LAMARIN KADDARAR AURE NA COMPLETE NOVEL

Ad
_____
Yau ne Afnan ta gama idda ,Abdallah yayi maganar aure , dady ne yace “ka tambayi Afnan ษin inhar ta ‘amince to babu matsala ,kwana biyu tsakani momy tasa aka shiga yiwa Afnan dilka saboda ta ฦara kyau inda zata gigita samari , yanzu idon Afnan yafi dz buษewa nesa ba kusa ba , ฦarar wayarta ce tasata duba mai kiran , Abdallah ne ,dama yama sani anshafe labarin ษaukar wayarshi intai ring sai ษaya ,dole sai tayi sau biyu, aslm mijina katseta yayi da gani a palo dan Allah ki fito yanzu , gyalenta ta ษaukz tare da ฦara feshe jikinta da humra , isa gurinshi tayi da sallama tace “ranka shida ษe barka da isowa , ywa gimbiya komai naki birgeni yakeyi dariya tayi masa mai haษe da fari da ido tace “kaima ai hakanne ,gyara zamanshi yayi yace “kinsan me ? a’a Afnan tace sai ka faษa , inason a kawo sadaki ne kin amince manya su shiga tsakani ? murmishi tayi tace “haba honey nama ษauka wata maganar ce nikam tun yaushe na amince karka damu , kai amma godiya nake sosai cewar Abdallah inason komai kar ya ษauki lokaci nafison in ga amaryata a gidana , dariya Afnan tayi tace “ai ka sameni ma tun yaushe.”
Yau duk rabi hirar tasu ta lamari auran ne , Afnan ji takeyi kamar yanzu ne zatayi sabon aure , wani nishaษi takeji , momy ma sai daษa zugata takeyi, ana kuma gyarata tun ba’a kawo sadakin ba ma bare ayi maganar aure , yau kwanan Abdallah uku bai zo ba kasancewar ya gayawa Afnan cewar zaiyi tafiya , a yau iyayensa sukazo nema masa auran Afnan tare da dukiyar aure , dubu ษari da hamsin suka zube gaban su dady , dan su biyu ne shida abokinsa , fatan alkairi sukayi kana sukayi musu sallama , Abdallah na Ibadan yaje gurin wani kaya nashi da aka kawo , sana’ar kayan sawa yakeyi kama daga takalma na mata harma na maza shaddoji da atamfofi da sarฦa da ษan kunne duk dai , kuษi a gurinshi ba’a magana , duk kuษin dadyn Afnan to Abdallah yasha gabansa .”
BAYAN SATI UKU .
Yau kwanan sa ษaya rabonsa da gidan dan yanzu sai yayi ra’ayi yake shigowa , Maimunatu na kwance zazzaษi ya rufeta ta koma abin tausayi , jin alamun shigowar mutum yasata daddafa bango ta fito , ganin Haisam zaune da ฦดar laptop ษinsa a gabansa yana sarafata yasata zama gefen shi , ษago kai yayi ya galla mata harara yace “wane irin iskanci ne zakizo ki zauna min dalla tashi jiki duk tsami , dariyar yaฦe tayi kana tace “ka temaka ka kaini asibiti , kallon kinma rainani yayi mata ya maida hankalinsa ga abinda ke gabansa , kuka tafara shaษe shaษe ta miฦe jiri na ษibarta ta tsuguna a fabansa tace “dan darajar iyayenka dan Allah ka temakeni zan mutu , shi dariya ma tabashi , gani yakeyi kamar langwai take yimasa yace “inna fice naga wanda zaki laฦewa kauce dallah ,haka ya fice ya barta a gurin wani gagarumin amai ne ya taso mata ba shiri tadinga kwarara shi kamar zata amayar da hanjin cikinta , nunfashinta sama sama ta ษauki ruwan dake kusa da ita a tebur ta sha ai kamar ta kuma kiran aman tacigaba , tashin zuciya ya takura mata wanan wace irin rayuwace ?” cewar Maimunatu jiri na ษibarta ta ษauko tsumman rigarta ta naษe aman ta koma ษaki bawai dan gurin ya gogu ba sbda wari ma gurin ya ษauka amma haka ta koma ษaki ,
TA ษauki wayarta ta danna lambar mahaifiyarta , cikin sa’a ta ษaga tare da cewa”Maimuna lafiyarki kuwa ?”naji muryarki wata iri kamar mara lafiya ,cikin ฦarfin hali Maimunatu tace “umma banida lafiya kamar zan mutu ga Haisam ษin yaฦi kulani , to meye yake damunki cewar umma?”wlh amai ne da zazzaษi gakuma tashin zuciya ,Alhmdulilah ฦดar albarka kinyi ฦoฦari kin haifu Allah ya inganta shiษin waye da zaiฦi kulaki lallai ma , bari yanzu zan fita gidan barka daganan zan wuce gurin wani malami da aka yimin kwatancensa jiya kwantar da hankalinki zakisha gata shiษin banza ma , kashe wayar umma tayi zuciyarta fal farinciki yo aisu kakarsu ta yanke saฦa.”
