MURMUSHIN AJALI COMPPLETE HAUSA NOVELNOVELS

MURMUSHIN AJALI COMPPLETE HAUSA NOVEL

Cikin sanyin jiki Mahmud yadubi baba kabiru ‘yace toh wannan wani irin sarkakkiyar al’amari ne? Kodai gskyr tsoho ne dayace akwai rauhanai aciki?

Baba kabiru ya jinjina kai yace toh Allah ne masani ynxu dai saimun koma sannan musan abinda za’ayi domin wannan Abu ba karamin damuwa bane””’

Da haka suka karaso gd ‘nan sukaiwa tsoho bayanin kome ”tsoho ya jinjina kai yace dama nafada maku wannan al’amarin ba kawai bane ”amma kubar kome a hannuna zuwa nan da sati biyu idan malam sadi yadawo zaiduba al’amarin”’

Da haka suka yanke shawara Inda ba’a barin muntari yafita ko nan da can”’

EGYPT sultan zaune yana duba wasu litattafan addu’o’e ”dawowar shi daga skull kenan yahau duba littafin”’ baki daya hankakinsa yayi nisa cikin abinda yakeyi’

Jiyayi anturo kof’ar dakin ”zubawa kofar ido yayi yaga ne shigowa”’ wani matashi ne yashigo bare wuce sa’anshi va”’ binsa da kallo sultan yayi harya samu wuri yazauna””

Yadubi sultan yana yimasa sallama nan sultan yamika masa hannu sukai musabiha ”bayan nan wannan matashin yacewa sultan shi d’an makarantarsu ne kuma yaga Crs d’insu d’aya da sultan danhaka yazo domin su kulla abota ”nan ya shaidawa sultan cewa sunan shi ameer nan dai sultan ya amince da ameer Inda suka zauna suja cigaba da yin nazari akan littafin da sultan d’in ke karantawa”’

Abota maikarfi yashiga tsakanin sultan da ameer Inda cikin sati biyu suka saba”duk Inda zakaga sultan ameer natare dashi” ko lectures suke d’auka tare suke zama ”nan fah suka zamantoh kamar yan’uwa na jini”

Idan iyayen ameer suka kirashi haka zasui tafira yana basu labarin sultan ”nan fah yan’uwan ameer suka saba da sultan awaya duk lokacin dazasu kira sai sunyi magana da sultan” hakama a fannin iyayen sultan duk sadda hafsa da Mahmud zasu kira sai sunyi magana da ameer” hakan yasa shakuwarsu ta sake ninkuwa ”kullum sultan saiya bawa ameer labarin k’anwarsa Miemie da irin rigimarta ‘haka ameer zaitayin dariya ,,yace toh waini inatake shiga kodai makarantar kwana takene ? Naga inmuna waya da mommah da abba bana jinta saidai najisu kubra,,,

Dariya sultan yayi yace ai ynxu bata gdnmu takoma gdn kakanmu wai ita barata Iya zama da mommah ba ‘tunda ba sonta mommah takeva”’
Dariya ameer yayi yace lallai wannan miemien yar’darga ce”

Sultan yace idan nasa memory a wayata zaka ganta ”rigimammace ta karshe”’ ameer yace wow inason haka ‘inama ace jawaheer itama haka take Aida munrinka kwasan yan’kallo ,,,saidai ita jawaheer wata irice ‘wacce gaba dai arayuwarta magana ma bata dameta va”’ tunda ta taso haka take batada hayani ya ”saidai kuma idan taga anayin hayaniya haka zata zauna taita kallo tana dariya ”amma ita baraka ta6a jinta va”’

Dariya sultan yayi yana cewa dama muyi sanjen sister’s Dan wlh ni Miemie ta ishen dough ina sonta sosai amma tana damuna wasu lokutan”

Nigeria baba wai ya maganar malam sadi ne harynxu bai dawo bane? Cewar Mahmud” jinjina masa kai tsoho yayi yace eh amma yace tsakanin yau da gobe yana kan hanyarsa”” danhaka kaje ankunce muntari Barin shi da mari babu dad’i ‘abarshi yasamu sukuni yau zuwa gobe”

Dahaka Mahmud yaje gdnsu muntari ya kunce masa Marin da aka d’auresa dashi” muntari yadubi shi ‘yace baba kaima kayarda banda lfy koh kamarsu babana koh?

