MURMUSHIN AJALI COMPPLETE HAUSA NOVELNOVELS

MURMUSHIN AJALI COMPPLETE HAUSA NOVEL

Haka suka zauna jungum jungum ameer duk yabiyatakure ‘sultan yadubeshi yace kaifa kafaya tsoro saikace wanda yahad’u da mugun abu’ ameer yace tomenene inba mugun abu ba ‘wlh dama ni tunda naga muntarin nan jikina yakasa aminta dashi ashe ko ba karamin abune atare dashi va”

Bayan fitowar mahmud hafsa tadube shi tafada masa sultan yakira nd yace zaikirasa anjima ‘nan yace ok barima inda suka karasa gdn tsoho zaikira sultan d’in ”

Bayan isarsu gdn akai yan’gaishe gaishe dayiwa juna jaje ”nan mahmud yafita xuwa waje inda sauran yan’uwansa suke xaune”’. Bayan yazauna ya fiddo wayarsa yashiga kiran layin sultan ringing biyu sultan yad’aga’
Bayan sungaisa ne sultan yace abba idan kana kusa da mutani ne kad’an matsa kad’an sbd zamui wata magana dakai’

Nan mahmud yamike yakoma jikin motarshi yatsaya ‘sannan yacewa sultan yana jinshi”’
Sultan yace abba mommah ke fad’amin wani lbr mekama da tatsuniya wai muntari yamutu kuma ba’aga gawarsa va?
Mahmud yace eh ba tatsuniya bace gskyr abinda yafaru kenan”’ sultan yace amma abba kasan wani abu kuwa?
Mahmud yace a’ah saika fada ”’sultan yace wlh tlh abba muna tare da muntari jiya yaxo wurina har bayan magriba muna tare” cikin rashin fahimta mahmud yace wani mutarin kake magana akai waima?

Sultan yace muntarin mu wanda kukace yamutu ‘cikin mamaki mahmud yace yaishe yaxo?sultan yace tunsafe yaxo guna lokacin zamu tafi lecture harmukayi sallama dashi akan zaitafi saidai kuma bayan dawowar mu daga skull saigashi yasake dawowa har bayan magrib muna tare dashi muna hira””

Da sauri mahmud ya isa gun yan’uwanshi yasaka wayar a hands free ”’sultan yacigaba da cewa ”harnace zanbashi sak’o yakawo wa miemie saiyace min wai ba gd zasu dawo ba daga nan wani kasar zasu sake nufa shida oganshi”’

Bauan naraka shi nadawo sai ameer yake cemin shifah baiyarda da wannan muntarin ba sbd tun sanda yashigo yazauna a dakin ‘tagaban madubi ba’a ganinsa ”’ nace da ameer banyarda va nan ameer yace muje munemo shi agani in karya yakeyi ‘ amma koda muka fita dagudu munyi nemansa bamu gansa va ”””’
Nayita kiran lambarku baku d’auka va” saidaga baya mommah tad’auka shine take fad’amin batun rasuwar sa da 6atan gawar ‘ saidai banfad’a mata abinda ake ciki ba nace zankiraka”’

Ba mahmud da wayar ke hannunsa ba hatta da yan’uwanshi dake sauraren batun sultan saida cikin kowa yaduri ruwa bama kamar tsoho da kakeji sautin kukan da cikinsa yakeyi”’????

Cikin wata wahalalliyar murya mahmud yacewa sultan bari zankiraka ”’nan yakashe wayar yana duban fuskar yan’uwansa ”’cikin damuwa yace kunji wata sabuwa”

Tsoho yace wannan tafi gaban sabuwa saidai gagaruma ” shiru duk sukayi kamin babban yayansu baki dai’ yace wannan al’amarin akwai sarkakiya acikinta ‘ inaga abinda zaifi dacewa sultan yaje yanemo inda yake da zama sannan musan abinyi”
Mahmud yace taena zainemo shi bayan ba fada masa inda ya sauka yayi va’

Tofah wannan wani irin cakwakiya ce haka ”

Ana tare????
[01/11 6:49 pm] Me Kosai✍: ???? ????
???? ????
????????????????????????????
MURMUSHIN AJALI
????????????????????
????????????????????
????????????????????????????
Written by Aysha wakili
Mrs ahmed

dedicated to friend bee kalbi Miemie

Page3⃣3⃣

Haka sukaita tunane tunane daga karshe suka yanke shawarar barasu fad’awa kowa wannan al’amarin va harsai Allah yasa angano inda muntari yake”
Da wannan batu suka bar gdn tsoho saidai kowanne zuciyarsa da al’ajabi da tsoro bama kamar tsoho dako motsi yaji sai cikinsa ya murda azatonsa muntari ne ”

