BABU SO HAUSA NOVEL

BARIKI NA FITO 1 & 2

Bud’e kofar tayi daka ita sai rigan bacci dai dai cinyarta tace wannan bugun kofar kaman ana bina bashi.

Habib yace kyaji dashi dai, in banda iskanci kya tashi ki kashe waya Bayan kin San sarai za’a nemeki

Bariki tsaki tayi tare da fad’in ai duk mai nema na sun San inda nake, kai baga shi kazo ne……..

Dakata habib ya Katseta ke dawa? Naji kina kai Waye Kai a nan? Wlh bariki sarai kin San banda mutunci akan me zaki dinga danganta ni da maza? Gskya bana so wlh, sannan da kike maganan masu nemanki sun san inda kike aishi Yarima bai San inda kike ba….

Tace kaman ya?

Labarin yanda sukai da Yarima ya bata tare da fad’in yanzu ki kunna waya domin Wlh Indai baiji muryanki ba yanda ya damu zaki iya ganinshi yanzu.

Bariki tace na shiga uku na had’u da bala’i, gskya nifa ban son takura.

Habib yace Mai kike nufi? Toh Wlh bari kiji wannan daman ba kowa ke samu ba, ki kalli mutum kaman Yarima Yaro Mai Kyau ga sarauta ga kud’i da iko har yace yana sonki ki dinga gudu, kalli duk wannan Abun nashi baki ga yanda yaita kirana ba.

Bariki tace kawata ba gudunsa nake ba, nasan duk ranan da yasan wacece ni, zai barni, ban son sama kaina abunda zai daman, Nasan Yarima yafi karfina rayuwa na da nashi ba iri d’aya bane.

Habib yace ke har kina tunanin zai gano gaskiya? Toh ta ina zai gano gaskiyan? Bari kiji kawai kiyi abunda nace miki Wlh Indai kikayi yanda nace Yarima zai zama naki sannan bazai taba sanin gaskiya ba.

Bariki tace taya hakan zai faru gaskiya bazan iya ba.

Habib yace Toh ko ayabarsa karama ce?

Bariki duka takai ma habib tare da fad’in uhm ni inama na Lura baki ga yanda ya cika min ido ba ban ma sami daman Lura ba, amma ai duk Wanda yaga Yarima yasan jarumin namiji ne dan yana yinshi kawai ya isa ya gamsar da mutum .

Habib dariya yayi tare da cewa ahaye nanaye

Bariki tace harda waya Yaban kin ganta iPhone Xs mas

Habib sakan baki yayi tare da fad’in Kinga harkan arziki? Oh wannan Yariman ko dan arziki ke bariki arziki na kiran ki kina gudu, jiba dubu d’ari biyu yaban ba tare da nayi mishi aikin komai ba, wlh Idan kika bari Yarima ya kubuce miki saina tsine miki.

Bariki dariya ta kwashe dashi, tare da fad’in sannu uwata wacce ta kawo ni duniya.

Habib yace Aini haiyuwarki ne kawai Banyi ba, amma ina baki shawaran arziki, wlh bariki ki kunna waya yanzu tun Kafin ya diro cikin daren nan.

D’auko wayanta tayi tare da kunnawa tana fad’in oh ni bariki ina ganin abu ni Wlh ban son harka da mutane masu kokarin canza min tunani, aiko tana kunnawa saiga kiran Yarima ya shigo, nuna ma habib tayi….

Habib yace ce dan halak.

D’auka tayi tare da sawa a kunnenta sallama tayi

Amsawa yayi tare da fad’in my princess maiya faru kika kashe waya, kin san yanda na damu kuwa? I thought wani abune ya faru.

Tace na kashe ne nasa a caji, sai bacci ya daukeni, yanzu habib yazo yasa aka tashe ni, shine na kunna Ina son kiranka sai gashi ka kira.

Yarima yace eyya sorry my princess nasa an tashe ki .

Murmushi tayi tare da fad’in ya hanya da fatan ka koma lafiya?

Yace Alhmdlh sai dai gskya I really miss you, Anya zan iya jira jibi kuwa?

Murmushi tayi tace ai kaman yau ne Yarima yaufa kazo muka had’u kuma ka ganni

Yace hakane amma ban gaji da ganinki ba…. D’an shuru yayi Kafin yace Zainab za’a iya bani auranki a wata biyu??

Dam taji gabanta ya fad’i amma da yake y’ar duniya ce saita wayince tace haba Yarima Wlh har kaban dariya.

Yace am serious Zainab, ina son insha Allah nan da wata biyu in aureki inda so samu nema da nan da wata d’aya zan ce, so plz ina son ki bari inga iyayenki nayi miki alkawarin Indai na gansu suka bani izini Indai bamu dai daita ba zan hakura, bazan bari ayi miki dole ba.

Kasa magana tayi, domin bata san mai zata cemai ba.

