BABBAN YAYA COMPLETE HAUSA NOVELNOVELS

BABBAN YAYA COMPLETE HAUSA NOVEL

“Dan Allah kurabu Dani, waiku idan ku akace zai aure ku zakuji dad’i ne? Tayaya zan iya Zaman aure dashi? Yayana? Tun Ina qarama da wannan fuskar nake Kallan sa”

Ihsan tace “to Sai menene Dan kin Kalle shi a matsayin yayanki? Nawa akayi hakan?”

Waheeda ta goge Hawayen idonta, tatuna lokacin data nuna masa Breast d’inta, da yanda take rufa masa asiri idan ya had’a plan d’in rabuwa da yanmatan da ake had’ashi dasu

tatuna lokacin dayake fad’a mata zata Iya auren me kama dashi meyasa shi bazata aure shi ba?

Tatuna lokacin dayake cemata wadda yakeso suna kama da juna, Kuma sunan su daya , Amma karta fad’awa kowa

tatuna yanda take fad’awa jikinsa any how, ta rungume shi yanda takeso, gaba d’aya yagama jin d’umin qirjinta

tasake tuna yanda take kokarin nuna masa Breast d’inta yana kauda Kai Amma saida ta nuna masa, baqin ciki yakamata, cikin kuka tace “yacuceni,yagama Dani, shikkenan yagama ganin komai….”

Su intisar da basu fahimce ta ba sukace “me kike nufi?”

Cikin rashin kunya tace “bansani ba, Kuma ai bayansa kukebi, bakwa sona Dama can nasani”
Ihasan tasaki dariya tace “inti, dole ne muje muyi anko, muna murna da wannan aure”

Waheeda tace “uwar anko zakuyi ba anko ba”

Intisar tace “to karde kimana rashin kunya yarinya”

Tace “Nayi…, ku kashe ni idan kunso”

Intisar tayi murmushi tace “da ace Dane, zamu kashe ki mukai wa Ummah gawarki, Amma yanzu ba zamu kashe kiba, saide mu barki araye danki auri Babban Yaya”
Daga Nan suka fice suka bar mata d’akin
Suna fita ta kalli hannunta, tacire zoben da Huzaifa yasaka mata tayi jifa dashi, taci gaba da gunjin kuka.

Washe gari Hajiya Anty da qawayenta suka shirya aka maidawa su Huzaifa lefen su, ko tsinke basu d’auka aciki ba.

Har tsawon sati d’aya, Waheeda bata sake da kowa ba a gidan, tun yanbiyu suna bin kanta, har suka daina, Ummah ma tayi Tata nasihar Amma a banza, Waheeda Gani take sun kasa fahimtar tane, tayaya zata Iya Zaman aure da Babban Yaya? Su kwanta gado d’aya,ta tsotsi bakinsa, tamasa romance, abinda take karantawa a littafi Shima tayi masa, ta’ina zata fara hakan? Ina taga fuskar dazata masa duk wad’annan abubuwan?

Kwata kwata falo ma Dena futowa tayi, duk inda tasan zata had’u da Babban Yaya gujewa shiga wajan take, gyaran jikin data fara zuwa ma Shima tadena zuwa,
Daddy daya ga abin Nata Bana qare bane, saiyace surabu da’ita, yasamu Uncle Usman sukai magana, washe gari kuwa Yaya Habu yazo, suka gama abinda yadace, Aranar aka d’aura mata Aure da Babban Yaya akan sadaki naira dubu ‘Dari, Babban Yaya yana tareda Mashkur Wanda yazo qasar shekaran jiya, yana jin farinciki a ransa but idan yatuna da Waheeda, jikinsa yana yin Sanyi

Yan gidansu Ummi sunajin labarin ‘Daurin auren suka tattaro kayan su na lefe da aka Kai, suka dawo dashi, saboda suma anasu bangaren babu yanda basuyi da Ummi ba, Amma tace ita bata shirya kar6ar qanjamau ba

Da yamma gidan baqi sun zazzo duk da bawani taro zasu yi ba, Amma maqota sun shigo musu,gakuma tawagar Baba Habu, Waheeda tanajin labarin ‘Daurin aurenta da Babban Yaya taji wani irin zazza6i yakamata, lokaci d’aya tafara rawar Sanyi, jikinta yayi zafi zau…, Hajiya Anty da taci kwalliya cikin wani leshi me mutuqar tsada, Sai walwali take, tashigo ‘Dakin ta dubata, sannan tayi mata allura, ruwan Sanyi ta d’ebo zata koma d’akin ta goge mata jikinta, saiga Babban Yaya yashigo gidan kana ganinsa kasan yana cikin damuwa, Kallan sa Anty tayi, duk ya fad’a saboda tunani, bashi ruwan tayi tace “wuce kaje ka gogewa matarka jiki,jikinta yayi zafi dayawa, zazza6i takeji”

