GIDAN UNCLE COMPLETE HAUSA NOVELNOVELS

GIDAN UNCLE COMPLETE HAUSA NOVEL

Haka kuwa akayi sha biyun rana jirginsa ya dira a Kano kai tsaye office din Hameed ya nufa ba qaramar tsorata yayi da yanayin daya tarar da Hameed din ba daqyar ya lallasheshi daga kukan daya tarar dashi yanayi ya dubeshi yace “Yusuf badan arzikin Nihal da Maliha ba wlh da jiya Sadiya bazata kwana a gdana ba kaji irin zagin da takemin kamar tunda Allah yayi bata taba sanina ba meyasa kishi yake haukata wasu matan wlh barnar da Sadiya tayimin tsakanin shekaran jiya da yau tafi ta million biyu gashi inaji ina gani tayimin sanadin zubewar cikin jikin Umaimah wlh yanda naso cikin nan komai zan iya bayarwa akansa amma ta rabani dashi ya zanyi da Sadiya ne Yusuf ta zamemin annoba a rayuwata ita banji dadin zama da ita ba bata sauke haqqina dake kanta ta kowanne bangare ba kuma tace bazan nemawa kaina mafita ba ya zanyi zina takeso naje na rinqayi kenan yanzu haka zancennan da nake maka yaranta rabonsu da wanka kwana uku saini nayi musu yau ko abinci bata it’s girka musu saidai ta basu kayan zaqi suci kuma a haka takeson nayi rayuwa da ita ita kadai na gaji Yusuf wlh na gaji da halin Sadiya”

Dafashi yayi yace “kayi cooling mind dinka abokina komai yakusan zuwa qarshe da yardar Allah nasani yanzu ko munjewa da Daddy da mgnr nan ni dakai bazai sauraremu ba zaice bakinmu daya yanzu abu daya da zamuyi mutafi Maiduguri mu samu kaka muyi Mata bayani ita tasan yanda zatayi ta fahimtar dasu ita kanta Hajiya rashin sanine yasa take maka wannan abubuwan amma I ta sani komai zaizo da sauqi” miqewa yayi suka fita Yusuf shine yakejan motar har office din Daddy suna zuwa suka shiga Yusuf ya kalli Daddy yace “Daddy dama akan mgnr Hameed da Umaimah ne wlh Ina cikin shaidun da suka shaida daurin auransa da Umaimah kuma idan har kana kokwanto akan mgnrmu to ka shirya muje mu samu kaka itama shaidace domin a lkcn da Kaka Yauri Allah ya jiqansa ya qullah aurannan mumu shidane kawai a gurin shine ya bawa Hameed auran Umaimah kuma shine ya karbar masa auranta akan sadakin daya haura dubu dari biyar shekaru biyar baya kwana daya kafin rasuwarsa Daddy a lkcn da mukaje wlh bamu tafi da nufin aure ba amma Allah ya qullah shi shima kaka wasiyyar mahaifin Umaimah ya cika Daddy gsky nake fada maka don Allah ku sassautawa Hameed wlh iyakar sanina dashi ba fasiqi baneshi kuma bai nemi Umaimah da ganganci ba wlh nine na bashi shawarar ya rinqa nemanta tunda halalinsa ce itadin”

Numfashi Daddy ya sauke ya jima yana tunanin abinda zaice kafin yace “naji abinda kace kuje gobe zanje Maidugurin idan naji wani abu sabanin wannan kaima ta shafeka Yusuf saboda ka goyi bayan barna” gdy sukayi suka miqe kai tsaye gdan Hajiya suka wucce tana parlourn a zaune ita kadai suka gaisheta ta amsa Yusuf ya samo yi Mata bayani tayi saurin dakatar dashi tace “don Allah Yusuf dakata naji wannan tatsuniyar taku a gurin Alh kuma bana cikinta wannan ma ai haukane a wanne garin mahaukatan ake boye aure inhar gaskene ko saboda shi ya daurewa munafurci gindi kumama meyasa da bai fadi matarsa bace saida ya lalata Mata rayuwa harya durka Mata ciki to bazan dauki qananun iskanci ba saboda haka ku tashi ku bani guri sakarkaru kawai” hawayene ya wankewa Hameed fuska yace “don girman Allah Hajiya ki yarda dani ki bani dama na gyara kuskurena wlh badon cutarwa ne yasa na boye aurannan ba saidon tseratar da Umaimah daga sharrin kishin Sadiya tunda nidai bazan iya yarda ta rayu a wani guri baa gurina ba”

