NOVELSUBAYD MALEEK COMPLETE HAUSA NOVEL

UBAYD MALEEK COMPLETE

Dan fiddo da fararen idanuwanta tayi ganin Wanda Bata taba tsammani ba ya tsaya daga bakin kofar Yana kallon jikinta ta cikin rigar baisan lokacinda kafafunsa suka kawosa gabanta ba saijin ya jawota jikinsa ahankali tayi
Ta dago tana kallon fuskarsa data koma kamar ta sabon tashen saurayi sbd tsimuwa acikin soyayya ya lumshe ido Yana sake matseta jikinsa takai hannu ahankali ya zare daurin gashinta
Gashin ya sake yakai hancinsa ya shaqa qamshin dake fita cikin gashin ya lumshe ido Yana sake zagayeta da hannuwansa.

Sake dagowa tayi ta kallesa ya dage Mata gira daya tareda daukanta gabaki dayanta cak ya fita daga dakin da ita tana sake lafewa jikinsa.

Suna shiga dakinsa ya kwantar da ita kan makeken gadonsa Yana kallon fuskarta zuwa wuyanta kafin ya gangara da idanuwan zuwa kirjinta Yana tuno rigar data saka dazun gurin cin abinci take ya lumshe ido Yana zura hannuwansa cikin rigar baccinda da ita da Babu duk daya ya shafo lafaffen cikinta daya kusa saka numfashinta barin jikinta ta qamqame wuyansa Wanda ya matso dashi ahankali ya kamo bakinta da nashi Yana zura harshensa ciki ahankali Yana qarasa hade kirjinsu Wanda yake mugun kashesa.
Jin irin Nishin dayake fitarwa cikin Jin Dadi da samun nutsuwar abinda yake yasata sake shigewa jikinsa tana goga Masa nata jikin tana qarasa kunnashi gabaki dayansa.

Qarfe tara ta fito zuwa kitchen a matuqar gajiye take ga baccin dabai ishetaba Dole ta girgije tafara aikin breakfast tareda Fana
Suna cikin Yi afia ta shigo itama suka hau aikin tare
Suna kammalawa kowaccensu tayi daki Dan yin qanka.

Wanka tayi tareda Yar simple kwalliyarta ta sako doguwar turkian gown me shape daga sama kawai ta fito tana fidda sanyin kamshi ta nufi dakinsa tana shiga Yana Gama shirinsa tsaf cikin black Armani’s kaf ta kallesa shima ita ya kalla ta qarasa gabansa cikin ‘yar yanga da taushin murya tace”
Good morning.

Jawota yayi yayi kissing bakinta da hot red waterproof lipstick dinta ya zaunu ‘daram a bakin ya Kai bakinsa kunnenta ahankali yace”

Wannan kwalliyan nawane right???

Wani lafiyayyan murmushi tasaki Saida haqoranta suka bayyana ta dago ta kallesa murmushin na kashe jikinsa yace”

Unhum right??

Ahankali ta juya tana sake sakin murmushi ta nufi kofa zata fita
Ya riqota Yana dawo da ita ya rungumeta ta baya Yana cewa”

Ok nagane basai kin fada.

Fitowa sukayi tare hannunta na sarqe cikin nasa suna kawowa hanyar fitowa main Palo ta dakata tareda zare hannunta ahankali tafara wucewa yabiyo bayanta zuwa dining daidai fitowar afia sai farhat data riga kowa fitowa
Afia ta gaida dad din cikin kulawa da girma afin farhat ta qaraso ta riqe hannunsa tana cewa”

Good morning Daddy.

Morning princess”yace Yana kallon fuskarta.

Basu wani jimaba gurin cin abincin maleek din yagama ya fice tareda Mr Omar zuwa office.

Shirye shiryen tafiya sukai ranar
NURU ma qaramin akwati daya ta hada sai handbag data saka su id cards dinta da sauran abubuwan buqatan.

Sai dare maleek ya dawo sbd tarin ayyukansu dasuka taru Dan haka tea kawai yasha baya buqatar abinci suka kwanta.

Washe gari da yamma su afia suka wuce suka barta da tsananin kewarsu musamman farhat ma daqyar ta yadda tabi afia din da tace ita NURU zatabi delah Amma NURU tayi Mata dubara da ‘yan nasihu akan mum dinsu kafin ta amince tabi afia suka tafi.
Sai washe gari nata jirgin ya tashi saidai tareda maleek zasuyi tafiyar ta cikin ticket dinta taga inda sukai ba delah ba wato Maui Hawaii
Murmushi kawai tasake tareda Dan dagowa ta kallesa kafin ta kwantarda kanta jikinsa tana lumshe ido.

