MURMUSHIN AJALI COMPPLETE HAUSA NOVEL

Cikin mamaki tace toh meyakawo bahba laure dakina? Cikin nutsuwa tashiga tashinta”
Tana bahba laure tashi”’ tana tashi taga Miemie tace a’ah yar’nema kindawo ne”’
Murguda mata baki Miemie tayi tace me tsohuwar nan meya kawoki dakina”””
Bahba laure tace ubanki ne yakawoni shegiyar yarinya jaira kawai”””
Dariya Miemie tayi tace haba kawalli daga xuwanki kuma zaki fara zagina menai maki’?
Bahba laure tace toh aike dince zaki kawon iya shege kawaine zaki ganni adakinki”’ toh xuwa nai nazauna da uwarki harna tsawon wata shida “””****
Ido Miemie taware???? sannan ta kyalkyace da dariya tace’bahba kedince zakiy wata shida awannan gdn?
Cikin isa bahba laure tace eh man”koban isa inji dadin da kukeji bane?
Miemie tace a’ah nibance va”* amma sainake gani kamar wata shida yamaki yawa ai”
Cike dajin haushi bahba laure tace keni banson surutu fice kibani wuri”””””
????????????????????????????????
Bayan sati uku ”lokacin yara suncika wata daya su bahba laure jiki yamurje anyi fresh” sai gani gani akewa mutani””
Ranar suna zazzaune a falo suna kallo Miemie tamike tashige dakinta”’,taturo kofar
Kwanciyq tayi akasan tiles fuskarta na kallon sama idanunta sunyi baki kirin”, tashiga birgima akan tiles din ‘ tana magana ”duk iya saka kunni danayi nakasa jin metake fadi”’
Nan da nan kayan cikin dakin suka fara rawa iska yashiga kadawa”’, mikewa tayi tana rangaji”
Saikuma wani irin Sauti da aka saki ”tanajin sautin tashiga takawa ahankali tana juyawa”
Rufe idonta tayi tana mika hannunta ta window “”tana dariya”” nan naga tacigaba da juyawa tana wani irin murmushi ‘dabanta ganin tayi irinshi va”sai saudaya dataiwa malaminsu daya mutual wato Mr Luke””””
Bahba laure jin Miemie shiru bata fitova ‘yasata mikewa tana cewa hafsa ‘kinga bars nabi abokiyar firata najita shiru”
dariya hafsa tayi tace’kenan bahba nibaki firar dani saida Miemie” dariya tayi tace aitafi sani walwala ne”””
Tana gama fadar haka tawuce zuwa dakin “””akofar taji kamar sautin kida natashi” danhaka tadan dakata takara ji”””””””””
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: ???? ????
???? ????
???????????????????????????? MURMUSHIN AJALI
????????????????????
????????????????????
????????????????????????????
Written by Aysha Wakili
Mrs ahmed
♻ EXCLUSIVE WRITER’S FORUM♻
E.W.F
ni Aysha Wakili inabawa masoya littafaina hkr akan rashin jina kwana biyu” ynxu nadawo zakuna jina akai akai ngd
dedicated to friend bee kalbi Miemie
Page1⃣0⃣
Ihu sosai baabaa Laure keyi Wanda yatasar da Miemie daga barci””’
Hafsa cikin barci takejin ihun mutm ”da Sauri tanufi dakin Mahmud ta taso shi”’suna fitowa falo suka iske baabaa Laure sai tsalle take tana ihu”’
Tana hangosu dagudu tanufesu ‘tana cewa yauwa mahmuda gwamma dakuka fito ‘wlh akwai damuwa a gdn nan”’
Kamo hannunta Mahmud yayi yana cewa meyafaru baabaa””” cikin rashin nutsuwa ‘tace wlh motsamin jiki akace za’ayi sannan ni damuwata banma San ta ena za’afara motsawar va”””
Mahmud yace baabaa wani irin motsa jiki kuma? Kodai mafarki kikeyi”’ bata amsa shiva” tace wlh Mahmuda gdn nan naka akwai damuwa aciki:::: nikam bankara kwana dakin can sannan ban kwana cikin falo kawai kasauya mana daki”””
Kallon hafsa mahmud yayi yace hafsa jeki hadawa baabaa shayi tasha kozata samu nustuwa””’
Cikin hassala baabaa laure tace dayake ciwon yunwa ne yakamani yasa nake sambatu koh?
Wlh babu Wanda zaiyi barci a gdn nan yau inhar ba’asanja mana daki va””
Gitgiza kai mahmud yayi yace toh muje nabude maku dakin sultan Ku kwanta xuwa safe sai a gyara maku wancan dayar dakin””’
Nan suka mike xuwa dakin sultan bayan sunkwanta mahmud zasu fita”yasa hannu yakashe wutar dakin zaijanyo kofar kenan yaji anrike masa kafa””’
Dasauri ya kunna wutar”ganin baabaa Laure durkushe hannunta rike da kafarshi yasa shi ‘cewa lfy baabaa meya faru?