Acikin gd kuwa baabaa asabe ba abinda takeyi banda kuka tana cewa shikenan tarasa jikanta muntari inda baabaa laure keta faman rarrashinta da sauran mutani”

Tundaga ranar da sultan sukai waya da mahmud yaketa binciken inda zaigano muntari saidai hakan baisamu ba ‘sbd duk inda yake tunanin ganinshi baisamu ba” haka sukaita yawo shida ameer amma babu ko burbushin muntari’

Haka suka gaji suka hkr ”a nigeria kuwa kullum mahmud jiran kira na musamman yakeyi daga sultan ko Allah yasa andace sunganshi amma shiru kakeji”

Bayan sati hudu ‘family na tsoho sunriga sun fidda rai da ganin muntari kuma sunriga sun tabbatar yamutu ‘ bakin cikinsu shine rashin ganin gawar tasa”
Kowa yaci gaba da harkokin gabansa kamar yadda aka saba”’

bayan shekara biyu abubuwa dayawa sun faru kadan daga ciki sune ‘anyi auren salma itada kamal jikan baabaa asabe ”’saikuma soyayya data 6ullo kai tsakanin mahmud mahaifin miemie dawata bazawara makwabciyarsu mesuna baraka inda mahmud baki dai yamaida hankalinsa ga soyayyarta yadena kula da iyalansa kamar yadda yasaba adah can ” hafsa tashiga damuwa sosai inda duk tabi tarame domin mahmud yajuya mata baya itada ya’yanta”
Shi kawai burinsa yaga ya auri baraka yakawota gdn shi”’

A 6angaren baraka kuwa dama ba karamar shedaniya bace domin babu bokan dazai fito dabatasan shi va ‘a kalla aurenta zaikai biyar dazarar tagama talauta mijin zata nemi yasaketa,inko yaki to karshenta saidai awayi gari aga gawarsa”
Wannan labarin da hafsa tasamu yasa tashiga matsanancin damuwa domin ta tabbatar mijinta yana cikin halin ha’ula’e ”

Ana cikin haka mahmud yaxo mata da labarin aurensa nan da sati biyu masu xuwa”hafsa ta girgiza matuka ‘amma haka tadake tace Allah yanuna mana” 6angaren inna amarya koda mahmud yaje mata da batun karin auren nasa batayi naam da zancen ba’ amam dankar tashiga hakkinsa yasa taimasa addu’ah akan Allah yasa ayi a sa’a”’nan mahmud yashiga shiry shirye baji bagani’ inda hafsa tadukufa da addu’ah ga ubangijinta tana neman agajinsa”

Miemie zaune itada baabaa laure suna fira gwanin birgewa kamin baabaa laure tadubeta tace oh ni miemie ashe zakiyi hankali ,da can fah yadda kikasan mahaukaciya haka kike amma gashi ynxu kindawo daidai koda yake shekaru bai bar komeva”’ tsaki tayi tace nikuma cah nake zaki dena magana tunda kina gab da mutuwa amma harynxu kin kasa denawa wlh ki kiyayi ranar da walakiri zaimaki xuwan bazata”’ tafi baabaa laure tazubawa miemie abaya tana cewa yar’banza saikisa yaxo d’in shegiya mai mugun alkba’e”” miemie koh ganin yadda baabaa laure ta birkice yasata kwashewa da dariya tana cewa su baabaa laure ba’ason maganar mutuwa”

Suna nan zauneTasi’u yashigo yanemi wuri yazauna yana duban miemie yace sister meya had’aki ne da k’awar taki ‘dariya miemie tayi tace ai wannan matar batason zancen mutuwa shiyasa kaga muna fad’a
Yace to tunda bataso aisaiki rabu da ita’ miemie tace wlh bare yuwuva dole ai zancen mutuwa ita datake gab da rami harma zatana wani Cewa batason zancen mutuwa, wlh sai anyi saidai tamutun”’ naushi baabaa laure takai mata tana cewa saikizo ki kasheni shegiya me mugun abu kawai’ keni wlh kizo ki koma gdn ubanki ni nagaji da zama dake wlh shegiya mekama da k’wak’wa ”’

Dariya miemie tayi tace ai wlh ba inda zani zama daram dakam babu tafiya koena ”’tasi’u yamike yana kallon miemie yace sister xomuje kirakani wani wuri ”batare data kalleshi va tace kaii yah tasi nifah banason yawan fita wlh”’caraf baabaa laure tace aiko shiyasa harynxu kika rasa meshin shina ki ‘gaki dai kyakkyawa takarshe amma ba meso”kinyi kwantai” tsaki miemie tayi tadau mayafi tana cewa kanki akeji ‘yah tasi mutafi kaji”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button