MURMUSHIN AJALI COMPPLETE HAUSA NOVEL

Nan wani Dan’ yakara fadowa ”’take kuma wata tasake biyowa baya”’
Wani irin nauyayar ajiyar zuciya hafsa tasaki saitai luuu tafadi a sume”””
Miemie ko na bakin kofa tsaye”’tanajin kukan jarirai ta kwashe da dariya sannan tafice dagudu xuwa sashin iya”
Tana xuwa tace Iya mommah tace kizo ta haihu”’cikin mamaki iya tace yaushe? Miemie tace ynxu kidai zo da sauri Dan kamar ta suma nake gani””
Iya tace ohh ni ynxu Miemie Shiga kikai tahaihu agabanki? Miemie cikin tsiwa tace haka nafada maki ne kome?
Kedai kiy Sauri kije kiganta ”””’suna xuwa iya tahango hafsa kwance a sume” ga jarirai su uku sai cancara kuka sukeyi”’
Iya duk ta rude ‘Tarawa wazata fara tallafawa”” nan tanufi hafsa”’ tashiga watsa mata ruwa”’ sannan tanufi jariran ta nadosu cikin zani”””
Hafsa na farfadowa iya tai hamdala ” nan tashiga gyara jariran ”saidata kammala sannan tafara gyara hafsa daketa famar ajiyar zuciya”””””
Hafsa tadubi Iya tace iya sai ankira likita fah sbd inaji kamar nayi kari””””””” iya tace a’ah basai ankira likita va ”’ruwan zafi bai bar komeva ”:”” aidole kiyi kari ya’ya uku ajere aiba wasa bane”””
“”””””””””””””””””Cikin Sauri dagudu Miemie ta isa gidan gwaggo sa’adatu tana shiga falon tafara kwalawa sultan kira”’
Yah sultan yah sultan”” yana kwance yana barci yaji ana kwada masa kira kamar amafarki ”firgigita yatashi’ jin muryarta ne yasa shi kara tsorata”
Cikin sauri yatashi yazauna ”tana karasowa cikin falon tafada masa ajiki tana hoh ya sultan bana fada maka va? Aidama nace maka mommah yan’3 zata Haifa kuma gashi nan ”’
Tureta sultan yayi daga jikinsa yace toh mahaukaciya ubanwa yafada maki mommah tahaihu kodai haukarki ce tamotsa”’
Hade rai tayi takafeshi da ido tace nice mahaukaciyar koh?
Wlh zakaga aikin hauka ganin idonka”””
Juyawa tayi ‘cikin kakkausad murya tace yah sultan”’caraf saigashi gabanta durkushe yana cewa yi hkr my Lil sis wasa nake maki aikinfi karfin mahaukaciya ””
Kedin me hankali ce da tunani””
Wani irin tsawa tadaka Mashi’ dayasa shi hayewa saman kujerar daya sauko batare daya saniva”””’
Saikuma tajuya tana kallonshi tana dariya”’
Kamo hannunsa tayi”shikuma sai none hannun yakeyi cos bayason tasake rikeshi ”’danji yake kamar da ruwan wuta take rikeshi”””’
Duk nokewar dayakeyi’ saida tai nasarara riko hannunsa ”tace yah sultan dagaske nake wlh mommah tahaihu”’kuma yan’uku tahaifa”
Cikin farinciki mehade da azaba yace yaushe? Tace ynxu”’ iba gwaggo nafada mata?
Cikin Sauri yace tana daki tana barci yisauri kitaso ta mutafi””’
Tana sakinshi”’ Yakama hannun data rike masa yana kwallah ””yace Allah ya isa wlh””’
Dariya tayi tace waikai ya sultan nikakewa Allah ya isa? Nifah kanwarka ce”’
Tsaki yayi yace keni dillah ki matsamin muguwa kawai”’
Dariya tayi sannan tashige dakin gwaggo sa’adatu ”tana shigewa sultan yamike sadaf sadaf da takalmansa a hannu yarugo ajuje yafita yabar gidan”””’
Ahanyarsa takomawa gida sai tunane tunane ‘yakeyi ganeda Miemie ””’shidai yasan wannan abubuwan datakeyi ba kawai bane amma komadai menene zaiyi bincike akai”””
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: ???? ????
???? ????
???????????????????????????? MURMUSHIN AJALI
????????????????????
????????????????????
????????????????????????????
Written by Aysha Wakili
Mrs ahmed
♻ EXCLUSIVE WRITER’S FORUM♻
E.W.F
a through friend is a companion”’tnx aishan umma u so wonderful
dedicated to friend bee kalbi Miemie
Page7⃣
Sultan nashiga gd ya tadda mommansu kwance ga jarirai ne agabanta harguda uku”’cikin murna yakarasa yace momma ashe dagaske ne ?