Wani mugun kallo ta watsa masa tace “eh ai gashinan nagani tabbas ta rayu a hanunka kuma ka riqe amana sosai zaka tashi ka bacemin da gani kosai na daga maka albarka” miqewa yayi a sanyaye yana share hawaye yace “ina Umaiman take Hajiya nasan ita zata fahimceni” daquwa tayi masa tace “tana gdan ubanka dan qaniya kawai” hanyar da zata kaishi dakin Umaimah ya nufa da sauri Hajiya ta tareshi tace “Hameed ina qara fada maka ka fita ido amma kamar bakaji ko” juyawa yayi a matuqar fusace ya fita ya shiga mota a ciki ya tarar da Yusuf jan motar Yusuf yayi suka fita daga gdan gurin aiki Yusuf yaso mayar dashi amma yace aa inma yaje bazai it komai ba kawai su wucce sabon gdansa dake Zangeru road a can suka yini suna tufka yanda komai zai kasance.

Basu baro gdanba sai dare sosai ya sauke Yusuf a gdanshi shima ya wucce gda bai tadda Sadiya a parlour ba shima bai nemeta ba gurin yayansa ya shiga gabansa ya fadi sosai hango Nihal zaune rungume da Maliha sunata gursheqen kuka, da sauriya isa garesu yace “me…mene ya faru kuke kuka?” yayi tambayar yana dago yaran cikin alamun galabaita Nihal tace “yunwa mukeji Uncle tunda safe daka bamu abinci Mom bata sake bamu abinci ba da mukayi mata mgn ma ta zanemu ta kullemu a daki wai saidai mu mutu ta tsanemu kamar yanda ta tsani babanmu Uncle waime kayiwa Mom ne meyasa Aunty bazata dawo ba dama fah itane take sonmu da tausayinmu plz Uncle” tafasa zuciyarsa tarinqayi yana tunanin anyama kuwa Sadiya tanada cikar hankali da zata dauki laifinsa ta dorawa yayansu har ta rinqa azabtar dasu da yunwa, tashi yayi ya nufi qofa yace “kuyi hqr Ina zuwa” fita yayi da sauri ya nufi kitchen ya dorawa yaran Indomie saboda tafi sauri ya dafa musu qwai feedge ya bude ya dauki fresh milk ya fita ya koma dakin yaran ya zauna tare da daukan Maliha ya dora a cinyarsa ya rinqa basu abincin sunaci kaida ganin yanda sukecin abincin kasan yunwa ta ratsasu, baisan sanda hawaye suka zubo mishi ba Saida ya tabbatar da sun qoshi sannan ya tashi ya gyara musu dakin da rabonsa da gyara tun ranar da Umaimah tabar gdan.

Wanka ya sake yi musu ya shafesu da Mai yana tuna lkcn da Umaimatu tana qarama idan yaje gdansu shine yake mata komai hatta wanka wanki har goyata yakeyi a bayansa yasa zani ya daure harsai tayi bacci ya sauketa ya kaiwa mamanta amma kowa ya manta wannan qaunar da tausayin dake tsakaninsu kawai laifinsa ake gani akan abinda ba laifi ba yasani dama komai daran dadewa zai kusanci Umaimah zai hudata yayi nutso cikin ni’imarta to meye laifinsa don yayi yanzun kodan batakai 18 ba shiyasa ake kallonsa a wani azzalumi to koma hakanne ai baikamata ayi masa irin wannan mummunar fassarar ba da tsattsauran hukunci irin haka yan Mata nawane ake musu aure da sha hudu sha biyar kuma su zauna da mazajensu mazansu suyi mu’amalar aure dasu harma suyi ciki su haihu saishi kawai saboda an tsaneshi zaa rabashi da matarsa akan wannan qaramin dalilin, kwantar da yaran yayi ya kwanta a gefensu Saida ya tabbatar da sunyi bacci sannan ya dauki wayarsa ya kira layin Umaimah a kashe yajishi cikin tashin hankali yace “kar dai itama wayar Hajiya ta qwace?”

Qara Kira yayi amma amsar dayace a kashe take miqewa yayi ya nufi dakinsa ya kwanta tare da cire komai na jikinsa wani mugun feeling yakeji amma bashi da inda zashi ya samu sauqi saboda haka yayita wasa da penis dinsa waiko zai samu ya fitar da sperm din ya samu sauqi amma a banza tunda yake baitaba yin release batare daya ratsa mace ba sai ranar da Umaimah tayi masa wasa da sandarsa matseta yayi sosai tsakanin cinyoyinsa jikinsa yana rawa mararsa tana wani mugun ciwo a wannan dare bai iya rintsawa ba sai bacci bayan sallar asuba tara ya tashi dake asabarce yayi wanka ya fito iya jiya kadai wahalar da yasha da dare ta baci duk ya fita daga hayyacinsa dama ga rama da yayi sai hanci da ido kawai.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button