BABU SO HAUSA NOVEL

AUREN TAGWAYE HAUSA NOVEL

Tureshi tafarayi tana ‘ko’karin raba jikinta danashi,
Lokacin ya fahimci halin datake ciki sakinta yayi tare da ‘kuramata ido sannan ya kira sunanta cikin wata mabu’kaciyar murya “Hussaina
“Na’am ta amsa batare data d’ago ta kalleshiba.
‘Kara kiran sunanta yayi karo na biyu “Hussaina, d’agowa tayi ta kalleshi batare datakuma yin maganaba, gabanta yayi wani mummunan fad’uwa ganin irin cikin halinda jabeer yake ciki idanunsa sun kad’a sunyi ja, magana yafara muryarshi na sar’kewa kamar zeyi kuka “dan Allah ki taimakeni kibani ha’kkina sanin kankine ban iya neman matan banzaba kece halalina bekamata ki gujeniba, banida wanda ze d’aukemin wannan sai ke, kuma tun acan baya kinsabin da bani ha’kkina duk lokacin dana bu’kaci hakan amma cikin kwanaki biyu kingujeni, meyasa ? miye dalili? namaki wani laifine? ya’karashe maganar yana kallonta.

Wani irin tausayinshi yakamata, batasan lokacin da wasu zafafan hawaye suka zubo daga idanuntaba a zuciyarta tace “Hussaina kin cuci mijinki kinbarshi cikin wani hali wanda ni ban isa in fiddashiba,
Nikuma kinsani tsaka me yuwa, ya Allah ka kawomin d’auki.

Ganin hawaye a fuskarta yasa hankalin jabeer tashi yafara tambayarta “maganar danayimakice ta 6atamaki rai, indan wannanne kiyi ha’kuri nima na ha’kura, yana gama fad’in haka yatashi yanufi bedroom,

Minti sha biyar da shigarsa saigashi yafito sanye da wasu kayan ba Wanda yashiga dasuba ko kallon inda take beyiba yafice daga gidan, tanajin lokacin dame gadi yabud’emasa get yafice da motarsa, fad’awa tayi kan kujera tafashe da wani sabon kuka

Wayarta tajawo tasake kiran number Hussaina amsar dai d’ayace wayar na rufe baki d’aya.

Haka tacigaba da kukanta ita d’aya cikin gida bame rarrashinta,

Da misalin ‘karfe takwas na dare jabeer yadawo gidan hannunsa d’auke da leda da sallama yashigo falon, zaune take jikinta sanye da wata ‘karamar hijab, sannu da zuwa tayimai tare da kar6ar ledar dake hannunsa fresh milk ce sai gasashshin kaji, zama sukayi tsakiyar kafet d’inda ke malale falon suka fara ci, jabeer ciyake sosai yayinda Hassana take d’an tutturawa dan batada wani sukunin cin abinci.

Duk abinda take yana kula da ita amma be tankamataba, saida yaci ya ‘koshi sannan yabi da fresh milk itama madarar ta zuba ta kwankwad’a saitaji tamata dad’i saboda haka duka ta shanye tata, shikuwa jabeer daya gama dama d’aukar sauran nashi milk d’in yayi yanufi bedroom dinshi.

Love u all my Fan’s ????
[1/31, 9:20 AM] Zee Elkaseem: ???? AUREN TAGWAYE ????
????????????????????
????????????????
????????????
????????
????
Written & Story by
Zee Elkaseem
{Mmn khady}

Dedicated to All member’s group of Ciwon “ya mace ????????

Page………………….35

® TALENTED WRITER’S GROUP (TWG) ????

Wannna shafin na masoyanane dake jihar River cikin birnin Fatakwal ‘kar’kashin jagoranci Fadeelah Ammin yusrah nake mi’ka sa’kon gaisuwata gareku nagode daso da ‘kaunar da kuka nunamin Allah ‘kara dan’kon Zumunci

Tana gama shan milk d’in taji kanta yamata nauyi duk illahirin jikinta yayi sanyi wani irin bacci ya rin’ka fizgarta duk abinda ke falon takoma ganinsa bibbiyu, da kyar tasamu ta isa bedroom tare dayin nasarar sa key ta kulle ‘kofar sannan tafad’a gado ko sauya kayan jikinta batayiba zuwa na bacci.

Kusan minti goma da shigarta d’aki jabeer yafito daga gudan d’akin tura d’akin nata yayi amma sai yajishi gar’kame da key wani irin haushi ya ‘kuleshi da sauri yakoma d’akinshi sai gashi yadawo da wani key d’in a hannunsa, sakashi yayi gurin key d’in ‘kofar sannan ya murd’a ‘Kofa kuwa ta bud’e shiga yayi d’akin haske fayau dan Hassana ko damar kashe fitilar d’akin bata samuba bacci me nauyi yayi awon gaba da ita.

