DANGI DAYA HAUSA NOVEL

DANGI DAYA HAUSA NOVEL

Ta daga wata riga tace “ya Abba kagafa wannan rigar gaba dayan ta andebe gaban rigar” ????

Ajiyar zuciya yayi yace “to shikkenan” daga nan yatashi yayi cikin dakinsa

Nihla ta cigaba da daga kayan, yanzu saboda Allah tayaya zaice tasaka wannan kayan, tatuna yanayin daya tafi tasan fishi yayi, itama ta shareshi tadauki kayan takai dakinta

Har azahar bai futo daga dakinsa ba, itama batajeba, wanka taje tayi adaki ta shirya cikin atamfa, sannan ta gabatar da sallah, kwalliya ta tsara Mai kyau sannan tafuto falon, anan taganshi yana kwance dagashi sai gajeren wando, ya kunna tv yana kallo, kitchen tawuce taje ta debo masa snack takawo gabansa ta ajiye, ya kalleta baice komai ba, amma cikin ransa baiji dadiba yanda taqi saka kayan, shi mutum ne dayake son ganin matar sa cikin qananun kaya, sannan kowanne lokaci yaji matar sa akusa dashi, amma yaya zaiyi tunda bataso, dole haka zai haqura bazai yi mata dole ba

Nihla Tajuya cikin daki tazauna agefen gado, tafara tunani da gaske de fishin yake kenan, to yanzu in banda rigimar ya Abba tayaya zata saka wannan kayan? Wata zuciyar tace da ita to menene idan kin saka dinma? Bayan Babu abinda yake miki, illa iyaka yataba jikinki shikkenan, shawarar zuciyarta tabi, ahankali tatashi ta cire kayan jikinta, ta duba kayan ta dauko wata yar qarama Tsawon ta bai wuce gwiwar taba, gaban rigar kuwa abude yake

Sosai kake hango albarkatun qirjinta, haka tafuto daga dakin salalo salalo sai hannu take sawa tana kare jikinta, yana hango ta ta miqa mata hannu, ta kalli yanayin dayake ciki, takawar da kanta sannan ta dora hannunta cikin nasa, kai tsaye ya fuzgota tafado jikinsa, kanta yana kan qirjinsa, dis yaji hawaye yadiso akan qirjinsa, yasaka hannu yana bubbuga bayanta yace “nineko?”

Daga masa kai tayi, yayi Murmushi yace “to kiyi hakuri, dama inaso naganki da kayan ne shiyasa”

Kanta tasake gyara wa akan qirjinsa tayi luf,hakanan ta tsinci kanta da sakar masa kukan shagwaba, cikin ransa yace yasalam! Tareda lumshe idonsa
yasaka hannu yaqara rungumeta sosai ajikinsa, fatar qirjinta tahadu da tasa fatar jikin nan take yafara shiga yanayi,kwana uku, ai yayi kokari, kullum saide yadan rage zafi da’ita ta hanyar wasa, gaskiya yau kam bazai iyaba, bazai iya daga mata kafa ba,

Idanunsa a lumshe yayi qasa da murya yace “nakoya miki wani abu?”

Tadaga masa kanta

Ahankali yabude idonsa, sannan yasaka hannunsa biyu yadago kanta dasu, dif yahade bakinsu waje daya

Lips dinta nasama yakama yana sha sosai, idonsa a lumshe, saida yasha sosai sannan yasaki yakama na qasan yanasha, ita kanta taji dadi domin kuwa batasan lokacin data lumshe nata idon ba, kusan minti uku yayi yana kissing dinta sannan ya cire bakinsa daga nata yace “kin koya yanzu?”

Cikeda kunya tadaga masa kanta

Yace “Ok try”

Ganin Babu abinda yake mata yasa tasaki jikinta dashi gaba daya, babu tunanin komai ta dora bakinta akan nasa, tafara kissing dinsa Slowly, nan take hankalin Abba yafara gushewa

Baisan lokacin daya cafke bakinta ba, yafara yimata wani irin mahaukacin kiss, Tun suna kwance akan kujera har suka kusa faduwa, daqyar tasamu tazare bakinta daga cikin nasa tace “ya Abba ga snack fa na kawo ma bakaci ba”

Wani irin numfashi yake Fitar wa, Idanunsa duk sun sauya launi, yace “zaki bani?”

Tace “eh, tashi nabaka”

Daqyar yatashi daga kan kujerar, tsautsayi yasa ta kalleshi, cikin sauri takawar da kanta ganin yanda komai nasa ya baiyana Kamar Babu gajeren wando ajikinsa

Da kanta tafara bashi abaki,yanaci, amma yanda taganshi kadai yasa gabanta faduwa, tab!