Yace Zainab nasan yanzu ba Abu bane mai sauki ki yarda dani lokaci d’aya ba, but Ina son kiyi trusting dina bazan taba cutanki ba, so plz ki bari inga iyayenki

Tace shikenan zaka ga iyayena amma sai bayan bikin ka, Kafin nan ka sami nutsuwa.

Murmushi yayi tare da fad’in duk yanda kika ce haka za’ayi, bari in barki ki huta sai munyi magana gobe.

Tace Allah ya kaimu.

Ya amsa da Ameen tare da fad’in I love you

Murmushi tayi tare da fad’in nagode.

Yace Nop ba haka zaki ceba, amsa nake bukata nace I love you sai kiban amsa.

Tace shine nace nagode ai.

Murmushi yayi tare da fad’in in baki bani amsa ba in nazo sai nasa kin ban

Tace uhm tare da fad’in I love you too, tana fad’in haka ta kashe wayan.

Yarima wani irin nishad’i yake ji, tare da mamakin kansa Wai yau shine yake fira da mace haka ikon Allah.

Habib ganin bariki ta kashe waya yace Wlh bariki keba karamar yar duniya bace, jiba yanda kike waya da Yarima kaman wata baiwar Allah.

Bariki tace eh naji din, kin san mai yace kawata? Wai aurena zaiyi nan da wata biyu yake son muyi aure.

Habib yace an gama, inma wata d’aya yace ke ko gobe yace Wlh zamu aurar dake.

Bariki tace taya?

Habib yace kaman yanda muka je gidan mutane kika fito a matsayin nan ne gidan y’an uwanku haka ma za’a ma auran iyayen bariki zamu samo…..

Bariki tace iyayen bariki kina ganin babu matsala?

Habib yace koh d’aya kawai kiyi yanda nace

Bariki murmushi tayi domin wannan ne kadai hanyar da take ganin ya dace….. Kai Anya zan iya kuwa? Babu tsarin aure a rayuwa na. Murmushi kuma ta kuma saki tunawa da tayi yace in basu dai daita ba bazai Mata dole ba……

~MARYAM OBAM~

BARIKI NA FITO

            *BY*

MARYAM ALHASSAN DAN’IYA
(Maryam Obam)

https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/

WWW.Maryamobamnovels.com

Wattpad @maryam-obam

Instagram@maryam_obam

MARUBUCIYAR
1)FATIMA ZARAH
2)DUKIYAR MARAYA
3)BA’KIN ALJANI
4)BANDA ZABI
5)AMINIYA TACE
6)KISSA KO MAKIRCI
7)SAINA AURESHI
8)SUHAILAT
9)TAMBARIN TALAKA
10)JAWAHEER
11)MIYE ILLAR Y’AY’A MATA
AND NOW…. BARIKI NA FITO

DEDICATED THIS PAGE TO….
MY KAWAR KIRKI MEELAH INA MATUKAR YINKI MY FRIEND ALLAH YABAR KAUNA

                 *PAGE 17*

Ganin bariki na murmushi yasa habib gane ta yarda da abunda ya fad’a mata, yace ko kefa, wlh bariki wannan babban dama kika samu, yanda kike da kyau din nan, dama irin su Yarima suka dace dake.

Dariya tayi tare da fad’in Allah koh?

Habib yace kwarai dagaske, daka yanzu sai ki dinga taka tsantsan domin gudun Kar asiri ya tonu.

Bariki tace hakane, Amma Kin San in za’ayi aure ana bincike koh?

Habib yace na sani, nasan ana bincike, karki damu zanji da komai kud’i ne kawai za suyi magana.

Bariki shewa ta saki tare da fad’in kanki naja kawata.

Habib dariya yayi tare da tashiwa yana fad’in Toh ni na wasa ne, Kinga Bari inje Inba katifa ta, hakkinsa, yana maganan yana hamma

Bayan habib ya fita bariki kwanciya itama tayi ba komai take tunani ba sai yau ace Yarima ya gano gaskiya ko ita wacece, lallai tasan ranan akwai drama, d’an tsaki tayi tare da fad’in inma ya gano Nasan rabuwa zaiyi dani, inya barni kuma ba komai bane tunda dama ba sonsa nake ba…. A haka bacci ya dauketa.


Hjy habiba ce kwance tsirara ta d’age kafafuwa sama tare da bud’esu, haulat kuma tasa bakinta cikin hq dinta tana tsotsa ta wajan (pin) dinta wato d’an tsaka,

hjy habiba bata komai sai gurnani da sakin nishi, tare da kara tura ma haulat kanta cikin hq din alaman ta kama mata wajan, surutu take ta saki Ashhhhh wayyo dad’i baby shamin dakyau…… Gaba d’aya Hjy habiba ta d’imauce,

ganin tana kankame kafa alaman zata kawo, za tayi realising yasa Haulat ta cire bakinta daka hq din dan bata son tayi realising da wuri.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button