GIDAN UNCLE COMPLETE HAUSA NOVELNOVELS

GIDAN UNCLE COMPLETE HAUSA NOVEL

Matsawa yayi ya kasa kunnensa a jikin qofar dake Allah ya hore masa jin sauti kamar maciji gabansa ya fadi sosai yace “ya salam bloody meye yayi zafi da safennan zaki karya da kuka don girma Allah ki bude qofar nan wlh tallahi banyi komai da tsinanniyar matar can ba ki fito ki gani na rantse da Allah bazan taba hadaki da wata mace a zuciyata ba Umaimah wlh ko da Salma take wai a matsayin aurena take bazan iya hada jiki da ita ba qwanqwaminta nakeji jiya har amai nayi data matso jikina”

Ajiyar zuciya tayi saboda iyakar saninta da Hameed ba maqaryaci bane idan yayi kawai zaice yayi idan baiyi ba kuwa to ko duniya zata hade zai tsaya akan gskyrsa, babu kunya ta bude qofar ya bude mata hanunsa ta fada jikinsa tana murmushi me hade da kuka tace “da gaske bloody wayyoh naji dadi sosai wlh jiya banyi bacci ba Ina tunanin kanacan kana….” Rufe mata baki yayi yace “ kada ki batamin rai bloody na lura jarabata tafi qarfi idan ina tare dake kamar yanda kike cikamin muradi nayi miki alqawarin nima zan cika miki muradi Bloody farin cikinki shine nawa bazan taba kasa cika miki buri ba nayi miki alqawarin kare miki kaina da yarinyarki takice ke kadai babu wadda zata sake dandana miki ita saida amincewarki”

Dariya tayi tace “naji dadi sosai jinina wlh ina kishinka bantaba sanin cewa inasonka kuma Ina muradinka ba sai jiya amma kuma ta tayaya zaku zauna a haka?” Rufe mata baki yayi yace “nidai burina ki yarda dani kuma ki bani hadin kai ki tayani da addu’a Allah ya bani ikon cinye jarabawarsa wlh Umaimah idan ina kallon fuskar Salma ji nakeyi kamar na mutu na huta” janye jikinta tayi ta koma ta zauna ya matso kusa da ita ya tsugunna a qasanta ya dago fuskarta ya kashe mata ido yace “a bani breakfast din da aka saba bani kullum” kallonsa tayi da sauri ta daure fuska yayi dariya yace “wasa nakeyi miki nima inason babyna yayi qwari sosai kar naje nayi mana asararsa gara Shurafah ta samu qani itama” yana fadin hakan yana dora hanunsa a boobs dinta yana qoqarin zame hanun rigar baccinta ya fito da qosasshen breast dinta ya damqa a hanunsa yayi murmushi a ransa yace “nida nake da wannan me zanyi da waccan fatar da babu tsoka a cikinta ni anyama kuwa tanada nono jaka da ita” a fili kuwa ajiyar zuciya ya sauke ya matsashi sosai ya kawo ruwa fari tas ya bude bakinsa ya matsa a ciki ya wani lumshe idonsa tare da bude hancinsa yayi saurin kamawa ya fara tsotsa sai ya bari ya tarashi sosai a bakinsa sannan ya hadiye yanajin gardinsa har cikin bargonsa yana qara matsawa a nutse jin yana neman qarar mata da ruwan nono ne yasata janyewa a hankali tana sauke ajiyar zuciya tace.

“Bloody Shurafah fa batasha ba kada ka shanye” sake kama dayan yayi ya matsashi idonsa a lumshe yakai bakinsa shima ya farasha yana wani irin nishi yana tsotsa kamar yanda yaran sukeyi da harshensa saida yaji ruwan yayi qasa sannan yayi ajiyar numfashi ya dora kansa a qirjinta yasa hanunsa ya harde weast dinta yana hada uban gumi bude bakinsa yayi cikin wata sassanyar murya yace “babu abincin da yakai ruwan nononki dadi a bakina da cikina qoshi nakeyi sosai idan nasha shi komai kikeso zan baki kici nikuma naci a jikinki”

Kallonsa tayi da sexy eyes dinta tace “Shurafah fah kuma?” Dagowa yayi ya mayar da ita ya kwantar da ita yabita ya danne yace “ai dama ba dole bane tasha nononki kuma ma ai tasha ta qoshi tunda tasha na wata shidda harda qarin wata daya da kwanaki” yana fadin haka ya dora bakinsa a bakinta ya wani lumshe ido kayy Hameed ya kai jarababbe har wani qara tura harshensasa yakeyi cikin bakinta yana wani gwama numfashi kukan Shurafah ne yasashi janye bakinsa daga nata yace.

