MURMUSHIN AJALI COMPPLETE HAUSA NOVELNOVELS

MURMUSHIN AJALI COMPPLETE HAUSA NOVEL

Barta kazo kai wanka Dan gobe tashin asubah zamuyi”’ dariya sultan yayi yace lah mommah dubi tanaimin dariya”’ hafsa najuyowa taga idon jaririyar arufe ”’tace kai sultan kacika shiririta ”tashi muje naimaka wanka’

Bayan sunfito daga bayin ne hafsa taduba taga ba enda tabar jaririyar kwance tasameta va””’ mamaki tafara yi ‘amma jin muryar mahmud yasata cewa kodai shine ya dauketa”danhaka taci gaba da shirya sultan””

Washe gari da asubah sukabar misra ”””karfe 4na yamma suka sauka a kano””” nan mota tazo tadauke su”””’ aiko suna isa gdnsu nan suka tadda gdn acike da yan’uwa da abokan arziki anzo yimasu barka daxuwa da barkar haihuwa”””

Nan fah aka shiga kici kicin kar6ar jaririya ””” aiko duk Wanda yakar6eta saiya tsorata da irin kyawun ta”” BAHBA Laure ce data kar6eta ”nan take jikinta Yakama rawa cikin Sauri tamikawa BAHBA asabe”’ itadinma cikin rawar jiki tamikawa ”’mansir aiko nan mansir yakar6eta ‘yaje kusada mahmud yace masha Allah munyi di’ya muma munwuci gaban aimana gori ynxu””” murmushi mahmud yayi yace kaii mansir wai yaushe zaka girma ne ”’ cikin gimtse fuska mansir yace sai randa nakai wannan balarabiyar yar”tawa dakin aure”’

Duka falon akasa dariya””’
BAHBA asabe tace amma dai wannan Diyar batai kama da kowa cikin zuri’armu ba ”’ko ena tasamo wannan shegen kyau kamar yar aljanu oho”””””’

Tana gama rufe baki taji ”mansir yace ”BAHBA arinka godewa Allah dai”’ dah daba’a samuva ance hafsa ce bata haihuwa juyace ita” ynxu kuma Allah yakawo kinfara cewa wai kamar yar’aljanu ”gsky yakamata mugyara mu’amularmu sbd halin rayuwa”’::

Haka akaita jida mejego har ranar suna tazo aka sawa jaririya maryam sunan kakarta tagurin uwa”wato mahaifiyar hafsa”’zasuna kiranta da Miemie:::

Haka taron suna yawatse Inda mejego da jaririya suka tashi da shatara ta arziki””

Washe garin suna hafsa na kwance ga Miemie kusada ita”” surutu takeji anayi amma batasan ta Inda maganar kefitowa va”” tana nan dai shiru:: cos tarasa gane irin surkullen surutun da akeyi””

Kamar daga sama taji ana cewa eh munzo tayashi murna ne””””””””cikin Sauri hafsa tamike tayi dakin alh cos tunda tahaihu yadena kwana dakinta'”””””

Tana shiga ta cimmashi yana barci ”’tashinsa tashiga yi’ yana falkawa yace a’ah hafsa lfy meke faruwa?

Cikin fargaba tace alh surutu nakeji adakina narasa ta Inda ake surutun””’_ afirgice yatashi yace wani irin surutu kuma da wannan Daren?

Hafsa tace nima bansani va wlh”””tashi yayi yakama hanyar fita itama Tamara Mashi baya”: saidai suna xuwa sukaji tsit ba abinda ketashi sai numfashin sultan dake kwance yana bacci ga Miemie kusa dashi””

Cikin tuhuma yadubi hafsa yace suwaye ke surutun? Cikin damuwa tace nima bansani va”””

Girgiza kai yayi yace hafsa ki kwanta kiy bacci gajiya ne ketare dake””””

Yana fita hafsa takwanta gabanta na faduwa””ahaka bacci yadauketa”””’ saidai cikin barcin takejin takun tafiya sadaf sadaf””saidai tsoro yahanata bude ido’::::

Haka hafsa taci gaba da rainon Miemie cikin tsananin tsoro da fargaba”” sbd kowan dare da irin abinda zata rika ji””:”’

Haka yakasance harkawo xuwa yau””” data kwantar da Miemie tasanja GU ”dakuma dariya datakeyi”””””’

present story bayan sunyi arba’en koda hafsa taje yawob arba’en bata yarda ta sauke Miemie abayanta”’ sbd wani irin masifar kyau data kara ”wnda yasa kowa sai yai magana akai””’

Itakuma ganin haka ta tsorata ”’:shiyasa tadena kwantota abaya’::::::

