MURMUSHIN AJALI COMPPLETE HAUSA NOVEL

Ana tare????
[08/10 8:33 am] Me Kosai: ???? ????
???? ????
????????????????????????????
MURMUSHIN AJALI
????????????????????
????????????????????
????????????????????????????
Written by Aysha Wakili
Mrs ahmed
dedicated to friend bee kalbi Miemie
Page
Afirgice yake kallonta”’ yana mie__mie ,,saidai ita wacce yakewa maganar bama shi take kallo va”’ nima dai juyawa nayi domin ganin wacece tafirgita sultan hakan””’ habawa INA juyawa saida nakusan sakin fitsari sbd razana ” Miemie nagani zaune fuskarta dauke da murmushi”’ cikin karkarwa na lalubi kasan kujera na shige domin kam al’amarin yafara tsorata ni””’
Cikin tsoro da k’arfin hali sultan yace Miemie yaushe kika shigo jirgin nan ? Sai a lokacin tajuyo tadube shi fuskarta d’auke da murmushi’ tace am sorry sunana maryam nt Miemie ‘and I tink narigaka shiga cikin wannan jirgin musamman idan kadubi yadda muke zaune ”tabbas dakai karigani shiga a window side zaka zauna saidai kuma nariga ka””
Cikin tsananin tsurewa dajin muryarta sultan yace toh naji” amma inazakije ? Murmushi tayi tace misra”’ido waje sultan yace yin me? Ido ta tsareshi dashi na wasu seconds sannan tace ina ruwanka “”” shiru yayi baisake magana va ””’
Kamar 4minutes tadubeshi tace meyasa ka shiga rud’ani daka ganni? Cikin dakewa sultan yace ba rud’ani nashiga va ‘mamaki kawai nakeyi” mamakin me tace dashi? Yace mamakin kamanninki da kan’wata Miemie ” nama dauka itace ‘saidai ganin yadda kika nuna ba ita bace yasa baranyi dogon magana va”’
Murmushi tayi tace miemie ? Kamar nata6a sanin me irin sunan awasu shekaru dasuka gabata ‘saidai namanta Inda nasanta”’
Kallonta sultan yayi da mamaki afuskar sa yace ke ynxu shekarunki harnawa dazaki mance wani Abu daya faru shekarun baya’ ai inaga a yanayin shekarunki abinda yafara shekaru biyar baya zaki Iya tunawa ”’ amma bana tunanin zaki manta wani Abu sbd karancin shekarunki:””
Dariya tayi tace kaike ganin k’arancin shekaru na ‘amma Inada tabbacin nasan abubuwa dasuka faru shekaru tamanin da suka gabata”””
Arazane sultan yadubeta ” Wanda koni Dana makale karkashin kujera saida na leko nakara kallon fuskarta”” yace shekaru tamanin fah kikace?
Kai ta gyada masa alamar eh ””’_ shiru yayi kamin yad’ago yadubeta yace amma kinta6a mutuwa kindawo ne koh?
Hahhhhh ””shine dariyar data fashe dashi Wanda ya matukar razana sultan da sauran mutanin cikin jirgin” Niko dake kwaso rahoto ‘kad’an yarage ban suma’ va’
Kallon sultan tayi tace kayi shiru kawai”wani sirrin yafi kyau idan aka barshi ba’a tone va” kallonta sultan yayi cikin rashin fahimta yace wani sirri kenan?
Girgiza masa kai tayi kamin tace kasan ka’kan’ka na biyar? Cikin gwalo ido sultan yace a’ah gyada kai tayi tace tunda Baka sanshi va ”baka bajin wannan sirrin”’
Haushi tafara bawa sultan ‘yama za’ai taimasa wannan tambayar”’ cikin jin haushi ya kalleta yace ke amma fah yar’rainin wayau ne ke kinsan ka’kan’ki na biyar d’inne?
Murmushi tayi tace nasan kakana na 25 kuma haryau cikinsu biyar ne suka mutu amma ashirin suna nan da ransu ””
Sultan kam yanzu ya tabbatar gamo yayi danhaka ba abinda yakeyi azuciyarsa ‘sai karantoh ‘wa’innahu suleimanu wa’innahu bismillahirahmanir rahim””””’:
Nema yakeyi yabar kujerar amma yakasa tashi ‘yadda kasan anrike shi da gum haka yakeji”” kallonshi tayi tace sultan gudu kakeso kayi?
