MURMUSHIN AJALI COMPPLETE HAUSA NOVEL

Dan Allah kacewa abba kafasa xuwa karatun””’anemo maka anan garin kaji””
Murmushi yayi yajanyo hannunta yace a’ah Miemie aibaran Iya maida abba karamin mutm va” dolene naje nai karatu ” kodan ke kanwata dole nai ilimi mai zurfi dan kula dake”””’
Fisge hannunta tayi tace shikenan tunda baraka fasava muzuba mugani”””
Cikin dare sultan na barci yaji kamar ana tashin sa”yana bude ido yahango wata farar mage kwance bakin kofarsa”’Hannu yasa jikin bangon gadon ya kunna wuta””
Saidai ga mamakin sa sai baiga magen va”” tashi yayi yazo har bakin kofar amma baiga magen va””
Dawowa yayi ya kwanta yakashe light d’in ,,can yafara bacci saiya sakejin ana tashin sa””yana bude ido yakara ganin magen kwance akofar”””
Bai kunna wuta va ”yamike yazauna yana karewa magen kallon ”’ can kuma yai kwanciyarsa ””’
A haka suka kwana da magen nan dan da zarar yabude ido zai ganta kwance tana kallonsa ””’inko yarufe idonsa” saiyaji ana tashin sa””’ harkusan asubah sultan baisamu runtsawa va””
Biyar da minti biyar yamike zaishiga toilet dan’yin alwala”’ yana duba bakin kofar sai baihango magen va””
Kad’a kansa yayi yashige toilet d’in yadauro alwala yaxo yafara nafila””’
Yana idarwa yamike yafita xuwa masallaci””
Koda yadawo ‘yariga yasaba zama yayi karatun qur’ani ‘amma saiyaji bare iyava ‘sbd wani irin bacci daya rike mai ido”’
Danhaka yad’an kishingide’ ajikin gadonsa ”’aiko cikin minti biyar bacci yadaukesa””
Tunda yafara barcin bai falka va saikusan daya saura na rana””’agigice yatashi yana salati yana mamakin ya akai yayi irin wannan baccin”””””
Mikewa yayi yashiga toilet yayi brush sannan yayi wanka ”afalo yahango Miemie kwance tana barci””’
Zuba mata duka yayi akai yace dilla Malama tashi muje kirakani Inda abba ya aikeni”””
Bude idonta tayi ahankali ”’ganin yadda idanunta suka kumbura sukai jah ‘yabawa sultan tsoro,jah da baya yayi yana tambayarta lfy?
Mommah data fito daga kitchen tadubi sultan tace ‘saiynxu katashi sultan ‘halan maganin bacci kasha ne? Sannan karufe k’ofa abbanku said buga maka yake amma baka bude va”’
Fuskar sultan da mamaki yace rufe k’ofa kuma ni?
Momman su tace kaje kai break karabu da wannan yarinyar””duk tabi ta addabeni da masifan kuka’ wai anyi masu rasuwa a skull ‘shinefah tunda tadawo take kuka”
Wai malamin yanada kirki yaza’ai ace yamutu”’
Girgiza kai sultan yayi yace kenan me kirki bare mutuva sai Mara kirki koh?
Girgiza kai tayi tana cewa ya sultan baraka ganeva uncle Hafiz yawuci dukkan tunanin wani metuna ni”’
Allah sarki ‘uncle Hafiz meet u in ur next lyf””””
Kalmar data furta kenan tamike tana share hawayen fuskarta”’
Toh nima dai nace meet me in my next page,????. Ana tare????
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: ???? ????
???? ????
????????????????????????????
MURMUSHIN AJALI
????????????????????
????????????????????
????????????????????????????
Written by Aysha Wakili
Mrs ahmed
dedicated to friend bee kalbi Miemie
Page1⃣7⃣
Yah sultan kafasa xuwa Inda abba ya aikeka ne? Cewar Miemie dake kwance kan kujerar da sultan yabarta”’
Tsaki yayi yace eh abba yace basai nayafi va’ankawo masa sak’on “””
Ynxu kishirya muje gidan gwaggo sa’a mugaishe ta ‘daga nan naimata sallama dan ba lallai ne nasamu tym naxuwa va ”’kinga six days kawai yarage min””
Tsaki tayi tace saika dawo nikam ba Inda zani”dubanta sultan yayi yace gwaggo sa’ar taki zakice baraki je gdn ta va ayau?
Murguda masa baki tayi tace ai kaima kace tawa ba taka bace ‘danhaka kozan tafi ba dakai zaniva””’
Gyada kai yayi yace shikenan karki jema gaba daya”””
Koda sultan yagama shirinsa yaiwa momma sallama yafita ””shikadai yana tafiya yana nazarin magen daya gani Daren jiya”””
Jiyayi anrike hannunsa ana cewa halan kaima tunani na kakeyi koh yah sulta?