“Oh gud lovely banso kika tashi ba wlh miqewa yayi ya fita yana hada hanya ya nufi dakinsa ya canza kayansa ya fito ya shiga kitchen ya fara hada musu abin karyawa yana gamawa ya jera a dinning ya sake haurawa saman ya tarar tayi wanka ta shirya cikin wata doguwar riga kwalliyarta simple kyawunta da quruciyarta ya qara fitowa sosai yayi murmushi ya zuba mata ita ta fara kada jikinta a hankali yayi saurin cafewa da cewa “wayake rabada da danginsa in garinga akwai kusa, maiqo yafi tara kwarkwasa karna biki nasha qasa!! Sone damara tacin gasa da yabonki nahau bisa!!! na qwalla Kira ki amsamin!!! sirrin dika zaki kodamin!!! sone ya taban ki dafamin!!! duk inda naje ki dafamin ki kiran da ma’ambaci!!!!….”

Rawa takeyi masa sosai cikin qwarewa da iyawa yana kallonta yanajin wani nishadi a ransa ta amshe ta fara rera nata baitin “shiqar daka sirrine gashi, kai zambi adon gani! kunji mai maka qorafin qyashi,burinshi na dau wani!! ya tari baru bara nadau dashi, sone ya zamo jini!!! ganawa da baa kusheshi, duk inda naje na nunashi, an yarda da bani canzashi,ango yake nina nunashi girkin bana shi yaci!!!….” Wani ihu sukayi tare suka rungume juna suna dariya suka zube a qasa itama Shurafah dariyar take ta tako cikin tafiyarta ta koyo ta fada jikin iyayen nata…..

UMMUH HAIRAN CE…✍????
[1/29, 7:35 PM] UMMUH HAIRAN CE…✍????: GU

Miqewa sukayi suka fita cike suke da nishadi suka fara karyawa tare yana bawa Shurafah tea yace “ maza sha tea beauty daughter yau Daddyn ki ya shanye miki abincinki” dagowa tayi ta kalleshi tace “amma dai kana gama karyawa zaka tafi gurin amaryarka ko?” Shareta yayi ba tare daya bata amsa ba yaci gaba dacin abincinsa kuma kallonsa tayi tace “yawwa abu Shurafah ya mgnr komawa ta mkrnta semester ta fara nisa fah jiya Saudat Alfah take fadamin har an fara bada C.A”

Ajiye cup din hanunsa yayi ya kawar dakai yace “nidai inda anyi shawara dani bazaayi karatun nan ba gsky ina mugun kishinki wlh bazai iya jurewa wasu qattin banza suke ganemin ke a banza ba” kallonsa tayi da sauri idonta ya ciko da qwallah tace “amma idan kayimin haka bakayimin adalci ba Abu Shurafah kasani banida burin daya wucce nayi karatu kuma burin Daddy kenan a kaina ya bata dukiyarsa akan cikamin burina amma kacemin aa bayan a baya kayimin alqawarin zaka barni nayi karatuna kacemin aikine bazaka barni ba meyasa zaka canza raayi a kaina meyasa zaka kasa cikamin alqawari meyasa kullum kake fifita farin cikinka fiye da nawa”

Tana gama fadin haka ta miqe zatabar gurin yayi saurin riqeta yace “nifa bance miki aa ba bloody kawai dai na fada miki raayi nane bazan yarda na batawa farin cikina rai ba amma da sharadin zaki rinqa sa babban hijjab har qasa sannan zakisa safa da niqaf sannan kisa glass a idonki idan kin yarda to nima na yarda” shiru tayi tana nazarin kalamansa Allah ya sani bawai hijjab ne bataso ba amma tanajin sanya niqaf dinnan garama glass din dama ko gari banza tana sawa”

Bai jira abinda zatace ba ya miqe ya nufi sama bai jima ba ya fito ya miqa mata hijjab dinta yace “ tashi muje ki rakani unguwa karba tayi ta sanya ta nufi dakin qasan ta dauki takalminta dana Shurafah tasa mata shikuma ya dauke suka fito “A’uzullahi minasshedanur rajim” taji ya furta ya dauke kansa tayi saurin kallon gurin idonta yakai kan Salma dake nufosu da sauri ta zuba mata ido gabanta na faduwa a zuciyarta tana furta “ La’ilaha illah anta subhanaka inni kuntu minazzalumin” qarasowa tayi gabanta tana wani cin magani ta tsaya tare da riqe qugu saurin sakin fuska Umaimah tayi tace “yi hqr amarya banzo mun gaisa ba ko koda yake kece ya kamata kizo ki kwashi gaisuwa na qara miki haske akan mijin namu….”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button