Koda suka tafi family house” da inna amarya taganta tace hafsa kinayiwa yarinyar nan addu’ah kuwa? Sbd kyauwunta yayi yawa”kinsan bakin mutani ba kyau kirinka yimata addu’ah kamin kufito daga gd”:

Hafsa tace toh inna zanrinka yi”’ nima wlh kyaun Miemie tsoratani yakeyi “””murmushi inna tayi tace kidena tsoro Allah kadai yasan sirrin dake cikin kyauwunta”kuma shiyasan abinda yasa ya halittota haka””

Haka hafsa tadawo gd tacigaba dayiwa Miemie addu’ah”””’sultan kuwa kullum daya dawo daga skull zaidame mommansa tagoya masa Miemie ”haka hafsa zata Goya masa ita yaita yawo da ita””

Intai kuka yadauko feeder dinta yace momma tasa mata abaki amma bare saukota’ va :::
Haka hafsa zatai tamasa dariya ”””

Bayan”shekara uku lokacin sultan na primary 5 Miemie tayi girma tayi wayau kuma tana magana”’ saidia kyaunta sai abinda yakaru”’ nan aka sakata a nursery skull tana xuwa”’

Saidai tanada wani Abu guda daya shine bata murmushi””’ ko Abu yayi mata dadi saidai ta6ata rai amma bazaka ganta tana murmushi irin na jindadi va””

Inko anga tai dariya da mommanta ne ko alh saiko sultan dasu kadai take dariya”” suma intafara dariyar sometimes tsoro take basu”’ dansai takai 5to10minutes tanayi kamin ta tsagaita”’
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: ???? ????
???? ????
???????????????????????????? MURMUSHIN AJALI
????????????????????
????????????????????
????????????????????????????
Written by Aysha Wakili
Mrs ahmed

dedicated to friend bee kalbi Miemie

Page4⃣

Miemie nashigewa daki””’hafsa tadubi sultan’ baki bude tace sultan waya koyawa Miemie karatu haka ko Kaine?

Cikin tsoro sultan yace a’ah mommah wlh bani bane’kinsan dai ko’a gd bata yarda tazauna naimata lesson balle harna koya mata karatu” amma nifah mommah wlh Miemie taban tsoro”

Cikin fargaba hafsa tace bakai kadaiva sultan harnima a tsorace nake” yarinyar nan al’amarinta abun dubawa ne””

****cikin dare hafsa bayan alh yadawo hafsa take fada masa abinda Miemie tayi. ‘dariya yayi yace kaji yar’baiwa”’ hafsa tace alh wani irin baiwa ne haka?

Yace waike hafsa mamaki kike da ikon Allah koja dashi??? Girgiza kai tayi alamar a’ah sannan tace shikenan alh abar maganar”””

Suna nan zaune kawai sai ganin Miemie sukayi a tsakiyarsu ‘zaune tana kokarin kwanciya a kafar alh”””hafsa cikin tsoro tace ke Miemie yaushe kika fito?

Harara tadakawa hafsa tace ynxu mana ”waike mommah meyasa komai saikinyi magana akai ne ?

Alh yace atoh my Miemie tambayar min ita kota Shiga aikin jarida ne”””:

6ata rai Miemie tayi tace Allah mommah kidena shiga hurumin daba naki va”dankar wataran asamu akasi”””

Hafsa ko shiru tayi domin baki daya Miemie takoma bata tsoro””

Alh yace my Miemie wai mommanki tace daxun kinyi karatu waya koya maki? Cikin wani irin yanayi tace MAH,,,,,,,,,,,batakai ga karasawa va tai shiru””’

Alh yace meye mah”” batare data dubeshi ba tace bakomi ‘cikin Sauri tamike tabar falon”” hafsa ko bin bayanta tai da kallo””’

????????????????????????????
Washe gari Miemie zaune cikin class din’su malamin su na English na teaching nasu””” itadai Miemie hankalinta duk baya tare dashi tana zaune ita kadai tana wasa tana magana ita kadai “”””””

Malamin yaga bata tare dashi danhaka” yakira sunanta ke Miemie mekikeyi ina teaching kina wasa?

Ko kallonsa batai va tacigava da abinda takeyi” ganin tashare shi yasa shi karasawa Inda take”yasake magana kallonshi tai saikuma tai tsaki ”’

Aiko yana daga hannunsa ya watsa mata bulalar dake hannunsa””’ wani irin ihu tasaki dayasa yaran class din tsorata::: harshi kanshi malamin”’

Tsayawa yayi yana kallonta”” amma ga mamakinsa maimakon yaga hawaye afuskarta sbd dagajin ihun datayi bulalar tashige ta ” amma saiyaga sa6anin haka”’ domin koh yana kallon kwayar idonta babu ko digon hawaye”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button