GIDAN UNCLE COMPLETE HAUSA NOVELNOVELS

GIDAN UNCLE COMPLETE HAUSA NOVEL

Koda bata bashi amsa ba yanda take banqaro masa qirjinta take maqaleshi ya tabbatar masa da tana karbar saqonsa haka har yakai ga cire kayan jikinsa ta zubawa faffadan qirjinsa ido farar fatarsa me kama data labarawan Saudi wacce ta hadu da hutu tayi mulmul da ita ga gashi baqi sidik dake kwance a qirjinsa da dukkan jikinsa daya qara mata armashi duk inda kyau yake to shakka babu D.S yakai kyakkyawa amma takasa rarrabe waye yafi wani kyau tsakanin shida bloody dinta.

Tana tunawa da bloody din nata taji zuciyarta ta karye hakanan halin da yake ciki ya rinqa dawo mata ta qanqame D.S sosai shikuma yariga yayi nisa tunaninsa ko tana gudun ya bata wahalar daya bata da darene hakan yasashi janye jikinsa yana ajiyar zuciya yace “a tsarina babu dole Sweet duk yanda nakai ga buqatarki idan bakiso zan hqr saboda nafi buqatar farin cikinki da bawa nafiso idan kin ganni ki rinqajin jikinki yana sha’awar kasancewa dani kamar yanda nakeji aduk sanda na kalleki”

Fara janyewa yayi tayi saurin riqeshi tace “inaso wlh inaso D.S kada ka fasa akwai dadi sosai” wani qawattacen murmushi ya sakar mata yace “kinaso na shiga” daga masa kai tayi da sauri ya kwanta a jikinta yana goga mata manhood dinsa a saitin vulvo dinta yana cewa “jiya na tausaya miki saboda nasan kin gaji kin bani dama yau na kwarfi ruwan kogin soyayya nasha sosai kema na baki fresh milk kisha?”

Daga masa kai tayi yayi ajiyar zuciya yace “naji dadi Sweet kuma na gde miki Allah yayi miki albarka yabarmu tare yabamu zuri’ar da zamuyi alfahari da ita Allah yabawa dan’uwanki lfy…” Yana mata addu’ar yana budata yana shigarta cikin salonsa na tausayi ya ratsata suka saki wani nishin dadi a tare ya fara kaiwa da komowa a hankali har sai ya tabbatar zazzaqar burasa ta ratsata sosai sannan yafara aika tata da qarfinsa gurin yanaba da wani sauti cakal² D.S na fuzgo numfashi daqyar yana saukewa yanajin dadin dabai taba jiba a duniya itama mugun dadi takeji tana yi masa kukan kirsa da ita kanta batasan ta iyaba shikam sai sannu yake zuba mata yana qara tura burarsa cikin gabanta yana qwaqularta sosai yana jiyar da ita dadi shima yana kwasar dadi sosai wasa-wasa saida sukayi awa daya da rabi yana caccakarta yana ihu me qarfi yana cewa “dadi wlh dadi Umaimah dama ashe haka sex yake da dadi wayyohhhh na tausayawa wanda yayi gangancin rabuwa dake Umaimah dadinki daban baiwarki daban”

Itama dadi takeyi sosai tana qara banqaro masa gindinta yana cafkar nononta yana danna burarsa yana kwasar dadi sosai yana hawaye yana ihu yana fadin “alhmdllh ya rabbil izzati” sakin qafarta yayi ya koma ya kwanta ya dagota ya dorata samansa tayi saurin kama mood dinsa ta tura gabanta ta fara sukuwa akansa yana ihu yana kiran “wayyohhh Alh wayyoh Hajiya dadi wayyoh Sweet na cuci kaina da banyi aure nasan dadinnan ba….” qanqameshi tayi shima ya qanqameta kamar zasu raba juna su shiga suka saki ruwansu lkc guda jikinsu yana wata irin rawa yace “Wow Allah yayima Hameed albarka ya bashi lfy daya sakarmin matata na aura dadi cikin dadi sweet keta dabance” itadai batayi mishi mgn ba saboda har yanzu dadin ratsats yakeyi sosai ta samu gamsuwar da bata taba samu ba a gurin D.S dinta cikin sanyin muryar gamsuwa da abinda ke tare dakai tace.

“Kana da dadi mijina Allah ya barni tare dakai” dora bakinsa yayi saman nata ya kashe mata ido ya zare yace “kin fini dadi sweet naki dadin ne ya tashi nawa” murmushi tayi shima yayi mata murmushin daya bayyana kyawawan teeth dinsa yayi kissing tonger dinta ta zame jikinta a hankali suka miqe ya sabeta kamar jaririya suka shiga sukayi wanka a bandakin ma ansha soyayya sannan suka fito ya matso kusa da ita yace “rufe idonki” rufewa tayi tana murmushi ya bude wadroop dinsu ya dauko wani dan qaramin kit ya sanya mata a hanunta yace “bude” ta bude a hankali ta zuba idonta akan sarqar gold din dake cikin kit din ta zaro idonta waje tana kallonsa yayi murmushi yace “yaba kyauta tukuici tun shekaran jiya nake tunanin kyautar da zanyi miki a darenmu na farko sai jiya na yanke shawara shine na siya miki ita a matsayin gift din first night dinmu Allah yasa banyi laifi ba?”

