NOVELSUBAYD MALEEK COMPLETE HAUSA NOVEL

UBAYD MALEEK COMPLETE

Wurgi da wayarta lailah tayi tana miqewa tsaye daga zaunen datake cikin bedroom dinta na qaton gidanta dake LA wanda zata Bari sbd hardashi duk ta rasa batason kowa ko duniya tafara sanin halinda take ciki shiyasa takeson lallabawa takomawa MALEEK batareda koshi yasan hakanba sbd mutane shegu sun nuna Mata wani abin Saida connection da zamanka wani sananne akeyi dakai,
Da farko farkon fitowarta kowa son huldar aiki yake da ita sbd zamanta da saninta Matar MALEEK UBAYD Amma tunda aka fara sanin sun rabu duk manya manyan mutanen datake taredasu sun janye sun nuna Mata sbd maleek ne wani abin shiyasa Dole yanzu Takoma Masa tunda dashi zata cigaba da amfana hartayi sunan da matsayin datake so Amma gashi wannan shashashar Yar tata da batada wayo tana Mata shirme sai ansan metake ciki gashi gidanta ma data saka acikin dukiyar Dan investment data shiga yashige ciki gashi bazata taba iya tambayar kowa kudi ba ayanzu sbd ba girmanta bane bazata taba Bari kowa yasaniba bare raini yashigo tana matsayin Matar maleek guda.

NURU bayan tayi wanka sunyi breakfast tareda maleek ba sukasan baya gida suna gamawa tadawo Palo ta zauna tana Dan dudduba chats na wayarta bayan tagama waya da abal dinsu akan har lokacin su padima Bata isoba dayake tayi waya da jekadi akan sun Isa lafiya saita fada Masa sun Isa suna gizah padiman zata dawo idan suka huta a gizah aka sallameta da Haka suka bar zancen padiman suka danyi fira tsakaninta dasu aka Bata meryam sukai fira kafin ta kashe tashiga chats din.

Doorbell ne yayi qara tanaji ta Dan dago ta kalli kofar kafin taci gaba da chats dinta mum Sarah tazo ta bude
Mr Omar ne mum Sarah tabashi hanya ya shigo ya nufo gurin NURUn cikin girmamawa ya tsaya tareda Dan dagowa yace”

Maleek daga office zamuyi tafiyan kwana biyu zuwa Los Angeles.

Dagowa tayi ta kallesa batareda ta iya cewa komaiba harsaida yakuma maimaita Mata kafin ta gyada Kai ahankali tace”

Allah yakai lafiya adawo lfy.

Idan kaje ka sanar zamuje saloon tareda afia.

Kamar wani munafuki Mr Omar din ya boye Dan guntun murmushinsa yayi gyaran murya yace”

Duk inda Zaki anbaki dama Banda zuwa asibiti.

Kallon Mr Omar din tayi fuskarta na sauyawa ga tarin mamakin shine yake Bata damar fitar ne kokuwa
ganin hakan yayi saurin seta murya yace’

Saqo ne daga maleek ranki ya dade.

Shiru tayi kafin ta gyada Kai tace”

Nagode shikenan Allah ya tsare.

Juyawa yayi ya fice mum Sarah tabisa ta rufe kofar Takoma kitchen gurin aikin dasukeyi.

Kasa chat dinma tayi ta ajiye wayar gabaki daya tareda Miqewa ta koma daki ta kwanta.

Baccin Rana tayi sai bayan dawowar farhat da dadewa ta farka ta tashi tayo alwala tafarayin sallah tukuna ta fito taci abinci kadan tadawo gurin Islamic class da ake zuwa anayiwa farhat din kullum ta zauna sunayi da ita.

Sai dare dasuka kwanta NURU tasamu tayi bacci daqyar sbd ‘yar damuwar datakeji hakanan kawai.

Washe gari fes ta tashi ranta ba damuwar komai sukai duk abinda zasuyi guraren karfe biyu suka fice zuwa inda zasuje Amma driver ne yake jansu.

Gurin shopping kayan make-ups da turaruka ta dauko ita saida sukaje bangaren kayan bacci suka daddauka set kaman yanda yawanci suka Saba me guda uku suda farhat saidai NURUn taqara da wasu wainda itama daqyar ta iya daurewa ta daukesu agaban afia din wadda takusa suman tsaye sbd mamaki da firgici Amma ta danne Bata nunawa NURUn ba sbd Bata tabbarda mezayi da irin wainnan sexy kayan baccinba wainda kwata kwata basa sakasu.

Daganan saloon suka tsaya acan suka Dade sai yamma lis suka dawo gida NURU na waya da abal dinsu cewan shi ko numbern padima baya samu tace Masa yabari zatakira jekadi taji meya Hana padiman komawa haryanxu.