Sai cikin dare suka Isa Kai tsaye driver yazo daukansu ya nufi masaukinsu dasu Wanda mamaken 5star hotel din yake kusada ruwa Wanda yaqara gurin ni’ima da nutsuwa ga tight security dake kewaye dako Ina gurin Sam gurin ba hayaniya akwai tsaro sbd gurin manyane kawai aciki.

A gajiyen datake sallah kawai tasamu tayi daqyar ta bayan tayi wanka da ruwan zafi Sosai ta saka kayan bacci ta haye gado ta shige bargo take bacci yayi gaba da ita me Dadi ko abinci Bata tsaya nemaba.

Saida yagama komai shima ciki hadda waya da Mr Omar kafin ya hawo gadon ya kwanta tana shigewa jikinsa
Shima baccin yayi me nutsuwa.

Sai qarfe bakwai na washe gari suka tashi har sunyi lattin sallah
Sukai sallar sai alokacin yunwa ta taso Mata
Yayi Mata odar abinci lafiyayye baa dauki mintuna da yawaba aka kawo ta tashi taje kan table tafara ci yazo ya zauna kusada ita suna ci tare duk da Bai saka hannuba da hannunta sukeci.

Bayan sungama wanka sukai suka sake komawa bacci sai Rana sosai suka tashi sukai sallah suka Kara cin abinci
Gabaki daya ranar dai a kwance suka yini sallah da cin abinci kawai ke tadasu ko washe gari ma Haka Saida sukai kwana biyu kafin suka fara fita da qafa yawon Shan iska cikin qananun Kaya Wanda ta mutu da mamakin duniyanci da iya zallar soyayyar da maleek din ya iya musamman dayake yazaba Nan dinne sbd Ana rayuwane anan ta couples sbd yawanci Yan honeymoon ne.

Kwanaki sukai suna fita wani irin shaquwa da sabuwar soyayya me qarfin gaske tasake shiga tsakaninsu musamman da yariga yagama busar Mata da idanu akan soyayyarsa ko Ina Babu ruwansu kissing juna sukeyi musamman shi ko magana take Masa wani lokacin Haka zaibi bakin Yana kissing sbd komai nata kashesa yakeyi.

Yau ba awani gajiye suka dawoba Dan Haka suna dawowa yaqarasa gajiyar dasu akan gadansu aikuwa taqarasa gajiyar gaske kafin sukai wanka suka kwanta bacci.

Wata irin sabuwar rayuwa suke a qasar ta zararrin masoyan da basa ganin kowa sai junansu
Dan kuwa yanzu ko irin kayan datake saka Masa cikin daki sun gama makantar da idanuwansa da ganin kowa bayan ita musamman da yanzu ya koya Mata batada gurin zama sai kan cinyoyinsa da jikinsa.

Tana waya dasu afia sosai saidai har lokacin takasa fada mata inda take tadai sanar da ita Bata tafi delah ba tana gida sbd cewa abata su abal su gaisa afian datai.

Su abal ma dadin duniya da farin ciki ya ishesu duk lokacinda sukai waya da ‘yarsu
Itakuma padima kullum akai waya da NURU sai kaman ciwon ya tashi sbd ta ringa Kiran sunan NURU kenan yinin tana cewa ta yafe Mata.

Satinsu uku cif suka dawo gida har lokacin su afia Basu dawoba sbd afia data gane mahaifiyarta tana samun ‘yar matsalar juyewar Kai wani lokaci shiyasa takira dad din tasake rokon yaqara Mata sati daya yakuma qara musu din.

Koda suka dawo kallo daya mum Sarah tayiwa NURUn ta dauke Kai tana yaba zallar kyau da cikar data Karo shi kansa oga kwata kwatan Mr Omar dinga satar kallonsa yayi Yana Masa barka barka akai akai har Saida maleek din ya kallesa yace”

Yaushe ka zama me saka ido Mr Omar?

Murmushi yayi Yana shafa Kai yace”

Allah dai yaqara maleek lafiya da kwanciyar hankali.

Dan guntun murmushi shima yasaki Yana share Mr Omar din sbd dama yasanshi da ‘yar Karan saka Masa ido musamman daga baya bayan Nan.

Kwanansu biyu da dawowa yayi tafiya tareda Mr Omar bayan yagama aikin bada Baki sbd kedaicin dazata shiga basu afia babushi
A ranar kafin ya wuce yakira afia yace su biyo jirgin washe gari su dawo gida
Afia tace to.

Washe gari da yamma saigasu sun dawo cikin tsananin farin ciki da murna tarbesu ta rungume farhat kafin ta rungume afia din tana cewa”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button