Anty Aisha ce ta zauka a gidan misalin ฦarfe huษu na yamma kai tsaye ษakin yayan nata ta wuce, yana ganinta ya washe haฦora tare da cewa dama so nakeyi in kiraki a waya yanzu to sai gaki kin iso , sassuta murya Anty tayi kamar munafuka tace “ai gani dama zmfanin ษan uwa kenan yanzu mai yafaru Alhaji ?”dady ne yace “akan maganar auran Afnan ne, riฦe baki anty tayi tace “yanzu gidan matsiyacin zaka maidata?”a haba ni na isa ai wani sabo Allah ya kawo mata shi wancan ai harya bata takardar ta tun yaushe hidindimun bikinne dai ankawo sadaki ankuma sa rana wata biyu me dame kike ganin ya kamata a siyo banason wancan kayan ษakin nata so nakeyi a canza mata masu tsadar gaske , cikin fara’a anty tace “dama abinda zance kenan to suษin wa za’a bawa naga basuyi komai ba , dady ne yace “wa nakeda shi bayan ke kece zaki kwashe ,ai da sauri anty ta sunkuyar da kai tana zubowa Alhaji godiya.”
Alhaji ne yace “ai ba komai yanzu nawa ne kike ganin zai isa kokuma tare zamuje kasuwar , ai kam dayafi Alhaji ita kuma uwar tata sai ka bata kuษin siyan kayayyakin abinci kuttt hmmmโฆ
Kumafa kin kawo shawara barinje banki in dawo zuwa gobe sai mu tafi , yana ficewa anty ta wuce saษaf saษaf ta fice dan batason su haษa ido da kowa, tana fita bakin get tayi hamdala da tari abin hawa ta fice , kai tsaye dady ษakin momy ya wuce , samunta yayi ita da Afnan suna duba wasu turaruka da aka kawo musu daga saudiya, zama dady yayi yace "biki nata ฦaratowa harkun fara shirye shirye ne ?momy ce ta kashewa dady ido ษaya tace "turarukan Afnan ne ฦawata da zata dawo daga saudiya nabata sautu to shine ta kawomin , kuษinsu dubu ษari uku , ok babh matsala amma sai naje bank dan yanzu babu kuษi a hanuna masu yawwa....โ๏ธ.
Follow me and vote on wattpad
๐ฆ๐น๐น๐น๐น๐น๐ฆ
๐ ๐ ๐
LAMARIN K’ADDARAR AURE NA!!!
๐ ๐ ๐
๐ฆ๐น๐น๐น๐น๐น๐ฆ
Story and writing by
ZAINAB HABIB
{Mom islam}
My wattpad momislam2020
My telegram link
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
Zainabhabibu713 gmail.com
AREWA WRITER’S ASSOCIATION
๐ฆ{Arewa ginshiฦin al’ummah}๐ฆ
Barka da zuwa tashar S ZARIA HAUSA TV ku danna mana Subscribe tare da kararrawar sanarwa domin samun sabbin shirye-shiryen mu mu gode.
BISMILLAHIR RAHMANI RAHIM
EPISODE 21 & 22
Tun safe Abdallah ya sanarwa Afnan yana hanya abinci iri iri momy ta sata yi masa farinciki kuwa kowa na gidan ya gane tana cikin nishaษi.
ฦarfe biyu na rana sai ga kiransa , ya sauka a airport tsabar farinciki Afnan tace “ko inzo ษaukarka ne?” no my Afy cikin kasalakiyar murya yace “.
Oky to me kakeso inyima yaufa da kaina nashiga kitchen “wow”my Afy sabon sunan da ya laฦaba mata kenan inanan zuwa insha Allah nanda 5:pm ษata rai tayi kamar yana ganinta tace ” yayi yawa namatsu in ganka ,ฦดan kwana kinnan da kayi ji nakeyi kamar kayi shekara.”