Kansa ya Jinjina ya kar6i ruwan da towel yace “to Anty”

Kofar d’akin yatura yashiga, tana tareda ‘yanbiyu, idonta biyu, Amma tanajin qamshin turaren sa ta Lumshe idonta kamar me bacci, yanbiyu suna ganin shigowar sa suka fice daga d’akin, ajiye Robar hannun sa yayi, yacire Babbar rigar jikinsa, ya ajiye ta agefe, sannan ya zauna agefen gadon setin kanta
Zuba mata ido yayi yana kallanta, d’an qaramin pink lips d’inta ya Kallah yaji ya birgeshi kamar yad’ora nasa akai yayi kissing.
Hannun ta yakama yariqe cikin nasa, yaji zafi sosai, ya sunkuya yayi kissing goshin ta, rigar jikinta yad’age sama, yafara goge mata cinyoyin ta,sannan yafara kokarin cire mata rigar gaba d’aya, Bayan yacire rigar tanajin yanda yake 6alle mata hook d’in brezia d’inta, Amma kwata kwata taqi bud’e idonta ta Kalle shi, wani irin takaici takeji a zuciyar ta, Wai yau Babban Yaya ne yake mata haka, kuka take son yi Amma tahana kanta, saboda bataso ma yasan cewa idonta biyu

Wata irin wawuyar ajiyar zuciya ya sauke lokacin da yayi tozali da cikakkun nashanunta,qare musu kallo yayi ko’ina yacika sosai, Yan qananun nipples d’inta ya Kallah yaji kamar yad’ora bakinsa akai yayi ta tsotsa, hannun sa har rawa yake yad’ora mata towel din a wajan yana gogewa, ahankali yake gogewa baya son yadaina Kuma baya son ya tasheta daga bacci, tun yana gogewa cikin hayyaci harya fara dannawa kad’an kad’an batare daya Sani ba, qaran da wayarsa tafara ne yasa ya dawo hayyacinsa, Bai dauki wayar ba, Sai yayi sauri ya qarasa goge mata jikin, yabude sif d’insu yad’auki wata rigar yasaka mata, sannan yafuto daga d’akin

Tanajin fitarsa wani irin hawaye yazubo mata, tasaka hannu ta share, taja Bargo tashige ciki gaba d’aya, har kanta.

Su Ihsan ne suka dawo ‘Dakin, bargon intisar ta janye, suka ganta da wani kayan, cikin murna Ihsan tace “Laaaa kinga ma jikin da sauqi, harta sauya Kaya”

Intisar ta kalleta tace “Waheeda, kukan me kike ne? Waike Dan Allah bakya gajiya da wannan kukan ne? Haba ayitayin abu kusan sati d’aya? Duk kinsa Babban Yaya yarame, saikace wata autar mata, shine ma yake bin kanki wallahi…”

Cikin masifa tatashi zaune tace “eh ai Dan bake yayiwa abinda yamin bane, kinsan me yamin ne dazaki hanani kuka? Kun zo kun dameni, aikin banza…”

Intisar tace “yau Kuma? Keda kike mana iyayi kina cewa yayanki ne in’aka bibiyama yafi sonki akan mu shine Kuma yau Zaki na cewa muka San meya miki? Da yau kuka fara fad’a Kuna shirya wa dazaki mana wannan tambayar?”

Waheeda ta rushe da Kuka, kwata kwata hankalin ta ba’a kwance yake ba, idan tatuna yanda yagama lugwigwita mata qirji yanzu, saitaji inaaa! bazata iya zama dashi ba, tama manta dasu Ihsan take magana, cikin kuka tace “Allah idan yasake min irin abunnan bazan yarda ba saina rama, ba duka ba saide ya kasheni…….” ta qarasa maganar cikin tsawa!

Ihsan da intisar suka had’a ido sukayi murmushi tareda barin d’akin, Dan sunga alama an shiga fagen Daba nasu ba 😂

Washe gari da safe, Maya tazo gidan itada yayanta Safwan, a lokacin duk family d’in Suna Nan, Daddy da uncle suna duba wasu takardu, Babban Yaya yana Kallan wasa a TV, Sa’ad da Sa’eed sunata dariya ganin yanda wasan yake gudana, Hajiya Anty da Ummah suna gyara kayan lefen Babban Yaya da aka dawo dashi, duk an cire wasu abubuwan, Anty tana rubuta abunda aka d’auke zata sake siyowa Waheeda wasu,
Yanbiyu suna Kallan waya suna dariya, Waheeda ce kawai batanan

Ummah ta Kalle su tace “A a Maya,kune a gidan namu kenan, sannunku da zuwa”

Hajiya Anty cikin tsokana tace “Su Maya amare”😃

Murmushi Maya tayi tace “Anty Ina take ne?”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button