Tsayawa yayi yakaremata kallo wata irin kwanciya datayi, wani Shu’min murmushi yayi sannan ya rage hasken d’akin ya maida ‘kofar yarufe hayewa yayi kan gadon yajawota zuwa jikinsa yafara wasa da jikinta cikin ‘kan-‘kanin lokaci yabiya bu’katarsa da ita batare datasan inda kanta yakeba.

Saida ya gama abinda yake yafad’a tunani a Zuciyarsa yake cewa “yanaji Hussaina kamar budurwa wacce bata ta6a sanin namijiba abin da mamaki.

Wata zuciyar tacemai ba wani abu yasa kajita hakaba sai dan bada amimcewarta ka kusancetaba.
Nan take yayi na’am da abinda zuciyarsa ta raya masa sannan kuma ya tsinci kansa cikin tsananin farin ciki.

Ahaka bacci yayi awon gaba dashi yana rungume da hassana jiyake wani sabuwar ‘kaunarta na’kara shigarsa

Kiran sallar asubar farko Hassana ta farka daga nannauyan baccin datayi, jinta jikin mutum yasata saurin ida bud’e idanunta dan tabbatarma kanta shin abinda taji da gaskene ko mafarki takeyi ganin jabeer kwance yana sharar bacci ga ya had’e jikinshi da nata ya wani rungumeta, ga jikinta ba kaya ko d’aya tana ganin haka tasan aikin gama ya gama, jabeer yagama biyan bu’katarsa da ita, wani ‘kululun ba’kin ciki yazo ya tokareta batasan lokacin data fashe da wani irin kukaba.

Kukanta yatashi jabeer daga nannauyan baccin dayakeyi me cike da Farin ciki, tambayarta yashigayi “lafiya Hussaina meyasaki kuka, a zuciyarta tace jabeer tsakanin kaida sister bansan wanda ya cuceniba sanadiyyar haka gashi narasa abinda kowace d’iya mace take ta’kama da tin’kaho dashi.

“Wayyo Allah nashiga ukku tafad’a hawaye nabin kumatunta wasu bayan wasu.
Jabeer kuwa ‘kara jawota yayi jikinsa ya ‘kara ‘kan’kameta yana rarrashinta “please and please tell me, shiru tayimai dan batada amsar dazata bashi.
“Haba Hussaina ki gayamin abinda ke damunki duniya idan baki gayamin damuwarkiba amatsayina na mijinki waye zaki fad’amawa.

Hassana kuwa jitayi kamar tadad’amai tace “bafa matarka bace Hussaina ni ‘yar’uwartace, saurin sa Hannu tayi ta toshe bakinta tana cigaba da kuka gani take kamar tunanunta zefito fili har jabeer yaji.

Ahankali ta zame daga jikinshi tana tafiya da kyar tanufi toilet tahad’a ruwan gumi tagasa jikinta sannan tayi wankan tsarki ta d’auro alwala tazo ta tada sallah lokacin shima jabeer yana d’akinsa wankan yayi tare da kabbara sallar a zuciyarshi yana tunanin dalilin kukan matar tashi danya kusanceta Wanda ba yau suka faraba.

Bayan ta idar da sallah tana zaune kan abin sallar hawaye nacigaba da zuba daga idanunta jabeer yashigo d’akin zama yayi bakin gado yana fuskantarta ya kula da har yanzu kuka take ajiyar zuciya yayi sannan yace “Hussaina yau inaso ki gayamin dalilin ‘kauracemin dakikayi kuma dan na kusanceki kike kuka kamar na kasheki.

A zuciyarta tace “kara kisa da abin kunyar dana aikata, nayi matu’kar danasani da amincewa da “kudirin ‘yar’uwata.

Maganar jabeer ce tadawo da ita daga tunanin datake “zaki fad’amin kokuwa saina kira daddy ‘kila shi ki fad’amasa.

Saurin d’agowa tayi da jajjayen idanunta ta kalli jabeer ba Alamar wasa tattare dashi, gabanta yayi mummunan fad’uwa kawai saita tsinci kanta da gayamashi “dama Hussaina ce………..

Love u all my Fan’s ????????
[2/1, 11:19 AM] Zee Elkaseem: ???? AUREN TAGWAYE ????
????????????????????
????????????????
????????????
????????
????
Written & Story by
Zee Elkaseem
{Mmn khady}

Dedicated to All member’s group of Ciwon “ya mace ????????

Page………………….36

® TALENTED WRITER’S GROUP (TWG) ????

“Yanzu kamar ni ina matsayin mijinki ace ban isa ki gayamin damuwarkiba, to shikenan zan fad’ama Daddy ‘kila shi kin gayamashi idan ya tambayeki amma kinsan bazan saka maki ido kina matsayin matataba inje waje innemi matan banza.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button