Dariya taimasa tace waya fada maka”’yace waccen mahaukaciyar ce”””’hafsa tai dariya tace harta kai gdn gwaggo sa’a? Cikin ta6e baki yace eh”’
Yadau jaririyar ta macen yana kallonta yarinyar kyakkyawa daita””amma batako kama yatsar miemie a kyau va””
Hafsa tace ina kabarota?yace wlh can gdn gwaggo nabarta ‘gudu mata ma nayi”
Hafsa tace aiko ynxu zaka ganta””’ yace ai ina ganin tareda gwaggo zasuzo”””’
Suna nan zaune alh yashigo afujajan””’ganin hafsa da sultan zaune ga jarirai kwance yasa shi yin turus””’
Yadubi hafsa yace yaushe kika haihu? Cikin dariya hafsa tace dashi dazun”’
Cikeda mamaki yazauna yadau jariri daya yana kallonshi yace kuma duk wadan nan ukun kika Haifa?
Sultan ne ya amshe da cewa abba kana mamaki ne? Ai ikon Allah ne:::,jinjina kai alh yayi yace tabbas ba’a mamaki da ikon Allah”’
Allah ubangiji yaraya manasu yasa cikon muslunci ne””’duk suka amsa da amin ::sannan yaimasu huduba akunne::::
Yadubi sultan yace ina mutuniyar taka tashige?
Jin sallama yasasu juyowa ””Miemie ce itada gwaggo sa’adatu ”’tana ganin abbansu taruga dagudu tana cewa lah abba kadawo”’
Ya amsa da eh nadawo Miemie ashe kinsamu kanne har uku”” dariyar data saba”’tashiga yi” kamin tace aidama abba nafadawa ya sultan yan’uku mommah zata Haifa yaki yard amma ynzu gashi nan yagani””
Sultan da tunda tashigo yai gum da bakinsa ko kallonta baiyi va” yadago kansa yace Malama ba fadarki bane yasa tahaifesu ikon Allah ne”””
Harara tadaka masa sannan tace dama nima aibance ekona ba”’ amma kasani nafadi daidai ”’
Tsaki yayi yace toh kiyta fada mana ke kika sani ‘mayya kawai””:
Cikin fushi tamike tace abba kaga kacewa yah sultan yadena cemin mayya”:: alh yadubi sultan yace kadena tunda bataso’:’:::
Sunkui dakai sultan yayi””
Tashi tayi ahankali takarasa kusa dashi” baima lura da ita va” tazauna gefensa”’ tadaga hannunta tadora saman kafadarshi’
Ihu yasaki yana cewa wayyo zata kasheni”””
Dasauri tajanye hannunta su abba suka dubeshi sukace sultan wazata kashe ka””””””
Cikin in ina yabude baki zaiyi magana saiji yayi kamar ana buge masa baki””’
Shiru yayi yana kallonsu alh da mommansu””” itako Miemie ta nutsu saikace ba ita ba””’
Gwaggo sa’adatu tace kaii sultan kodai bakada lfy ne? Girgia mata kai yayi alamar a’ah”::
Miemie dake zaune gefe daya ta taso tana cewa yah sultan zomuje ka kwanta koh barcin ne bai isheka va””’
Tana kokawar rike masa hannu yana fisgewa”’ hafsa tadubeta tace ki kyaleshi mana dole ne?
Buga kafa tafarayi tana cewa ai wlh saiyaje yakwanta ‘barci ne bai ishe shi va”””’ nan tashiga Jan hannunsa yana fisgewa yanason yin magana amma yakasa””
Haka dai hartai galaba akansa”’,tana jansa yana binta ‘nd azabar dayakeji ahannunsa ne yasa yaci gaba d binta””’
Suna barin falon tasakar Mashi hannun tana dariya””’ shikuma yashiga murza hannun sbd zafin dayake masa”””
Yabude baki yanasob gwada magana saigashi sarai maganarsa tafito””
Kallonta yayi yace wlh ki kiyayi ranar dazanyi maki shegen duka a gdn nan”’ ba kinga ina kyaleki va ‘shiyasa zakitamin iskancin da ranki keso va”” toh kici gaba ””
Yana gama fadar haka yajuya zaiwuce ”’tsawa tadaka Mashi sannan tajanyo shi baya”’
Idonta sunjuye xuwa baki tace yah sultan kadubeni dakyau wlh kanason nai mugun sa6a maka koh? Meyasa baraka yi shiru da bakinka va idan kaga Abu?
Kaida mommah halinku daya amma zanyi maganinku ”” kaficemin anan tunkan raina yagama 6aci nasa6a maka”’
Dagudu sultan yafito falon ”’gwaggo sa’a tace lafiya kuwa ? Shiru yayi baice mata kala va””