Afirgice yagyara zama yace a’ah ingudu inje ena? Murmushi tayi tace Inda yafiye maka nan mana”’
Shiru sultan yayi baiyi magana va”””’,tace sultan zoka bani zoben hannunka ”kallonta yayi yace mezakiy dashi? Cikin nurmushi tace sawa zanyi a hannuna”, girgiza kai yayi yace ai wannan zoben bana mata bane’ and baran Iya kyauta dashi va”,
Dariya tayi tace sbd me? Bai amsata va, yajuyar da fuskarsa wani gefe daban””
Sultan takira sunan shi’ juyowa yayi yana kallonta ‘gani yayi ta sauya daga kamannin Miemie takoma wata daban”” gabansa ne yashiga fad’uwa ‘
Ahankali yafara matsawa ‘kallonshi tayi tana murmushi tace sultan ‘karkayi kokarin guduwa daga gareni domin nid’in inuwarka CE’ ena tare dakai aduk Inda kake,,
Kallonta yayi ”murmushi taimasa tace sirrin dakakeson sani zan sanar maka” saidai banaso ka tsorata’ ka amince?,kai sultan ya gyada mata alamar eh”’ murmushi tayi tace inhar kasake ka tsorata toh tabbas duk wata na’urar dake aiki cikin jirgin nan zaidena aiki na wasu mintuna Wanda hakan’zaijanyo wasu dayawa su shiga matsanancin tsoro” sannan za’a samu rud’u sosai sbd baki dai jirgin zai 6ace hanya Wanda kamin kagama ganin wannan sirrin zaikai tsawon awa 72 Wanda a kiyasce kwana uku kenan” sannan dole jirgin yakai kwana uku a hanya sannan zai6ace hanya domin koh tafiya zairinka yi cikin duhu” Wanda hasken bare dawova harsai kagama ganin wannan sirrin””
Cikin tashin hankali sultan yadubeta atsora ce yace nop kibarshi basai nasani va ‘ na hakura ‘ wani irin dariya tafashe dashi ‘ Wanda yasa hanjin cikin sultan yamutsewa ” a take yaji cikin na murdawa”” so yake yamike yazaga toilet amma ganin yadda takafe shi da ido yasa shi ‘kasa mikewa ”””
Nan tafara cewa tunda kariga kaji yadda abun zai kasance dole kayarda kasan wannan sirrin ‘domin na tabbatar zai taimakeka anan gaba””
????????????????????????????
Miemie koda isarsu gd ‘bata bari sunhuta ba tacewa salma tazo suwuce gd”_ mommah tace haba Miemie saikace ana korarki”” dariya Miemie tayi tace su mommah manya kardai kice lallashina zakiyi indawo”,domin ko kinyi ba dawowa zanyi va” saiynxu da kikaga yah sultan yatafi zaki wani lallasheni”
Dariya hafsa tayi tace toh tafi Allah yaraka taki gona” nan suka fice xuwa gd”’
Suna sauka a napep sukayo cikin gd’ a soro sukaga muntari yana tsaye yana ganinsu yafara shafa fuskarsa yana murmushi ‘ salma ko tana ganinsa jikinta yafara rawa ”tana 6oyewa abayan Miemie”’ shikuma muntari ganin haka yasa shi fara dumfaro su ‘yana kallon fuskar salma yana lasar le6ensa ‘kamar maye”””
Salma ko ta kan’kame Miemie sai hawaye takeyi”’
Yana karasowa kusada su hannun sa yasa yacafko hannun salma Wanda tarike Miemie dashi ‘yana wani irin dariya”’ ihu salma tasaka tana Neman taimako” itakam Miemie duk tarud’e tarasa abinda zatayi”
Dagudu ta 6an6are hannun salma ajikinta ‘taruga cikin gida dagudu”” aiko kmar jira yake yasake cafko hannun salma yana murzawa yana dariya ”’
Da karfi yajanyota tafad’a jikinsa yashiga shinshinarta kamar wani tsohon zaki daya shekara baici abinci va””””
muje xuwa ‘ana tare????
[08/10 8:33 am] Me Kosai: ???? ????
???? ????
????????????????????????????
MURMUSHIN AJALI
????????????????????
????????????????????
????????????????????????????
Written by Aysha Wakili
Mrs ahmed
ga dukkan masoyana na kwarai bana bogi va”nayi matukar farinciki da addu’o’enku agareni”alhmdlillah ‘dama ance farat d’aya cuta ke shigar mutm amma sauki sai ahankali”ngd kwarai da addu’arku gareni akan samun lfyta ”’masu cewa sundena karanta littafina ko aljannah za’a basu ,wannan damuwarku ce ni banroki kowa yakaranta va dama”inkinga zaki Iya ki karanta inbaki iyawa fyn’ duniyar da fad’i Dama wasu nasonka wasu kuma suna k’inka ne ita duniyar gudanawa take harda zantsaya 6ata lokaci na wurin kushe kushe? Masoyana wad’anda suka damu dani da halin danake ciki ‘ngd maku Allah yasaka maku da mafificin alkhairinsa” nasan kuna sona koda littafi ko babu ‘danhaka aryuwa idan Allah natare dakai sannan masoyanka na kwarai ma suna tare dakai ‘toh bakada damuwa ”kamar yadda banida shi ayanzu ”fatan alkhairi ga dukkan masoyana aduk Inda suke