Ai nasan kaima bakaso karabu damu dan Allah kafasa xuwa mana””
Kallonta yayi sannan yace waike meyasa kinfaya naci ne saikace mayya? Dillah ni inbaraki min fatan alkhairi va toh ki rabu dani””’
Cikin shagwa6a tace haba yah sultan waikai meyasa baka da tausayi ne ? Saikace ba yayana kake va”””
Sultan yace dan ina yayanki sai inkiyin abinda yadace da rayuwata ? Shiru tayi kamin tace toh naji Allah taimaka ”””murmushi yayi yace ameen kokefah””’
Haka suka cigaba da tafiya suna fira”””miemie tace yauwa yah sultan jiya zanshiga dak’in mommah Nagano wata mage a kor dak’inka kwance ,kai kar kawota halam?
Cikin firgita sultan yace ni? Bani bane ni banma ganta va””’ Miemie tace tab aiko baka ganta va fara kyakyawa da ita” dama zanganta Allah kiwonta zanyi”’
Sultan yace aisai kije kinemota shegiya me kwashe kwashe”””
Suna karasowa gidan gwaggo sa’a a kor gidan suka tadda mijinta musa baban su aysha””nan suka gaida shi ”’sannan suka zauna suna fira ,,,,
Miemie tadube shi ”tace baba karabu da wannan yarinyar da kake nema ba alkhairi bace atare dakai”’ asara zata janyo maka ‘kuma inbakai da gaskeva zata tarwatsa maka family”””
Yanzu haka tasa ayiwa abbu asiri akan ya amince ka aureta””” abbu shine mahaifin musa””””’
Baki bude musa yace toh ke tayaya kika San haka”” mikewa tayi tana cewa basai kasani va”’abu daya nasani shine baran ta6a bari tai galaba akan gwaggo ta ba”””’
Tana gama fadan haka tashige gidan””’sultan da musa suka bita da kallo”””
Sultan yai tsaki yace baba karka damu haukarta ce tamotsa ”’jinjina kai musa yayi yace da sultan yashiga yagaida gwaggo sa’a yafito akwai maganar dazai gaya mai ”kuma maganar tanada muhimmanci”””’
Nan sultan ya amsa da toh yamike yashige gidan ”’musa yashiga jijjiga k’afa yana jiran fitowar sultan”””””
Kamar minti biyu da shigar sultan ”wani kyakkyawan saurayi matashi ‘musa yagani agaban sa”’ tsaye yake cikin kana nan kaya””’
Duban yaron musa yayi yace a’ah d’an samari daga ena ? Murmushi yaron yayi yace daga wata duniya nafito ‘kuma gurinka naxo””
Cikeda mamaki musa yace toh inajinka yaro meke tafe dakai?
Gyara tsayuwarsa yayi yace dama xuwa nayi naimaka kashedi akan kuskuren da kakeso kayi ”nafadawa sultan dangantar dake tsakaninku”’ idan har ka aikata hakan”’ toh lallai kayi babban kuskure da har kamutu baraka dena dana’ sanin aikata shi va”””
Zaifi kyau kabar sirrin da yake rufe Wanda babu Wanda yata6a budewa ‘kabarshi a yadda yake ‘ko ka fuskanci hukunci metsanani””’
Kallon mamaki musa yabi yaron dashi”””’waye wannan yaron? Waya fada masa abinda yakeson sanar da sultan”’ sannan wani hukunci zaiyi masa idan har yafada?
Shidai yasan baiyi shawara dakowa va akan batun fad’awa sultan d’angantakar dake tsakaninsu va””””
Cikeda kufula musa yace toh yayi d’an gidan gogaggu isasshe Mara tarbiya ”harni zaka kalla kafadamin abinda yadace nayi da Wanda bai dace va?
Toh kowaye ubanka agarin nan ‘sainayi abinda nai niyya inga hukuncin dazakaimin ”kugamin fitsararren yaro dai ”’ ka6acemin dagani kamin nasa d’ana yai k’asa k’asa dakai””””’
Murmushi yaron yayi yace zaka aikata kuskuren dazakai dana sanin aikatawa ””’nafada maka karka kuskura kafurta wannan sirrin”””””
Yana gama fadan haka yajuya yana tafiya da Sauri musa yabishi yajanyo shi baya ”yadaga hannu zai tsinka masa””” dago idonsa yaron yayi take wani walkiya yafita daga idonsa yashige jikin ‘musa”