MAMUH

ZAFAFA BIYAR????????????

Alkiblah–SAFIYYAH HUGUMA
Makauniyar qaddara–BILLYN ABDULL
Dalaal–MISS XOXO
Mabudin zuciya–HAFSAT RANO
Ubayd Maleek–MAMUH GEE

DUKA KUDIN WANNAN DADADAN BOOKS DIN SUNA KAN FARASHIN NERA 700. WATO KUDIN PAGES KENAN. DOCUMENTS IDAN AN KAMMALA SUMA KUDIN SU DABAN..

Ɗaya___300
Biyu____400
Uku_____450
Huɗu____500
Biyar_____700

Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki????????

0225878823 Hafsat Kabir Umar GTB

saiku turawa wannnan numban shedan biyanku(evidence of payment)????????

08085405215

IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU????????

0903 234 5899[10/7, 9:09 PM] Xynerv Sadeeq Aderm????: Mamuhgee 34

YERWA INCENSE & MORE
(The scents with diff essence for YOU& your HOME)

(MASARAUTAR KAMSHI)

Ina masu neman kayayyakin kamshi yan nahiyar ketaran chadi da Senegal? Kai harma da ingataccen had’i yan bornu? To ku matso domin nesa tazo kusa…

YERWA INCENSE & MORE: Sun zo muku da kayayyakin turaruka kamar haka:

Khumra kowacce Iri.
Turarukan Wuta
Mopping khumrah
Washing khumrah
Bathing khumrah
body mist
kullaccam
scented hair cream/spray
wardrobe balls

carpet spray
air-fresheners
scented pebbles
body sprays
oil perfumes
Perfumes

kabbasa
burners
coal igniter
tong
kasko
english coal
dilke&halwa set
scented body mist

kai dama sauran kayayyakin da bamu ambata, YERWA INCENSE AND MORE, Na tura kayayyakin su koina a fadin Nigeria da ketare. Domin tuntubar su. Suna instagram: @yerwaincense_and_more. Ko Facebook site:YERWA COLLECTIONs. Ko a duba su ta number su: ___08095215215/09044191709!

suna bada kayan su kan sari ko sayi dai-‘dai


Suna shigowa gidan farhat tafara tarbonsu da gudu ta fada jikin afia tana Dan bayyanarda tsoronta afili tace”

Afia mum tazo tana ciki tundaxu da kuka fita……

NURU data jefa qafarta Palo ta tsaya cak Jin abinda farhat tafada zuciyarta na dakatawa na ‘yan mintuna kafin ta daga fuska tana kallon cikin palon da Babu kowa ta danne tashigo tareda nufar dakinsu direct tana shiga ta sa sauke ajiyar zuciya ahankali tareda fitarda numfashi ta nufi table din dake tsakiyar sofas din dakinsu ta ajiye shopping bags din hannunta ta zare qaramin gyalen dake kanta ta cire kayanta ta dauki towel ta nufi toilet tayo wankanta tareda alwala ta fito tashirya cikin riga da wando dogo marasa nauyi tazo ta tayarda sallah har lokacin afia Bata shigo dakinba.

Saidata idar da sallah tayi adduointa ta miqe ta kwashi bags din tasaka cikin wardrobe ta dauki hula tasaka akanta ta fice zuwa kitchen neman abincin tana Dan Jin yunwa.

Kodata fita Palo farhat na zaune ita kadai tana ganin NURUn ta taso tana cewa’

Aunt yunwa nakeji.

Da kulawa ta waiwayo ta kalleta tareda Kama hannunta suka nufi kicin tana cewa”

Sweetie Nima yunwa nakeji muje muga me Fana ta dafa.

Suna Shiga ta dudduba taga tuni angama jere komai a dining ta dauko musu melon drink suka dawo dining din suka zauna tafara zubawa farhat kafin tazuba suka faraci tana kallon yanda farhat din keci alaman taji yunwa sosai ta zuba Mata drink din a cup ta miqa Mata tana cewa”

Sweetie tunda Kika dawo school bakice abinci bane?

Gyada Mata Kai kawai tayi tana cewa”

Dana dawo mum Sarah zata kawomin saiga mum shine tace ta ajiye komai taje ayi Mata gyaran dakinta daganan banci komaiba.

Murmushi NURU tasaki tana cewa”

Shikenan yanzu kici abincin bazan qara Bari kiji yunwa hakaba Inshallah baby.

Suna cikin ci wani sabon qamshi ya doso dining room din Wanda ta tabbatarda kila lailah ce ke zuwa Dan haka saita dauki ruwa Tasha dama tagama saita miqe tana cewa farhat”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button