Ya fada yana rausayar dakai wani tsalle tayi ta rungume tana dariya tace “wow mijina Allah yayi maka albarka na gde sosai Allah ya barni tare dakai komai ka hada My D.S wlh kayi a rayuwa…” rufe mata baki yayi da sauri yace “nine me gdy da gimbiyar mata ta yarda zata rakani a cikin rayuwata ta amince dani a matsayin miji harta yabawa qwazona bayan an kusheni wasu ma suna cewa bazan iyaba saboda tayi rayuwa da kharijin namiji….” Rufe masa baki tayi tana girgiza masa kai tace “muyi abinda ya shafemu D.S banason tuna abinda ya wucce nidai kayimin kuma zan rayu dakai da zuciya daya wlh Sulaiman bantaba sanin asalin sex yanada dadi ba sai a gurinka ni a rayuwata dadin romance kawai na sani amma duk da haka idan nace maka banason dan’uwana nayi maka qarya saboda haka kadaina kawo min mgnrsa plz tayar min da hankali zaka keyi”

Share hawayen fuskarsa yayi da sauri matarsa tana iqirarin tanason wani ajiyar zuciya yayi yace “zan rabaki da son nasa ma ki tsaya a iyakae tausayinsa kadai” murmushi tayi masa shima yayi sukasa kayansu wayarsa tayi ring ya dauka Mommy yagani yayi murmushi ya kara a kunnensa yace “Allah yaja kwanan Mommy na fatan kin tashi lfy cikin aminci” murmushi tayi tace “lfy qlau babana ya kwanan amarya” kallonta yayi ya janyota jikinsa yace “Alhmdllh Mommy amarya tayi sosai saidai fatan dorewar zaman lfy da zuri’a ta gari” murmushi Momy tayi tace “masha Allah naji dadi bata mu gaisa” kara mata wayar yayi cikin in…Ina tayi sallama Hajiya Sa’adatu ta amsa da cewa.

“Yata kin tashi lfy ya kwanan baqunta” a kunyace tace “lfy qlau Mommy ya gajiyarku?” Amsawa tayi da “gajiya ta biya ai tunda burin babana ya cika Umaimatu naji dadin samunki a matsayin suruka kin samu yabo da shaida me kyau babu abinda da yake boyayye a gurinmu iyayenki sun sanar damu komai tun kafin munafukai su fada mana kuma munji mun gani mun yarda saboda munsani komai yana faruwa ne bisa turbar qaddara ko badon komai ba don maraicinki munyi alqawarin riqeki amana insha Allahu bazaki taba nadamar shigowa cikin zuri’ar Alh Kabir Yola ba Umaimah ga babana nan Sulaiman bawai donna haifeshi ba aa iyakar gsky ta nake fada miki Sulaiman bashida matsala kuma yana sonki qaddarar ku hadu ce tasashi zuwa course Skyline University so alhmdllh ko yanzu mu skyline ta biyamu Umaimah ki riqemin amanar babana yanada sanyin hali hqr da kawaici kuma yanason farin cikin duk wanda yake tare dashi bai yarda ya cutar da wanda yake qarqashinsa ba gara shi ya cutu yana da rauni akanki Umaimah ki tausaya masa ki zauna dashi da tsarkakkakiyar niyyah insha Allahu zakiyi alfahari dashi ki huta sosai yata kuma ki kula da mijinki masoyinki ne Umaimah bashi kadai na haifaba su hudune maza sai mata biyu shine dana na uku amma nafi jinsa a raina saboda rauninsa da hqrnsa tunda nake da Sulaiman tsayin shekaru 33 baa taba kawomin qararsa ba”

Tunda Hajiya ta fara mgnr take hawaye shikuma yana share mata a ranta tace “wadannan wadanne irin mutane ne karamci da sanyin halin D.S na mahaifiyarsa ne” ajiyar zuciya tayi tace “na gde Mommy insha Allahu bazan baku kunya ba” fadada fara’arta tayi tace “na gde yata Allah yayi muku albarka yabaku zuri’a ta qwarai” sukayi sallama ta miqa mass wayar ta kuma cewa dashi “kar naji karna gani babana ka riqe amanar daka dauka aure badon dadinsa kawai akeyinsa ba kuma kazama jagora na gari a gdanka ka zamo adalin shugaba wanda iyalinka zatayi alfahari dashi a koda yaushe Allah ya kade muku fitina kace mata nace ta huta zan turo driver ya kawo muku breakfast yanzu”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button