar ”’cikin tsananin jindadi yace kaii aiko Ngd hafsatu yar’albarka itadai bata gajiyawa da hidima dani”””’Allah yaimata albarka””” sultan da Miemie suka amsa da ameen””
Suna nan zaune tasi’u jikar baabaa asabe yazo wucewa yana hangosu da cooler agaba yakara’so yana cewa tsoho me aka kawo maka ne naga sai washe baki kakeyi””
Itadai Miemie dayake bata fiya zuwa gdn yan’uwan baban natava”batasan su dukka va”’iyakarta gdn tsoho””””
Shiyasa ma tabi tasi’u da kallo”’
Shima ita yake kallo”” domin baisanta va”””yajuya ga sultan yace DAN’UWA wannan baben fah? Dariya sultan yayi yace kan’war takace babe?