Shikuwa sai Kallanta yake, yanacin snack din, daqyar yagama yamaida matar sa jikinsa suka fara kallo, yana fada mata idan yasamu lokaci zasuje shopping, saita dubo abaya wadda zatake sakawa akan uniform dinta idan zatake zuwa wajan datake service, taji dadi sosai, tace “Allah yakaimu”

Daqyar Abba yayi hakuri har zuwa dare, Nihla de bata gane komai ba, tunda taga tunda akai auren baiyi mata komai ba, tasan yauma zai iya qyale ta, Dan haka tasake dashi sosai sukayi kwanciyar su, shima daya ga haka yajata jikinsa cikin dabara yafara janta da fira

“kinsan me?”

Tace “a a ya Abba”

Yasaka hannu cikin dabara ya cire mata hannun yar qaramar rigar jikinta sannan yace “fatarki tanada laushi sosai, wanne irin Mai kike amfani da shi ne?” ????

Nihla taji dadi anyabeta cikin nishadi tace “kaima zakake shafa wa ne?”

Abba yayi Murmushi, yakai hannunsa ya kashe musu wutar dakin, sannan yasaka hannunsa zuwa qasan rigarta ya cire mata ita gaba daya, yace “akwai zafi garin yau” ????
Sannan yadan fara shafa bayanta yace “idan zamuje shopping to nima saiki dauko min irinsa, inaso”

Lumshe idonta tayi, yanda takejin hannunsa yana shafa jikinta Ahankali, tace “to”

Breziya din dake jikinta ya cire ????yace “kidena kwanciya da wannan abin fa, zaisaki ciwon qirji”

Nihla tadaga masa kanta Ahankali tace “to”

Bayanta yaci gaba da shafa wa da niyya yake tabo mata gefen qirjinta, sannan yace “nakoya miki wani abu?”

Nihla tayi shiru tana tuna dazu abinda yafaru, tace “a a, karka koyamin” ????

Shagwabar tasa yafara yimata yace “uhm uhm bafa wani abu baneba, kinji… Nakoya miki?”

Jikinta ya kashe mata, sakamakon yanda yake mata wannan Shagwabar Babu musu tace “to” ????

Ahankali ya birkitota daga jikinsa, batayi auneba taji Saukar hannunsa akan qirjinta, lokaci daya taja wani numfashi tareda lumshe idonta, ahankali yafara matsawa yana kallan yanayin ta, wani irin numfashi tafara fitarwa, tanaso ta hanashi amma abinda takeji yasa tayi shiru tabarshi yanayi, tasan ba komai zaiyi mata ba, Dan haka tasaka hannunta akan nasa hannun alamun kada yadena

Wani irin yanayi yake jinsa aciki, ga wani irin laushi dayaji, lokaci daya jikinsa yafara karkarwa, yace “inci gaba kina koya?”

Batasan lokacin data daga masa kanta ba, ganin haka yasa yasunkuya tareda dora bakinsa akan breast dinta guda daya,sha yafara yi Ahankali Kamar wani jariri, dayan kuma yana matsawa

Lokaci daya Nihla ta rikice, gaba daya taji bataso yadena abinda yake mata, daqyar ya cire bakinsa yasake Kallanta yace “akwai dadi ne inci gaba da koya miki?” ????

Bata iya bashi amsa ba, saima hannunta da tasa akan lallausar sumar kansa, tafara kokarin maida masa kansa Inda yadago, yana ganin haka ya cire kayan jikinsa, duk batasan abinda yakeba, tadaiji yasaka hannunsa duka biyun yahade breast dinta waje daya sannan yamaida bakinsa kansu yanasha sosai, ahankali tasaka hannunta ta rungume shi

Gaba daya Abba yafita ahaiyacinsa, ko’ina rawa yake ajikinsa, cikin nutsuwa yafara neman hanyar sa, amma bata samu ba, Awannan halin dayake ciki kuma bashida niyyar hakura, haka yasake gwadawa yanaso yashiga still shiru bawani labari, daga qarshe sai tausayin sa yacire ya daddage yashiga, wata irin qara Nihla tasaka, kasancewar gidan sabo ne nan da nan yadauka

Hannun data rungumeshi, shi tasa tafara dukansu, da hannu bibbiyu ????????????‍♀️
Amma Abba, jinsa yake awata irin duniya

Gaba daya bayajin dukan datake masa, kawai abu daya yakeyi, gefen kafadarsa tasamu ta cijeshi, tana kuka, hawaye sai ambaliya yake akan kuncinta yana gangara wa kan fillo, cikin kuka tace “ya Abba zaka kasheni, nashiga ukuna, Momy ya Abba zai kasheni”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81Next page

Leave a Reply

Back to top button