Harararshi tayi tace kace lfy man’ ‘bayan ka kashe wuta sannan zaka kullemu ‘waiko sokake amotsan jikin ne?
Dariya yayi yace a’ah baabaa dama waiso nake kusamu natsuwa kui bacci mekyau shiyasa nakashe ”’ gyada kai tayi tana cewa ko kuma narasa natsuwa ba”’ haka kawai zaka janyomin bala’e da wannan Daren”’
Kawai katafi kabarmu da wutar akunne domin narika hango kome”””’girgiza kai yayi yana dariya yace toh shikenan baabaa”
Nan yafito yanai mata saida safe amma ko tankashi bataiva ‘sbd atsorace take””’
????????????????????????????????
Bayan wata biyu ”yara sunyi wayau sunyi bul bul dasu’ lokacin watan baabaa laure uku a gdn”’
Kuma alokacin sultan yadawo hutu”’ daga wannan hutun zai zana jarabawarsa ta SSCE ”” Inda Miemie kuma zata zana junior waec itama”
Duk ana zazzaune a falo’ hafsa ,Miemie ,sultan,baabaa Laure ‘sai yan’3 da aka kwantar dasu kan kujera”’
Sultan yadubi mommansu yace waini kuwa mommah ya akai naga Miemie tasauya kodai anyi mata allurar hankali ne?
Baabaa laure tace ‘bawani allura ‘kasan ita kazace kanji Da motsi”idan yamotsa mata shine take rashin kan gado”’
Cikin jin haushi Miemie tace kinga baabaa laure kifita idona fah” kinma fara isata wlh”’ kiyi ki koma gdnku wajen mijinki maifarin gemu ”’
Baki bude baabaa laure tace eh lallai yar’nema wato dan kinga dan’uwanki yadawo shine zaki wulaknta ni koh?
Miemie tace bawani wulakanci ‘kawai dai kitafi gdnku kema ni kin ishen”’
Cikin haushi ‘baabaa laure tace toh baran koma va kuma zama a gdn nan ynxu nafara ‘dan’ma kisani wlh sainai shekara a gdn nan ”’
Kyalkyacewa da dariya Miemie tayi tace wai a ena din zakiy shekara?
A fusace baabaa Laure tace a ubanki zanyi’yar’banza kawai”
Miemie tace wlh dole kibar gdn nan cikin wannan satin ko kuma kifita kirinka yin shara da wanke wanke ”’ baabaa laure tace toh naji uwata”””
Sultan yace Waike Miemie baraki rabu da baabaa bane””
Ta6e baki tayi tace kaidin ma aiba kyaleka tayiva’ India baabaa laure CE”
Jinjina kai yayi yace toh ina ruwanki” dariya tasakeyi sannan tace yana randa”
Baabaa laure tace ‘yar’banzar yarinya kawai”
Bayan kwana biyu”’ sultan kwance yana duba wani littafin addu’ah ” yana cikin dubawa Miemie ta shigo tace ya sultan dan’taso muje yawo mana”
Batare daya kalleta va’yace ina kikeso muje?
Cikin dariya tace muje zoo road so nake nai kallon namun daji”
Cikin gatse yace aike din’ma namar dajin ce”’
Dariya tayi tace wlh saidai Kaine naman daji ‘amma nikan nafi naman daji takoena”
Mikewa yayi yana gyara rigarsa yana cewa ‘kitashi mutafi kona fasa”’
Haka suka fito suka iske mommansu zaune itada baabaa laure” Miemie tace ‘ah baabaa laure yaushene tafiyarki wai?
Cikeda haushi baabaa laure tace tambayi uwarki gata nan”’
Dariya miemie tayi’ tace Allah kika kara zagina saina motsa maki jiki”’
Cikin dariya baabaa laure tace yar’banza zoki motsa din”’ hafsa tace ke Miemie waibaraki bar baabaa tahuta bane?
Kullum saikin sata magana”’
””’
Kan hanyarsu ta tafiya zoo road ‘ne Miemie tahango me awara gefen titi ‘tana zaune ”’
Duban sultan tayi ‘kamin tace yah sultan dan’bani dari biyu nasiya awara mana”’
Kallonta yayi yace waike meyasa kinfaya kwadayi ne?,ynxu kinsan wacce tai awarar ne da zakice zaki ci?
6ata rai tayi tana buga kafa akasa tana cewa nidai koma wacece tayi zanci”””. Cikin jin haushi sultan yace wlh baraki ci ba”’