A’ah Mahmud yace masa ‘sannan yace kar kwantar da hankalinki muntari ‘ lfyrka lau” share hawayen idonsa yayi yace ngd baba”
Nan suka fito da Mahmud yaje yadebi ruwa yashiga bayi donyin wanka”’

Dare mahutan bawa”” karfe daya nadare baabaa Laure tamike daga barcin datake yi” domin xuwa tai fitsari” tana saukowa daga gadon datake kwance”‘ tahango mutm zaune yana kuma ga dukkan almau magana yakeyi ”

Ido Takara murtsukewa tana sake duban wanda ke zaunen saidai bata Iya hango kome sai Zara zaran hakora farare da dogayen farce””’

Cikin tsoro baabaa Laure tafara kiran Miemie Miemie ”amma ina Miemie bata tashi va” nan takoma kiran salma amma itama bata tashi va”’

Gani tayi mutmn yamike tsaye ‘nd hakoransa sai kara haske sukeyi sannan ga dukkan alamu kara matsota yakeyi”

Cikin Sauri ta haye saman gadon ta kwanta ‘taja bargo tana rufe fuskarta dashi”’. Kusan minti biyar bataji komeva ‘hakan yasa tayaye bargon fuskarta”

Subhanallah ”’ganin mutumin tayi kwance kusa da ita ”” ba shiri tamike tsaye saman gadon” tana cewa wa_wa _ye ,,muntari kardai ace fasa k’ofar nan kayi ”’ hak’ora tagani suna sheki alamun anai mata dariya”

Kara rud’ewa tayi tana cewa na rok’eka da Allah muntari kafice daga nan ”’sannan ni menai maka dazaka xo gareni? Kalleni fan tsofai tsofai dani ajli ko ynxu ko anjima amma kace nizakaiwa fyade dan annabi karabu dani ”wayyo uwata wayyo ubana” waitunda fararen k’afafuna ba aimin fyade ba saida Nazo gangara”’ dan annabi karka keta min haddi”’cah nake gun salma kazo gatacan ni ba’ ita bace kai hkr kaji”

Wani irin tsawa aka daka mata dayasa ba shiri tazauna ”””cikin kakkausar murya akce’kinga nai maki kama da muntari ne?

Sunana duna naxo d’aukar fansa akanki ne’ domin ke bakiji kin iya fitar dare ‘kullum akaina kike fitsari”nayi maki kashedi bakiji va ” dan’haka yau saina d’auki fansa akanki domin murmurdaki zanyii”

Hannu baabaa Laure tasa akai tana cewa wayyo dan annabi oga duna tsaya kaji” wlh inka murmurda ni mutuwa zanyi”’ cah nike kwanaki Kaine kaita motsamin jiki ””ynxu kuma sbd rashin imani zaka murmurdani ”dan annabi kai hkr ”wlh indai fitsarin darene daga yau nadena fita gwamma nayi akwance” amma kai hkr basai ka murmurdani va”’

Ke naga kina wasa dani ynxu zakiy Dana sanin fitsarin da kikai min” nan take yad’aga hannunsa sama nan take wani iron haske ya bayyana a hannun nasa” da Sauri yajuyo yana shirin watsa mata hasken a fuska kenan ‘ saiga wani dogon hannu yamiko ‘yarike wannan hannu na duna” cikin wani irin razana duna yashiga ihu”’ nan take wannan hasken na hannunsa ya a6ce”’

Nan duna yashiga kokawa da wannan hannun saidai hannun shikadai keta ka’da duna” haka sukaita dambe da wannan hannun kamin daga bisani duna yabi jikin bango ya6ace ”sannan wannan hannun shikuma ya6ace ”

Itadai baabaa Laure na zaune tana kallon ikon Allah dough acikin duhu ake abun amma tana hango hannun dake kokawa da duna”’

Aiko tanajin shiru tamike a 360 tafito tsakar gd tana kiran tsoho” tsoho daketa faman shar6an barcin as saiji yayi ana kwalla masa kira’ cikin rawar jiki yatashi yafito yana kekowa ta window yaga wake kiransa ” dashike akwai hasken farin wata nan yahango baabaa Laure ” tsaye sai tsalle takeyi”da Sauri yafito yana tambayarta lfy” bata tsaya amsa shi va taruga cikin dakinshi dagudu”’

Nan yabita yana tambayar lfy :amma still bata ko kalleshi va”’ ganin barata amsa shi va ‘yasa shi kwanciyarsa batare daya sake bi takanta va””’

Can sunfara bacci baabaa Laure tahango duna na shirin shako mata wuya’ ”da Sauri tasaki wata irin ihu ‘Wanda yai sanadiyyar tashin tsoho a bacci” yana tambayan lfy?

Cikin firgici tafara Kiran duna_duna tsoho yace waye kuma duna Laure? Ciki. Firgici tace Allah yahad’aka da duna _duna ”

Tsoho kam yafara firgicewa yace ba ameen va Laure ”kiji mugun Abu ‘keda kika jaji6oshi tak’are maki ke kad’ai ” haka kawai zakizo ki manna min mugun Abu waishi duna ”toh ba ameen va wlh”””

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button