Oh sorry my Afy zanzo amma surprise zanyi miki ,barin shiga mota oky Afnan tace ” sanin ba ita kaษaice dashi ba ,dole sai yaje gurin matar sa ya huta ,wasu zafafan hawaye ne suka zubo mata a fili tace “LAMARIN ฦADDARAR AURENAโฆ Allah sarki rayuwa ,
Kai tsaye wanka takuma shiga ta daษe tana ฦalฦale jikinta daga bisani ta fito ษaure da tawul a ฦirjinta dakuma kanta , wasu humra masu masifafen ฦamshi ta shafa ,kana ta kawo mai shima mai ฦamshi ta mulke ko ina na jikinta.
Momy ce ta shigo ษauke da murmishi a fuskarta tazo gaban Afnan dake kan kujerar dake gaban mirror daughter ki tsara kwaliyar da kyau fa oky mom zanyi nama gama ,
simple makeup tayi wanda ya kuma ฦawata kyakyawar fuskarta , kana ta ษauko atamfa ษinkin riga da skirt wanda ya matse ta sosai hakama rigar ta fito da kowace sura ta jikinta .
ฦarfe biyar dai dai sai ga kiran Abdallah ya shigo , a yangace ta ษaga tare da rage sautin muryarta , ganinan a parking spice ,oh baby yau kazamo baฦo kenan ?kashe murya yayi kamar mai shirin yin barci yace “.
Nafison ganin kwaliyar da aka yimin kafin in shigo in bada tukwaici , murmishi Afnan tayi ta janyo ฦaramin mayafinta tayo waje , taku takeyi kamar bazata taka ba ga wani fitina nnen ฦamshi dake tashi ,
Tun daga nesa ya hangota wani kasalalen murmishi yayi kana ya shafa sajen fuskarshi , gyara tsayuwarsa yakuma yi yana juyu da keys ษin nake hanunsa.
tun daga nesa take sakar masa tsadajen murmishi , shima maida mata yakeyi cikin ฦwarewa ,da sako irin nasa, gimbiya Afy sarautar mata takawarki lafiya ,
Uhm to barka yarima zomushiga man ka huta , biyota yayi wanan karon ma itace a gaba shiko yana baya sai rawa yakeyi yana kallon kowane irin taku nata , da isarsu palo ya zube kan luntsumemiyar kujerar da ta ฦarawa ษakin kyau drinks iri iri Afnan ta zuba masa da tsararen abinci mai rai da lafiya tuwon shinkafa yaji kifi da nama gakuma farfesu na kaza a gefe , kalar abincin da Abdallah yake so ne shiyasa ya zage yaci sosai .
Kallon gefensa da Afnan ke zaune yayi lumshe ido ya sake yi a karo na biyu tare da kamo hanunta yasanya cikin nasa , wani irin tafiyar tsutsa yake yimata da yai sanadiyar saukar mata da kasala , lumshe ido tayi kuma ta kasa hanashi yin hakan.
Afy ya faษa cikin sasanyar murya,a kasalance ta amsa tare da kai kalonta gareshi .
Nayi missing ษin kyakyawar fuskarki da komai ma , tunani Afnan ta fara gaskiya da Abdallah ba haka yake ba dan meyasa zai dinga yimata haka alhali iya sadaki kawai ya kawo ba’a ษaura aure ba ?” tayi nisa cikin tunani ta tsinkayo muryarsa yana cewa “Afy tashi muje ki rakani gurin mota ,to kawai tace “tana miฦewa ta yafa gyaleta , shigo Abdallah bai matsa ba yananan a tsayen , to muje ,Afnan tace tana mai kallonsa , ฦin kulata yayi ya janye gyalen dake jikinta tare da ฦare mata kallo cikin zuciyarsa yana cewa”wanan yarinyar kamar aljana , ga tsayi ga ฦiba ga bobs ga hips komai normal ina na aureta na huta wlh,
Hura masa iska tayi a fuskarsa tare da cewa “baby kazo muje yamma tayi , bangaji da ganin matata ba ,cewar Abdalla h rasa ta cewa Afnan tayi ta zuba masa fararen idanuwanta , to zomuyi sallama ,cewar Abdallah hannayensa yasa duka biyu tare da โฆ..
Ad
_____